< 1 Sama’ila 30 >

1 A rana ta uku, Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag, sai suka tarar Amalekawa sun riga sun kawo wa Negeb da Ziklag hari. Suka cinye Ziklag, suka ƙone ta,
Pripetilo se je, ko so David in njegovi možje na tretji dan prišli v Ciklág, da so Amalečani napadli jug in Ciklág in udarili Ciklág ter ga požgali z ognjem
2 suka kwashe mata, yara da tsofaffi da dukan abubuwan da suke cikin garin. Ba su kashe kowa ba, amma suka kwashe su, suka tafi.
in ženske, ki so bile v njem, so zajeli [kot] ujetnice. Nobene niso usmrtili niti velike niti male, temveč so jih odvedli proč in odšli na svojo pot.
3 Da Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag suka tarar an ƙone garin, an kuma kwashe matansu, da’ya’yansu mata, da kuma’ya’yansu maza ganima,
Tako so David in njegovi možje prišli k mestu in glej, to je bilo požgano z ognjem. Njihove žene, njihovi sinovi in njihove hčere pa so bili zajeti [kot] ujetniki.
4 sai Dawuda da mutanensa suka yi kuka, suka yi ta kuka har sai da ƙarfinsu ya ƙare.
Potem so David in ljudstvo, ki je bilo z njim, povzdignili svoje glasove in jokali, dokler niso imeli več moči za jokanje.
5 An kama matan Dawuda, wato, Ahinowam daga Yezireyel da Abigiyel matar Nabal mutumin Karmel wanda ya rasu.
In dve Davidovi ženi sta bili zajeti [kot] ujetnici, Jezreélka Ahinóam in Abigájila, žena Karmelčana Nabála.
6 Dawuda kuwa ya damu ƙwarai domin mutanensa suna niyyar su jajjefe shi da duwatsu, kowannensu ransa ya ɓace saboda’ya’yansa maza da mata, amma Dawuda ya sami ƙarfafawa a cikin Ubangiji Allahnsa.
David je bil silno zaskrbljen, kajti ljudstvo je govorilo o njegovem kamnanju, ker so bile duše vseh ljudi užaloščene, vsak mož zaradi svojih sinov in zaradi svojih hčera, toda David se je ohrabril v Gospodu, svojem Bogu.
7 Sai Dawuda ya ce wa Abiyatar firist, ɗan Ahimelek, “Kawo mini efod.” Sai Abiyatar ya kawo masa.
David je duhovniku Abjatárju rekel: »Ahimélehov sin, prosim te, prinesi mi sèm efód.« In Abjatár je tja, k Davidu, prinesel efód.
8 Dawuda kuwa ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In bi bayan’yan harin nan? Zan ci musu?” Ubangiji ya ce, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.”
David je poizvedel pri Gospodu, rekoč: »Ali naj sledim za tem krdelom? Ali jih bom dohitel?« Odgovoril mu je: »Zasleduj, kajti zagotovo jih boš dohitel in čisto gotovo vse povrnil.«
9 Dawuda da mutanensa ɗari shida suka kama hanya, da suka kai Kwarin Besor, waɗansunsu suka tsaya a can.
Tako je David odšel, on in šeststo mož, ki so bili z njim in prišli so k potoku Besór, kjer so ostali tisti, ki so ostali zadaj.
10 Dawuda ya ci gaba da mutane ɗari huɗu, don mutane ɗari biyu sun gaji sosai har sun kāsa ƙetare rafin Besor.
Toda David je zasledoval, on in štiristo mož, kajti dvesto jih je ostalo zadaj, ki so bili tako slabotni, da niso mogli prečkati potoka Besór.
11 Suka sami wani mutumin Masar a fili suka kawo shi wurin Dawuda. Suka ba shi abinci ya ci, suka kuma ba shi ruwa ya sha.
Na polju so našli Egipčana, ga privedli k Davidu, mu dali kruha in je jedel in primorali so ga piti vodo.
12 Suka ba shi saura wainan’ya’yan ɓaure da kuma wainan’ya’yan inabi, ya ci ya sami ƙarfi. Gama bai ci ba, bai sha ba, har yini uku da dare uku.
Dali so mu košček figove kepe in dva grozda rozin. Ko je pojedel, je njegov duh ponovno prišel k njemu, kajti tri dni in tri noči ni jedel nobenega kruha niti ni pil nobene vode.
13 Dawuda ya tambaye shi ya ce, “Wane ne ubangidanka, kuma daga ina ka fito?” Ya ce, “Ni mutumin Masar ne, bawan wani mutumin Amalek. Maigidana ya ƙyale ni sa’ad da na yi rashin lafiya kwanaki ukun da suka wuce.
David mu je rekel: »Komu pripadaš? In od kod si?« Rekel je: »Jaz sem mladenič iz Egipta, služabnik Amálečana in moj gospodar me je pustil, ker sem se pred tremi dnevi počutil bolnega.
14 Mun kai hari a Negeb ta Keretawa ta Yahuda, da Negeb ta Kaleb, muka kuma ƙone Ziklag.”
Naredili smo invazijo nad jug Keretéjcev in nad območja, ki pripadajo Judu in nad jug Kaléba in Ciklág smo požgali z ognjem.«
15 Dawuda ya ce masa, “Za ka iya kai ni wurin maharan nan?” Ya ce, “Idan ka rantse mini da Allah, ba za ka kashe ni ba, ba kuwa za ka mai da ni wurin ubangidana ba, sai in kai ka inda maharan suke.”
David mu je rekel: »Ali me lahko privedeš dol k tej skupini?« Rekel je: »Prisezi mi pri Bogu, da me ne boš niti ubil niti me ne boš izročil rokam mojega gospodarja in jaz te bom odvedel dol k tej skupini.«
16 Ya bi da Dawuda har zuwa can, sai ga su a baje ko’ina a ƙasa, suna ci, suna sha, suna annashuwa saboda yawan ganimar da suka kwashe daga ƙasar Filistiyawa da ƙasar Yahuda.
Ko ga je privedel dol, glej, bili so razširjeni nad vso zemljo, jedli, pili in plesali zaradi velikega plena, ki so ga vzeli iz filistejske dežele in iz Judove dežele.
17 Dawuda ya yaƙe su tun daga fāɗuwar rana har yammar kashegari. Ba ko ɗaya da ya tsira sai samari ɗari huɗu waɗanda suka tsere a kan raƙuma.
David jih je udarjal od večerne polteme do naslednjega dne in niti mož izmed njih ni pobegnil razen štiristo mladeničev, ki so jahali na kamelah in pobegnili.
18 Dawuda ya ƙwato kome da Amalekawa suka kwashe tare da matarsa biyu.
David je povrnil vse, kar so Amalečani odvedli proč in David je rešil svoji dve ženi.
19 Babu abin da ya ɓace, Dawuda ya dawo da kowa, manya da ƙanana,’yan maza da’yan mata duka, da dukan abubuwan da Amalekawa suka kwashe.
Ničesar jim ni manjkalo, niti malega, niti velikega, niti sinov, niti hčera, niti plena, niti nobene stvari, ki so jim jih vzeli. Vse je David povrnil.
20 Ya kuma ƙwato garkunan tumaki, da na awaki, da na shanu. Mutanensa suka koro shanun, suka yi gaba, suka ce, “Wannan shi ne ganimar Dawuda.”
David je vzel vse trope in črede, ki so jih gnali pred tisto drugo živino in rekli so: »To je Davidov plen.«
21 Da Dawuda ya zo wurin mutum ɗari biyu ɗin nan waɗanda suka tafke, suka kāsa binsa, waɗanda aka bari a bakin Kwarin Besor, sai suka taryi Dawuda da mutanensa da suka tafi tare da shi. Sa’ad da Dawuda ya zo kusa da su, sai ya gaishe su.
David je prišel k dvestotim možem, ki so bili tako slabotni, da niso mogli slediti Davidu, ki so jih primorali, da ostanejo pri potoku Besórju in odšli so naprej, da srečajo Davida in da srečajo ljudstvo, ki je bilo z njim in ko se je David približal ljudstvu, jih je pozdravil.
22 Sai dukan mugaye da marasa kirki daga cikin mutanen da suka tafi tare da Dawuda suka ce, “Tun da yake ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su kome daga cikin ganimar da muka ƙwato ba, sai dai kowane mutum yă ɗauki matarsa da’ya’yansa yă tafi.”
Potem so odgovorili vsi zlobneži in Beliálovi možje izmed tistih, ki so odšli z Davidom in rekli: »Ker niso odšli z nami, jim ne bomo dali od plena, ki smo ga povrnili, razen vsakemu možu svojo ženo in svoje otroke, da jih bodo lahko odvedli proč in odšli.«
23 Dawuda ya ce, “A’a,’yan’uwana ba za ku yi haka da abin da Ubangiji ya ba mu ba. Ya tsare mu, ya kuma bashe sojojin da suka yi gāba da mu a hannuwanmu.
Potem je David rekel: »Ne boste tako storili, moji bratje, s tem, kar nam je Gospod dal, ki nas je zaščitil in v naše roke izročil skupino, ki je prišla zoper nas.
24 Wa zai goyi bayanku a kan wannan al’amari? Wanda ya tafi wurin yaƙi da wanda ya zauna wurin kaya, rabonsu zai zama daidai.”
Kajti kdo vam bo prisluhnil v tej zadevi? Temveč kakor je njegov del tistemu, ki gre dol v bitko, tako bo njegov del tistemu, ki ostane pri stvareh. Enako si bosta razdelila.«
25 Dawuda ya sa wannan tă zama dawwammamiyar farilla ga Isra’ila tun daga wannan rana har yă zuwa yau.
In tako je bilo od tega dne naprej, da je to naredil [za] zakon in odredbo za Izraela do tega dne.
26 Da Dawuda ya iso Ziklag, sai ya aika wa abokansa, dattawan Yahuda da rabo daga cikin ganimar ya ce, “Ga kyauta dominku, daga cikin ganimar maƙiyan Ubangiji.”
Ko je David prišel v Ciklág, je od plena poslal Judovim starešinam, torej svojim prijateljem, rekoč: »Glejte darilo za vas od plena Gospodovih sovražnikov;
27 Kyautar domin waɗanda suke a Betel, da Ramot ta Negeb, da Yattir,
tistim, ki so bili v Betelu in tistim, ki so bili v južnem Ramátu in tistim, ki so bili v Jatírju
28 da Arower, da Sifmot, da Eshtemowa,
in tistim, ki so bili v Aroêrju in tistim, ki so bili v Sifmótu in tistim, ki so bili v Eštemói
29 da Rakal, da garuruwan Yerameyelawa, da garuruwan Keniyawa,
in tistim, ki so bili v Rahálu in tistim, ki so bili v mestih Jerahmeélovcev in tistim, ki so bili v mestih Kenéjcev
30 da Horma, da Bor-Ashan, da Atak,
in tistim, ki so bili v Hormi in tistim, ki so bili v Bor Ašánu in tistim, ki so bili v Atáhu
31 da Hebron, da dukan wuraren da Dawuda da mutanensa suka taɓa zagawa.
in tistim, ki so bili v Hebrónu in k vsem krajem, kjer so se bili sam David in njegovi možje vajeni preganjati.«

< 1 Sama’ila 30 >