< 1 Bitrus 1 >
1 Bitrus, manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga zaɓaɓɓu na Allah, baƙi a duniya, da suke a warwatse ko’ina a Fontus, Galatiya, Kaffadokiya, Asiya da kuma Bitiniya,
UPetro, umphostoli kaJesu Kristu, kwabemzini abakhethiweyo bokuhlakazeka kwePontusi, iGalathiya, iKaphadosiya, iAsiya, leBithiniya,
2 waɗanda aka zaɓa bisa ga rigyasanin Allah Uba, ta wurin aikin tsarkakewar Ruhu, don biyayya ga Yesu Kiristi, su kuma sami yayyafan jininsa. Alheri da salama su zama naku a yalwace.
njengokolwazi ngaphambili lukaNkulunkulu uBaba, ekungcwelisweni koMoya, ekulaleleni lekufafazweni kwegazi likaJesu Kristu: Umusa lokuthula kakwandiswe kini.
3 Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi! Cikin jinƙansa mai girma ya ba mu sabuwar haihuwa cikin bege mai rai ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Ubusisiwe uNkulunkulu, ngitsho uYise weNkosi yethu uJesu Kristu, owasizala kutsha ngesihawu sakhe esikhulu ethembeni eliphilileyo ngokuvuka kukaJesu Kristu kwabafileyo,
4 da kuma cikin gādon da ba zai taɓa lalacewa, ɓacewa ko koɗewa ba, ajiyayye a sama dominku,
elifeni elingaboliyo lelingangcolanga lelingabuniyo, elilondolozelwe lona emazulwini,
5 ku waɗanda ta wurin bangaskiya ake kiyayewa ta wurin ikon Allah har yă zuwa ceton da yake a shirye da za a bayyana a ƙarshen lokaci.
lina elilondolozwe ngamandla kaNkulunkulu ngokholo kusindiso olulungiselwe ukwembulwa esikhathini sokucina.
6 A kan wannan kuke cike da farin ciki ƙwarai, ko da yake yanzu na ɗan lokaci kuna fuskantar baƙin ciki daga gwaje-gwaje iri-iri.
Elithokoza kuso, lanxa okwesikhatshana khathesi, uba kudingeka, lisezahlupheka ezilingweni eziyizinhlobonhlobo,
7 Wannan kuwa domin a tabbatar da sahihancin bangaskiyarku ne, wadda ta fi zinariya daraja nesa, ita zinariya kuwa, ko da yake mai ƙarewa ce, akan gwada ta da wuta, domin bangaskiyan nan taku ta jawo muku yabo da girma da ɗaukaka a bayyanar Yesu Kiristi.
ukuze ukulingwa kokholo lwenu, oluligugu kakhulu okwedlula igolide elibhubhayo, selihlolwe ngomlilo, kuficwe kulendumiso lenhlonipho lodumo, ekwembulweni kukaJesu Kristu;
8 Ko da yake ba ku taɓa ganinsa ba, kuna ƙaunarsa; kuma ko da yake ba kwa ganinsa yanzu, kun gaskata shi, kun kuma cika da farin ciki ƙwarai, wanda ya fi gaban faɗi,
elingambonanga limthanda, elithi khathesi lingamboni kodwa likholwe kuye, liyathokoza ngentokozo engakhulumekiyo ledumisekayo,
9 gama kuna samun sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku ke nan.
lizuze isiphetho sokholo lwenu, usindiso lwemiphefumulo yenu.
10 Game da ceton nan, annabawa, waɗanda suka yi maganar alherin da za tă zo gare ku, sun yi bincike mai zurfi, a natse,
Ngalolusindiso abaprofethi babuzisisa njalo bahlolisisa, abaprofetha ngomusa oza kini;
11 suna ƙoƙari su san lokaci da kuma yanayin da Ruhun Kiristi da yake cikinsu yana nunawa sa’ad da ya yi faɗi a kan wahalolin Kiristi da kuma ɗaukaka da za tă bi.
babuza ukuthi yisiphi loba sinjani isikhathi uMoya kaKristu owayekibo osikhombayo, efakaza ngaphambili ngenhlupheko eziqondene loKristu, langobukhosi emva kwalezo;
12 Aka bayyana musu cewa ba kansu ne suke bauta wa ba sai ku, sa’ad da suka yi maganar abubuwan da aka faɗa muku ta wurin waɗanda suka yi muku wa’azin bishara, ta wurin Ruhu Mai Tsarki wanda aka aika daga sama. Ko mala’iku ma suna marmari su ga waɗannan abubuwa.
okwembulwa kubo ukuthi kungeyisikho kubo, kodwa kithi babesebenza lezizinto, eselizitshunyayezwa yilabo abalitshumayeza ivangeli ngoMoya oNgcwele othunywe evela ezulwini, izinto ingilosi ezilangatha ukuzihlolisisa.
13 Saboda haka, ku shirya kanku don aiki; ku zama masu kamunkai; ku kafa begenku duka a kan alherin da za a ba ku sa’ad da aka bayyana Yesu Kiristi.
Ngakho zibopheni inkalo zengqondo yenu, liqondile, lithembe ngokupheleleyo emuseni olethwe kini ekwembulweni kukaJesu Kristu;
14 Kamar’ya’ya masu biyayya, kada ku bi mugayen sha’awace-sha’awacen da dā kuke da su sa’ad da kuke rayuwa a cikin jahilci.
njengabantwana abalalelayo, lingahambelani lesimo sezinkanuko ezazikhona mandulo kokungazi kwenu,
15 Amma kamar yadda wanda ya kira ku yake mai tsarki, haka ku ma sai ku kasance masu tsarki cikin dukan abubuwan da kuke yi;
kodwa njengoba owalibizayo engcwele, lani banini ngcwele kukho konke ukuziphatha;
16 gama a rubuce yake cewa, “Ku zama masu tsarki, domin ni mai tsarki ne.”
ngoba kulotshiwe ukuthi: Banini ngcwele, ngoba mina ngingcwele.
17 Tun da yake kuna kira ga Uba wanda yake yin wa kowane mutum shari’a bisa ga ayyukansa ba bambanci, sai ku yi rayuwarku a nan kamar baƙi cikin tsoro mai bangirma.
Njalo uba libiza lithi: Baba, owahlulela ngulowo lalowo ngokomsebenzi wakhe engabandlululi, chithani isikhathi sokuba yizihambi kwenu ekwesabeni;
18 Gama kun san cewa ba da abubuwa masu lalacewa kamar azurfa ko zinariya ce aka fanshe ku daga rayuwar banza da kuka karɓa daga kakanni-kakanninku ba,
lisazi ukuthi kalihlengwanga ngezinto ezingabhubha, isiliva kumbe igolide, ekuhambeni kwenu okuyize elakwemukela kubobaba,
19 sai dai an fanshe ku da jini mai daraja na Kiristi, ɗan rago marar aibi ko lahani.
kodwa ngegazi likaKristu eliligugu kungathi ngelewundlu elingelasici lelingelabala.
20 An zaɓe shi kafin halittar duniya, amma an bayyana shi a zamanin ƙarshe saboda ku.
Isibili owamiswa ngaphambili phambi kwesisekelo somhlaba, kodwa wabonakaliswa ezikhathini zokucina ngenxa yenu,
21 Ta gare shi ne kuka gaskata da Allah, wanda ya tā da shi daga matattu, aka kuma ɗaukaka shi, ta haka bari bangaskiyarku da begenku su kasance ga Allah.
elikholwa ngaye kuNkulunkulu, owamvusa kwabafileyo, wasemnika ubukhosi, ukuze ukholo lethemba lenu kube kuNkulunkulu.
22 Yanzu da kuka tsarkake kanku ta wurin yin biyayya ga gaskiyan nan, don ku kasance da ƙauna mai gaskiya wa’yan’uwanku, sai ku ƙaunaci juna ƙwarai, daga zuciya.
Selihlanze imiphefumulo yenu ekulaleleni kweqiniso ngoMoya ethandweni lwabazalwane ngokungazenzisi, thandanani ngokutshiseka okuvela enhliziyweni emhlophe;
23 Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn )
selizelwe ngokutsha okungeyisikho okuvela enhlanyelweni engabola, kodwa engaboliyo, ngelizwi likaNkulunkulu eliphilayo lelimiyo ephakadeni. (aiōn )
24 Gama, “Dukan mutane kamar ciyawa suke, darajarsu kuma kamar furannin jeji ne; ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
Ngoba yonke inyama injengotshani, labo bonke ubukhosi bomuntu bunjengeluba lotshani. Utshani buyabuna, leluba labo liwohloke;
25 amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn )
kodwa ilizwi leNkosi limi kuze kube sephakadeni. Laleli yilizwi elatshunyayelwa kini ngevangeli. (aiōn )