< 1 Yohanna 3 >
1 Dubi irin ƙaunar da Uba ya ƙaunace mu da ita mana, har ana ce da mu’ya’yan Allah! Haka kuwa muke! Dalilin da ya sa duniya ba tă san mu ba shi ne, don ba tă san shi ba.
Mbe nimulole ni lyenda lya kutiki linu Lata achiyaye, ati chibhilikilwe bhana bha Nyamuanga, na nikwo kutyo chili. Ku nsonga inu Echalo chitakuchimenya kulwo kubha chitamumenyele omwene.
2 Abokaina ƙaunatattu, yanzu, mu’ya’yan Allah ne, kuma abin da za mu zama nan gaba ba a riga an bayyana ba. Sai dai mun san cewa sa’ad da Kiristi ya bayyana, za mu zama kamar sa, domin za mu gan shi kamar yadda yake.
Abhendwa eswe wolyanu chili bhana bha Nyamuanga, na jichali kumenyekana lwa kutyo jakabhe. Echimenya ati olwo Kristo alibhonekana, chilisusana nage, kulwo kubha chilimulola lwa kutyo ali.
3 Duk mai wannan bege a cikinsa yakan tsarkake kansa, kamar yadda shi Kiristi yake da tsabta.
Na bhuli umwi unu ali no bhubhasi bhunu kwo okulubhana no mwanya gunu oguja gunu gwelesibhwe ku mwene, abhelesha abhene lwa kutyo mwenene ali mwelu
4 Duk mai yin zunubi yana karya doka ne; tabbatacce, zunubi, karya doka ne.
Bhuli munu unu kagendelela okukola ebhibhibhi kanyamula ebhilagilo. Ku nsonga echibhibhi ni bhunyamusi bhwe bhilagilo.
5 Sai dai kun san cewa Kiristi ya bayyana ne domin yă ɗauke zunubanmu. A cikinsa kuwa babu zunubi.
mumenyele ati Kristo abhulisibhwe koleleki asoshewo echibhibhi chimwi. Na mu mwene chitalimo chibhibhi.
6 Ba mai rayuwa a cikinsa da yake cin gaba da yin zunubi. Kowa da yake aikata zunubi, bai taɓa ganinsa ba, bai ma san shi ba.
Ataliwo nolwo umwi unu katula okulama mu mwene no kugendelela okukola ebhibhibhi. Ataliwo munu nolwo umwi unu katula okulama mu bhibhibhi akabha amubhwene amwi amumenyele mwenene.
7 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada ku yarda wani yă ruɗe ku. Duk mai yin abin da yake daidai mai adalci ne, yadda Kiristi yake mai adalci.
Abhana abhendwa, munu wona wona asiga kubhayabhya. Unu kakola ejo bhulengelesi ni mulengelesi, lwa kutyo Kristo one ni mulengelesi.
8 Duk mai aikata abin da yake zunubi shi na Iblis ne, domin Iblis mai aikata zunubi ne tun farko. Dalilin da ya sa Ɗan Allah ya bayyana kuwa shi ne don yă rushe aikin Iblis.
Unu kakola ebhibhibhi ni wa Shetani, ku nsonga Shetani ni mukosi we bhibhibhi kusoka bhusimuka. Ku nsonga inu omwana wa Nyamuanga abhulisibhwe koleleki atule okujinyamula emilimu ja Shetani.
9 Babu haifaffe na Allah da zai ci gaba da yin zunubi, domin iri na Allah yana a cikinsa; ba zai iya ci gaba da yin zunubi ba, domin haifaffe ne na Allah.
Wona wona unu ebhuywe na Nyamuanga atakutula kukola chibhibhi, Ku nsonga injuma ya Nyamuanga imulimo. Atakutula kugendelela kukola chibhibhi Ku nsonga ebhuywe na Nyamuanga.
10 Ta haka muka san waɗanda suke’ya’yan Allah da kuma waɗanda suke’ya’yan Iblis. Duk wanda ba ya yin abin da yake daidai, ba ɗan Allah ba ne; haka ma wanda ba ya ƙaunar ɗan’uwansa.
Mulinu bhana bha Nyamuanga na bhana bha Shetani abhamenyekana. Wona wona unu atakukola chinu chili cho bhulengelesi, atali wa Nyamuanga, nolwo ulya unu atakutula okumwenda owabho.
11 Wannan shi ne saƙon da kuka ji tun farko. Ya kamata mu ƙaunaci juna.
Gunu Nigwo omusango gunu mwonguywe okusoka bhusimuka, ati kuchiile okwenda eswe abhene kwa bhene,
12 Kada ku zama kamar Kayinu, wanda ya zama na mugun nan, ya kuma kashe ɗan’uwansa. Me ya sa ya kashe shi? Domin ayyukansa mugaye ne, na ɗan’uwansa kuma na adalci ne.
atali lwa kutyo Kaini aliga ali mubhibhi no kumwita owabho. Na ni kulwa-ki amwitile? Ku nsonga ye bhikolwa bhyaye bhyaliga bhibhibhi, ne bhyo wabho bhyaliga bhyo bhulengelesi.
13 Kada ku yi mamaki’yan’uwana, in duniya ta ƙi ku.
Bhana bhasu, mwasiga kulugula, nolwo echalo chikabhabhililillwa.
14 Mun san cewa mun riga mun ratsa daga mutuwa zuwa rai, domin muna ƙaunar’yan’uwanmu. Duk wanda ba ya ƙauna matacce ne har yanzu.
Echimenya ati chasokele mu lufu no kwingila mu bhuanga, ku nsonga echibhenda abhaili bhasu. Wona wona unu atali na lyenda kakomela mu kufwa.
15 Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios )
Omunu wona wona unu kamubhiilililwa owabho ni mwiti. Na mumenyele ati obhuanga bhwa kajanende bhutakwinyanja munda yo mwiti. (aiōnios )
16 Yadda muka san ƙauna ke nan, wato, Yesu Kiristi ya ba da ransa dominmu. Ya kamata mu ma mu ba da rayukanmu domin’yan’uwanmu.
Mu linu echilimenya elyenda, ku nsonga Kristo esosishe obhuanga bhekaye ingulu yeswe. Neswe one kuchiile okubhusosha obhulame bheswe ingulu ya bhasu.
17 In wani yana da arziki, ya kuma ga ɗan’uwansa cikin rashi, bai kuwa taimake shi ba, anya, ƙaunar Allah tana a cikinsa kuwa?
Mbe nawe wona wona unu ali ne bhinu, mbe namulola owabho ali mukene, mbe nawe naguganya omwoyo gwaye ogwe chigongo ingulu yaye; Angu, okwenda kwa Nyamuanga kubhekayemo kutiki?
18 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada mu yi ƙauna da fatar baki kawai, sai dai mu nuna ta ta wurin aikatawa da kuma gaskiya.
Abhana bhani abhendwa, chasiga kwenda kwe minwa-la nolwo kwe misango jinu chitalimo chinu nawe mu bhikolwa ne chimali.
19 Ta haka muka san cewa mu na gaskiya ne, kuma za mu iya tsaya a gaban Allah ba tare da rawar jiki ba.
Mu linu echimenya ati eswe chili mu chimali, ne mioyo jeswe ejikomelesha mu mwene.
20 Idan zuciyarmu ta nuna mana muna da laifi, mun san cewa Allah ya fi zuciyarmu, ya kuma san dukan kome.
Nolwo kutyo emioyo jeswe ejichilamula, Nyamuanga ni mukulu kukila emioyo jeswe, no mwene kamenya misango jona.
21 Abokaina ƙaunatattu, in zukatanmu ba su ba mu laifi ba, muna da ƙarfin halin tsayawa a gaban Allah ke nan.
Abhendwa, alabha emioyo jeswe jitakuchilamula, mbe chili no bhubhasi ku Nyamuanga.
22 Muna kuma samun dukan abin da muka roƙa daga gare shi, domin muna biyayya da umarnansa, muna kuma yin abin da ya gamshe shi.
Na chona chona chinu echisabhwa echichilamila okusoka kwaye, ku nsonga chigawtile ebhilagilo bhyaye no kukola emisango jinu ejo kukondelesha imbele yaye.
23 Umarninsa kuwa shi ne, mu gaskata da sunan Ɗansa, Yesu Kiristi, mu kuma ƙaunaci juna kamar yadda ya umarce mu.
Mbe chinu nicho echilagilo chaye ati kuchiile okulikilisha lisina lyo mwana ways Yesu Kristo no mwendanega eswe abhene kwa bhene -lwa kutyo achiyaye echilagilo chaye,
24 Waɗanda suke biyayya da umarnansa kuwa suna rayuwa a cikinsa, shi kuma a cikinsu. Ta haka muka san cewa yana raye a cikinmu. Mun san haka ta wurin Ruhun da ya ba mu.
unu kabhyolobhela ebhilagilo bhyaye kakomela mu mwene, na Nyamuanga kabhekalamo abhene. Na ku nsonga inu echimenya ati kachiikaya eswe, ku Mwoyo unu achiyaye.