< 2 Bitrus 1 >

1 Siman Bitrus, bawa da kuma manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga waɗanda ta wurin adalcin Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi sun sami bangaskiya mai daraja irin tamu.
Simon Petro, omukosi na intumwa ya Yesu Kristo, ku bhaliya bhalamiye elikilisha liliya liliya lya kisi kutyo chalamiye eswe, elikilisha linu lili mu bhulengelesi bhwa Nyamuanga no mwilusi weswe Yesu Kristo.
2 Alheri da salama su zama naku a yalwace ta wurin sanin Allah da Yesu Ubangijinmu.
Echigongo chibhe kwemwe; omulembe gwiyongeshe okutula mu bhwengeso bhwa Nyamuanga no Mukama weswe Yesu.
3 Ikonsa na Allahntaka ya ba mu kome da muke bukata don rayuwa da kuma tsoron Allah ta wurin sanin wanda ya kira mu ta wurin ɗaukakarsa da nagartarsa.
Okutula mu bhwengeso bhwa Nyamuanga chamabhona amagambo gaye gona kulwo bhwiyami bhwo bhulame, okusoka ku Nyamuanga unu achibhilikiye kwo bhujima bhwa likusho lyaye.
4 Ta wurin waɗannan ya ba mu alkawaransa masu girma da kuma masu daraja, domin ta wurinsu ku iya yin tarayya cikin Allahntakarsa, ku kuma kuɓuta daga lalatar da take cikin duniya wadda mugayen sha’awace-sha’awace suke jawowa.
Kwa injila inu achiyanile obhwisige bhwo bhulago bhukulu bhwe kisi. Akolele linu kwo kuchikola chibhe abhali bhwo mwandu bhwo bhusimuka bhwa Nyamuanga, kutyo echigendelela okusiga amabhibhi ge chalo chinu.
5 Saboda haka, ku yi iyakar ƙoƙari ku ƙara wa bangaskiyarku nagarta; ga nagarta kuwa, ku ƙara mata sani;
Kwa injuno inu, mukole amanaga okwongesha obhujima kwa injila yo kwikilisha kwemwe, kwo bhujima, obhwengeso.
6 ga sani kuma ku ƙara masa kamunkai; ga kamunkai kuma ku ƙara da daurewa; ga daurewa kuwa ku ƙara da tsoron Allah;
Okutula ku bhwengeso, echitilu, no kutula ku chitilu, okwigumulisha, no kutula okwigumilisha, obhulengelesi.
7 ga tsoron Allah kuma ku ƙara da nuna alheri ga’yan’uwa; ga nuna alheri ga’yan’uwa kuma ku ƙara da ƙauna.
Okutula ku bhulengelesi elyenda lya bhaili no kutula ku lyenda lya bhaili, obhenji.
8 Domin in kuna ƙaruwa a waɗannan halaye, za su kāre ku daga rashin tasiri da rayuwa na rashin amfani cikin saninku na Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Labha emisango jinu jili mwimwe, jikagendelela okukula mwimwe, mbe emwe mutakubha bhagumba amwi abhanu abho bhatakwibhula amatwasho ku bhwengesho bhwo Mukama weswe Yesu Kristo.
9 Amma in wani ba shi da su, ba shi da hangen nesa ke nan kuma makaho ne, ya kuma manta cewa an tsarkake shi daga zunubansa na dā.
Mbe nawe wona wona oyo atali ne misango jinu, kalola emisango ja yei la; omwene ni muofu, alabhiwe kutyo osibhwe ebhiyeno bhyaye bhya kala.
10 Saboda haka’yan’uwana, ku ƙara aniya wajen tabbatar da kiranku da zaɓenku da aka yi. Gama in kuka yi waɗannan abubuwa, ba za ku taɓa fāɗuwa ba,
Ku lwejo, bhaili, mwikomeshe koleleki mumenye obhusolwa no kubhilikilwa kwemwe. Labha mukakola ganu, mutakwikujula.
11 za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Kutyo omwibhonela obhwanfu bhwo mulyango gwo kwingilila mu bhukama bhwa kajanende bhwo Mukama weswe no mukisha Yesu Kristo. (aiōnios g166)
12 Saboda haka kullum zan tuna muku da waɗannan, ko da yake kun sansu kun kuma kahu ƙwarai cikin gaskiyar da kuke da ita yanzu.
Mbe kutyo anye enibha mwangu okubhejukisha emisango jinu bhuli mwanya, nolwo kutyo mujimenyele, woli mwabheye bhakomeye mu chimali.
13 A ganina ya dace in tunashe ku muddin ina raye cikin tentin wannan jiki,
Eniganilisha ati nikolele ja bhwana okubhemusha no kubhejukisha ingulu ye misango jinu, nichalimo mwihema linu.
14 domin na sani na kusa in ajiye shi a gefe, yadda Ubangijinmu Yesu Kiristi ya nuna mini a sarari.
Kwo kubha enimenya ati omwanya nti mulela enisoshao lihema lyani, lya kutyo Omukama Yesu Kristo anyelesishe.
15 Zan kuwa yi iyakacin ƙoƙari in ga cewa bayan rabuwata kullum za ku iya tuna da waɗannan abubuwa.
Enikomesha kwa managa gona ingulu yemwe koleleki mwijuke emisango jinu nolwo nikabha nagendele.
16 Ba mu bi tatsuniyoyin da aka ƙaga da wayo sa’ad da muka gaya muku game da ikon Ubangijinmu Yesu Kiristi da zuwansa ba, sai dai mu shaidu ne na ɗaukakarsa mai girma da muka gani da ido.
Kwo kubha eswe chitalubhile jingani ejo jiigisibhwe ku bhwekisi ao chabhabhwiliye ingulu ya managa no kwitula abhwelu Omukama weswe Yesu Kristo, tali eswe chabheye bhabhambasi bha likusho lyaye.
17 Gama ya sami girma da ɗaukaka daga Allah Uba sa’ad da murya ta zo masa daga Mafificiyar Ɗaukaka cewa, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; da shi nake jin daɗi ƙwarai.”
Omwene alamiye likusho na lisima okusoka ku Nyamuanga Lata ao obhulaka bhunguwe okusoka mwikusho likulu nibhwaika ati, “Unu niwe Omwana wani, omwendwa wani oyo nikondelesibhwe nage.”
18 Mu kanmu mun ji wannan muryar da ta zo daga sama sa’ad da muke tare da shi a kan dutse mai tsarki.
Chonguwe obhulaka bhunu mbusokelela mwigulu ao chaliga chili nage ku chima chiliya echelu.
19 Muna kuwa da maganar annabawa da aka ƙara tabbatar mana, zai fi kyau in kuka lura da ita, kamar hasken da yake haskakawa a wuri mai duhu, har yă zuwa wayewar gari da kuma haskakawar tauraron asubahi a zukatanku.
Chilinagwo omusango gunu gwo bhulagi ogwo gumaliliye, ogwo omukola je kisi okugungwa. Ni kuti itala eyo eyaka muchisute okingila okusuluka na jinyota ja machelelesha ejo ejibhonekana mu myoyo jemwe.
20 Gaba da kome dai, dole ku gane cewa babu annabcin Nassin da ya fito daga fassarar annabi da kansa.
Mumenye ganu ati, bhutalio bhulagi obhwo obhwandikwa kwo kwiganilisha kwo mulagi omwene.
21 Gama annabci bai taɓa samo tushensa daga nufin mutum ba, sai dai mutane sun yi magana daga Allah yayinda Ruhu Mai Tsarki ya bishe su.
Kwo kubha bhutalio bhulagi obhwo bhwejile kwe lyenda lyo munu, tali abhanu bhasakiwe no Mwoyo Omwelu oyo alomele okusoka ku Nyamuanga.

< 2 Bitrus 1 >