< Kitetidayta Ootho 7 >

1 Qeessista halaqay Isxifanose “haysi ne bolla shiqqida yozi tuumee?” gi oychides.
Sai babban firist ya tambaye shi ya ce, “Waɗannan zargen gaskiya ne?”
2 Isxxifanoseykka hizigides “Ta ishaato, ta awwato ta giizaysa siyite nu awa Abramey Kaarane yanappe kasse buro Mesophoxomiyan dishin bonncho Goday izas qonccidi
Game da wannan ya amsa ya ce, “’Yan’uwa da ubanni, ku saurare ni! Allah mai ɗaukaka ya bayyana ga kakanmu Ibrahim yayinda yake a ƙasar Mesofotamiya tukuna, kafin ya yi zama a Haran.
3 (Ne dereppene ne dabbofe shakeistada ta neena bessizaso ba) gides.
Allah ya ce, ‘Ka bar ƙasarka da kuma mutanenka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.’
4 Izikka Kaldawista biittafe kezidi Karane biittan uttides. Iza away hayqqidappe guye inte ha7i dizaso ha dere iza ehidees.
“Saboda haka ya bar ƙasar Kaldiyawa ya kuma yi zama a Haran. Bayan mutuwar mahaifinsa, Allah ya aika da shi wannan ƙasar da yanzu kuke zama.
5 Haray atoshin issi toy eqiza gadey izas hayssafe immetibeyna. Gido attiin he wode izas issi naykka baynnida dishin izzine izappe guyen iza zerethi biittiyo laatana mala Xoossi izas ccaqqides.
Bai ba shi gādo a nan ba, ko taki ɗaya na ƙasa. Amma Allah ya yi masa alkawari cewa shi da zuriyarsa masu zuwa bayansa za su mallaki ƙasar, ko da yake a lokacin Ibrahim ba shi da yaro.
6 Qassekka Xoossi izas hizigi yotides (ne zerethi alagga biittan bete ass gidana. Oyddu xeettu layth aylletetha qammibara garsan wayistana.
Allah ya yi magana da shi ta haka, ‘Shekara ɗari huɗu, zuriyarka za tă yi baƙunci a wata ƙasar da ba tasu ba, za su yi bauta su kuma sha wulaƙanci.
7 Gido attiin ista aylle mala harza dere ta qaxxayana. Hessafe guye isti he biittafe kezzidi haanno ha soyin tas goynana.)
Amma zan hore ƙasar da suka bauta wa.’ Allah ya ce, ‘Kuma daga baya za su fita daga wannan ƙasa su kuma yi mini sujada a wannan wuri.’
8 Hesafe guye qaxxara woga ccaqo izas immides. Abrameykka Yisaqa yellidi iza osppuntha gallasa qaxxarides. Yisaqayka Yaqobe yellides. Yaqobeykka tamane namm77u qomota yellides.
Sa’an nan ya yi wa Ibrahim alkawari game da kaciya. Ibrahim kuwa ya zama mahaifin Ishaku ya kuma yi masa kaciya kwana takwas bayan haihuwarsa. Daga baya Ishaku ya zama mahaifin Yaƙub, Yaƙub kuma ya zama mahaifin kakanninmu sha biyun nan.
9 He qommota awatti yosefo bolla qanattetidi iza aylletethas duge Gibixe bayzzida. Gido attiin Xoossi izara dees;
“Domin kakanninmu sun ji kishin Yusuf, sai suka sayar da shi bawa zuwa Masar. Amma Allah ya kasance tare da shi
10 meto wursofe iza ashides. Gibxe kawo Faaronne sinthan bonncho qumma7isides. Faronney iza Gibxe biitaninne ba keeththa asa wurso bolla alafethethan shuumiides.
ya kuma cece shi daga dukan wahalolinsa. Ya ba wa Yusuf hikima ya kuma sa ya sami farin jini a wurin Fir’auna, sarkin Masar; saboda haka ya mai da shi mai mulki a kan Masar da kuma dukan fadarsa.
11 He wode Kanaaneninne Gibixen daro metto ehida gita koshay dennidides. Nu awataskka miza kaathi dhayides.
“Sai yunwa ta auko wa dukan Masar da Kan’ana, ta kawo wahala mai tsanani, kakanninmu ba su iya samun abinci ba.
12 Yaqobey Giibixe deren kaathi dizayssa siyiddi nu aawata koyyro Gibxe yediides.
Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa akwai hatsi a Masar, sai ya aiki kakanninmu ziyararsu ta farko.
13 Istti nam77antho biza wode Yosefoy izi oonakkone bena ba ishatas qonccisides. Faroneykka Yosefo ishshata erides.
A ziyararsu ta biyu, Yusuf ya faɗa wa’yan’uwansa wane ne shi, Fir’auna kuwa ya sami sani game da iyalin Yusuf.
14 Hessafe guye Yosefoy kiitidi ba aawa Yaqobenne laappuun tamane ichachu gidiza ba dabota kuummeth ehiisides.
Bayan wannan, Yusuf ya aika a zo da mahaifinsa Yaƙub da dukan iyalinsa, gaba ɗaya dai mutum saba’in da biyar ne.
15 Yaqobey duge Gibxe woodhdh7ides. Izikka nu aawatikka wuri heen hayqqida.
Sai Yaƙub ya gangara zuwa Masar, inda shi da kuma kakanninmu suka mutu.
16 Ista ahaykka Seekkeme gizaso ehaaththain Abramey Eemore nayytappe ba miishan shammida duhaaththaon moggettides.
Aka dawo da gawawwakinsu Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya daga wurin’ya’yan Hamor da waɗansu kuɗi a Shekem.
17 Xoossi Abrames caaqqida qalay polletiza wodey maatishin Gibixen diza nu asa qodday dari dari bides.
“Da lokaci ya yi kusa da Allah zai cika alkawarin da ya yi wa Ibrahim, sai yawan mutanenmu da suke a Masar ya ƙaru ƙwarai.
18 Hesafe guye Gibixe bitan yoosefo eronta hara kawoy kawotides.
Sa’an nan wani sarki, wanda bai san kome game da Yusuf ba, ya zama mai mulkin Masar.
19 Izikka nu asa ba geene oothon metoothides. Buuro yelletida guutha naytti hayqqana malane yelliidayta kare kessi wora yeganamala wolliqathides.
Ya kuwa wulaƙanta mutanenmu sosai, ya kuma gwada wa kakanni-kakanninmu azaba ta wurin tilasta su su zubar da sababbin jariransu, don su mutu.
20 He wode Musey yeletides. Izikka Xoossa achan dosetida malla loo7o na gidides. Be aawa keeththan hedzdzu aggina all7isson diccides.
“A lokacin nan aka haifi Musa, shi kuwa ba kamar sauran jarirai ba ne. Wata uku aka yi renonsa a gidan mahaifinsa.
21 Izi gede worra yeegettida wode kawwo Farone macca nayya deemada bees ekkadus. Be na mala oothada dichadus.
Sa’ad da aka ajiye shi a waje, diyar Fir’auna ta ɗauke shi ta kuma rene shi kamar ɗanta.
22 Museykka Gibxista eraatetha wurssi tammarides. Yoon erra, oothonikka miinno gididees.
Musa ya sami ilimi cikin dukan hikimar Masarawa ya kuma zama mai iko cikin magana da ayyuka.
23 “Muse laaythi ooydu tamu gida wode Musey ba ishata Isira7elle nayta beyanas ba wozinan qoppides.
“Da Musa ya cika shekara arba’in da haihuwa, sai ya yanke shawara yă ziyarci’yan’uwansa Isra’ilawa.
24 Izikka isi Giibixe assi Muse baga asappe isi ura bolla qooho gaathishin beyiddi ba bagga adeza madidi he Gibxe adeza wodhidi he qoheetidayssa hallo keesides.
Ya ga ɗayansu yana shan wulaƙanci a hannun wani mutumin Masar, sai ya je ya kāre shi, ya rama masa ta wurin kashe mutumin Masar ɗin.
25 Muses Xoossi iza kushshen issta wozanayssa iza asay akekkiza millatides. Gido atiin issti hessa yuushi qoppibeyteena.
Musa ya yi tsammani mutanensa za su gane cewa, Allah yana amfani da shi don yă cece su, amma ba su gane ba.
26 Wontetha gallas qasekka Isira7elle naytappe nam7ati ba garssan oyeetishin gakkidi oyetizayta iginthanas koyydi (haytto asato inte inte garssan ishantakko, inte wannidi issay issa qoheetii?) gides.
Kashegari, Musa ya sadu da Isra’ilawa biyu suna faɗa. Ya yi ƙoƙari ya sasanta su, yana cewa, ‘Ku mutane, ku’yan’uwa ne, don me kuke so ku cutar da juna?’
27 Be lageza bolla qoho gathidaysi Muse suggi yeggidi (Nena nu bolla nuna haarizadene nu bolla piridizade oothi shuumiday oonee? woykko qamma Gibxe adeza wodhoyssatho tannaka wodhana koyaazii?) gides.
“Amma mutumin da yake wulaƙanta ɗayan, ya tura Musa a gefe ya ce, ‘Wa ya mai da kai mai mulki, da alƙali a kanmu?
Kana so ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan na jiya?’
29 Musey hessa siyidda mala Midiyame biitta beettidi hen bete ass gidi deyyides. Heenkka nam77u atuma na yeellides.
Sa’ad da Musa ya ji haka, sai ya gudu zuwa ƙasar Midiyan, inda ya yi baƙunci, ya kuma haifi’ya’ya biyu maza.
30 Hessafe oydu tammu laythafe guuye Siina zuma achchan diza bazza biittan qerii worra gidon exxiizza taamma laccon kiitannchay izas bettides.
“Bayan shekaru arba’in suka wuce, sai mala’ika ya bayyana ga Musa cikin harshen wuta a ɗan itace a hamada kusa da Dutsen Sinai.
31 Museykka iza beeydamala mallaleetides. Azakone shaki eranas izzi he izako shiqqishin Goda qalay “tanni ne awannta Xoossa abirame Yisaqane Yaqobe Xoossa gishin siydees. Museykka daro dagammides, xeellanaskka xalibeyna.
Sa’ad da ya ga haka, ya yi mamakin abin da ya gani. Da ya yi kusa domin ya duba sosai, sai ya ji muryar Ubangiji ta ce,
‘Ni ne Allahn kakanninka, Allah na Ibrahim, Ishaku, da kuma Yaƙub.’ Sai Musa ya yi rawan jiki don tsoro, bai kuwa yi karambanin dubawa ba.
33 Godaykka izas hayssi ne eqqidasoy geeshaso gidiida gish ne toope ccamma shoda. Gibxen diza ta dereta waye ta tuumappe beyadis. Issti wasiza issta waye waso siiyada ista ashshanas woodhdhadis. Ne ha7ikka haya ta nena duge Giibixe zarada kiitana gides.
“Sa’an nan Ubangiji ya ce masa, ‘Ka cire takalmanka; wurin da kake tsayen nan mai tsarki ne.
Tabbatacce na ga wulaƙancin da ake yi wa mutanena a Masar. Na ji nishinsu na kuma sauka domin in’yantar da su. Yanzu ka zo, zan aike ka ka koma Masar.’
35 Histtin heyyti (nu bolla neena haarizadenne piridizade histti ooni shuumedee?) giidi asay kaase kadhdhida Musse Xoossi qeeri woora gidon izas beetida kiitancha bagara issta haarizadenne ashizade hisitidi istaako zarri yeedides.
“Wannan Musa ɗin da suka ƙi suna cewa, ‘Wa ya mai da kai mai mulki da kuma alƙali?’ Allah da kansa ya aike shi, ta wurin mala’ikan da ya bayyana a gare shi a ɗan itace, yă zama mai mulkinsu, da kuma mai cetonsu.
36 Izikka ista kallethidi Gibxeppe keesides. Gibxen, zo7o abbanine bazo biittan oyydu taammu laythi daro mallalsiza miishatane gita malatata istas oothides.
Ya fitar da su daga Masar ya kuma yi ayyukan da abubuwan banmamaki a Masar, a Jan Teku, da kuma cikin hamada har shekara arba’in.
37 Isrra7elle nayytas ta mala nabe Xoossi inte garsafe dennthana gidaysi hayssa Musekko.
“Wannan Musa ne ya ce Isra’ilawa, ‘Allah zai aika muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku.’
38 Izikka Siina zuma bolla hassa7ida kitancharanne bazo biitan nu awatara dere dullata giidon dees. Deyyo qalakka ha nuus aathanas ekkides.
Ya kasance a cikin taron nan a hamada, tare da mala’ikan da ya yi magana da shi a Dutsen Sinai, da kuma tare da kakanninmu; ya kuma karɓi kalmomi masu rai don yă miƙa mana.
39 Nu awati gidiko izara eqqetida attiin izas azazistanas koyoonta gish ba wozinara guuye Giibbxe simmida.
“Amma kakanninmu suka ƙi yin masa biyayya. A maimakon haka, sai suka ƙi shi a cikin zuciyarsu kuwa suka koma Masar.
40 Aarooneskka (Nu sinnthara biiza eeqqa nus gigisa nuna Giibbixefe kaallethi kessida Musey wanidako nu erroko) giida.
Suka ce wa Haruna, ‘Ka yi mana allolin da za su yi mana jagora. Game da wannan Musa ɗin wanda ya fitar da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba!’
41 He wode mara miisile meedhdhidi eqqas yarsho shishida. Berkka medhida ba kuushe oothon uhaaththaa7ettidane guppiida.
A lokacin ne suka ƙera gunki mai siffar ɗan maraƙi. Suka kawo masa hadayu suka kuma yi bikin girmama abin da suka ƙera da hannuwansu.
42 Gido attiin Xoossi isttas zokko zarides. Isti sallo xollinntistas goynana mala aththi immides. Hesikka nabbista mxxaafan “inteno Isra7elle nayto inte baazo biittan oyddu tamu layth diza wode intefe yarshone muuna tas shishi ereetii?
Sai Amma Allah ya juya musu baya ya kuma ba da su ga bautar abubuwan da suke a sararin sama. Wannan ya yi daidai da abin da yake a rubuce a cikin littafin annabawa cewa, “‘Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in cikin, hamada, ya gidan Isra’ila?
43 Harappekka inte goynanaso othiida eeqqa Molookke dunkenane inte eqqa Refanne xollinnte misile dhoqu dhoqu hissti oykkidista. Hessa gisha ta intena inte dizasoppe dennthada Babiloonera aatha yeddana.” geetetidi xaahaaththaetides.
Kun ɗaukaka gidan tsafin Molek, da tauraron allahnku Refan, gumakan da kuka ƙera don ku yi musu sujada. Saboda haka zan aike ku zuwa bauta’ gaba da Babilon.
44 Xoossi Muse bessida lemmusoza malane azazzidayssa mala oothetida Xoossi asara gagiza dunkkaneya nu awatara baazzo biittan deyadus.
“Kakanni-kakanninmu suna da tabanakul na Shaida tare da su a hamada. An yi shi bisa ga yadda Allah ya umarci Musa, bisa ga zānen da ya gani.
45 Nu aawati dunkeneyo ekkidayssappe guye Xoossi Iyaaso kallethin kaase ista gooddida dereta lattida wode dunnkaneyo ekki geellida. Dawite wode gakanas dunkaneyaa he biittan deyadus.
Bayan sun gāji tabanakul nan, kakanninmu a ƙarƙashin jagorancin Yoshuwa suka kawo shi tare da su, lokacin da suka ƙwace ƙasar daga al’umman da Allah ya kora a idanunsu. Tabanakul ɗin ya kasance a ƙasar har zamanin Dawuda,
46 Dawiteykka Xoossa sinthan boncho demidi Yaqoobe Godas aqqoso gigisanas woossides.
wanda ya sami tagomashi daga Allah, ya kuma nemi yă yi wa Allah na Yaƙub wurin zama.
47 Gido attiin Solmoney izas aqoso kexides.
Amma Solomon ne ya gina masa gida.
48 Gido attiin woogga Goday asa kushey keexida keeththan deena. Hesikka nabey (salloy ta zuuppane biittaykka tas tos shemmposo, hiistiin inte tas ay mala keeth kexxeti woykko ta shemmppanasoy awaysse? Hayssa wursi ta kuushshey oothibeynnee? gees Goday) getetti xafetida mala.
“Duk da haka, Mafi Ɗaukaka ba ya zama a gidajen da mutane suka gina. Kamar yadda annabi ya faɗi cewa,
“‘Sama ne kursiyina, duniya kuma wurin ajiye tafin ƙafata. Wane irin gida za ka gina mini? Ko kuwa ina wurin hutuna zai kasance? In ji Ubangiji.
Ba hannuna ne ya yi dukan waɗannan abubuwa ba?’
51 Inteno wozana mumeto, haytha tuleto, intekka inte aawata amala wursio wode Xiillo Ayanara eqateista.
“Ku mutane masu taurinkai, da zukata da kuma kunnuwa marasa kaciya! Kuna kama da kakanninku. Kullum kuna tsayayya da Ruhu Mai Tsarki!
52 Nbistappe inte aawati gooddonnta naabey oonee? Xiillozi yanayssa kasseti yottida nabetakka wodhida intekka ha7i izza aathi immidistane wodhidista.
An yi wani annabin da kakanninku ba su tsananta wa ba? Sun ma kashe waɗanda suka yi maganar zuwan Mai Adalcin nan. Yanzu kuwa kun bashe shi kuka kuma kashe shi
53 Kitanncha bagara intes immetida woga ekkidista attiin naggibeykista.” Isxxifanosey Shuchchan Cadeti Hayqidess.
ku da kuka karɓi dokar da aka sa a aiki ta wurin mala’iku amma ba ku yi biyayya da ita ba.”
54 Duulatan diza asay hessa siydamala daro hanqitidi, iza bolla ba achche gariccides.
Da membobin Sanhedrin suka ji haka, sai suka yi fushi suka ciji haƙoransu.
55 Gidinkka Isxxifanosey Xiillo Ayanan kummidine puude salo tish histi xeellishin Xoossa bonchon Yesussay Xoossa oshachan eqqidayssa beydi “Heeko ta saaloy doyeetidayssane asa nay Xoossa ushachan eqqiidayssa beyays” gidees.
Amma Istifanus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dubi sama ya kuma ga ɗaukakar Allah, da Yesu kuma tsaye a hannun dama na Allah.
Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
57 Hesa wode asay qaala dhoqu histi waasishe ba haythe tuucci oykidi izako isppe woxxida.
Da jin haka sai suka tattoshe kunnuwansu, suka kuma yi ihu da ƙarfi sosai, suka aukar masa gaba ɗaya.
58 Isxxifanose oykkidi katamappe gede kare hallida. Shuchan cach oykkida. Hesi wuri hannishin marikkatikka ba mayo Sawulle gettetiza pantha achchan wothida.
Suka ja shi zuwa bayan birnin suka kuma yi ta jifansa da duwatsu. Ana cikin haka, shaidun suka ajiye tufafinsu a wurin wani saurayi mai suna Shawulu.
59 Isti shuchara iza cadishin Isxxifanosey “ta Goda Yesussa ta sehmppiyo neeko eekka” gidi woosides.
Yayinda suke cikin jifansa, sai Istifanus ya yi addu’a ya ce, “Ubangiji Yesu, ka karɓi ruhuna.”
60 Qassekka gulbatidi dhoqa qalan “Godo haytananta nagara qodopa” gidi wassides. Hesa gidappe guye hayqqides
Sa’an nan ya durƙusa ya ɗaga murya ya ce, “Ubangiji, kada ka riƙe wannan zunubi a kansu.” Da ya faɗi haka, sai ya yi barci.

< Kitetidayta Ootho 7 >