< Psaumes 50 >

1 Psaume d'Asaph Le [Dieu] Fort, le Dieu, l'Eternel a parlé, et il a appelé toute la terre, depuis le soleil levant jusques au soleil couchant.
Zabura ta Asaf. Maɗaukaki, Allah, Ubangiji, ya yi magana ya kuma kira duniya daga fitowar rana zuwa inda take fāɗuwa.
2 Dieu a fait luire sa splendeur de Sion, qui est d'une beauté parfaite.
Daga Sihiyona, cikakkiya a kyau, Allah na haskakawa.
3 Notre Dieu viendra, il ne se taira point: il y aura devant lui un feu dévorant, et tout autour de lui une grosse tempête.
Allahnmu yana zuwa ba kuwa zai yi shiru ba; wuta mai cinyewa a gabansa, babban hadari kuma ya kewaye shi.
4 Il appellera les cieux d'en haut, et la terre, pour juger son peuple, [en disant]:
Ya kira sammai da suke bisa, da duniya, don yă shari’anta mutanensa.
5 Assemblez-moi mes bien-aimés qui ont traité alliance avec moi sur le sacrifice.
“Ku tattara mini shafaffuna, waɗanda suka yi alkawari da ni ta wurin hadaya.”
6 Les cieux aussi annonceront sa justice: parce que Dieu est le juge; (Sélah)
Sammai kuwa sun yi shelar adalcinsa gama Allah kansa alƙali ne. (Sela)
7 Ecoute, ô mon peuple, et je parlerai; [entends], Israël, et je te sommerai; je suis Dieu, ton Dieu, moi.
“Ku ji, ya mutanena, zan kuwa yi magana, Ya Isra’ila, zan kuwa ba da shaida a kanku. Ni ne Allah, Allahnku.
8 Je ne te reprendrai point pour tes sacrifices, ni pour tes holocaustes, qui ont été continuellement devant moi.
Ba na tsawata muku saboda hadayunku ko kuwa hadayunku na ƙonawa, waɗanda kuka taɓa kawo a gabana.
9 Je ne prendrai point de veau de ta maison, ni de boucs de tes parcs.
Ba na bukatan bijimi daga turkenku ko awaki daga garkunanku,
10 Car toute bête de la forêt est à moi, [et] les bêtes aussi qui paissent en mille montagnes.
gama kowace dabbar kurmi nawa ne, da kuma shanu a kan dubban tuddai.
11 Je connais tous les oiseaux des montagnes; et toute sorte de bêtes des champs est à mon commandement.
Na san kowane tsuntsun da yake a duwatsu kuma halittun filaye nawa ne.
12 Si j'avais faim, je ne t'en dirais rien; car la terre habitable est à moi, et tout ce qui est en elle.
Da a ce ina jin yunwa ai, ba sai na faɗa muku ba, gama duniyar nawa ne, da kome da yake cikinta.
13 Mangerais-je la chair des gros taureaux? et boirais-je le sang des boucs?
Ina cin naman bijimai ne ko ina shan jinin awaki ne?
14 Sacrifie louange à Dieu, et rends tes vœux au Souverain.
“Ku miƙa hadayar godiya ga Allah, ku cika alkawuranku ga Mafi Ɗaukaka,
15 Et invoque-moi au jour de ta détresse, je t'en tirerai hors, et tu me glorifieras.
ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”
16 Mais Dieu a dit au méchant: qu'as-tu que faire de réciter mes statuts, et de prendre mon alliance en ta bouche;
Amma ga mugaye, Allah ya ce, “Wace dama ce kuke da ita na haddace dokokina ko na yin maganar alkawarina a leɓunanku?
17 Vu que tu hais la correction, et que tu as jeté mes paroles derrière toi?
Kun ƙi umarnina kuka kuma zubar da kalmomina a bayanku
18 Si tu vois un larron, tu cours avec lui; et ta portion est avec les adultères.
Sa’ad da kuka ga ɓarawo, kukan haɗa kai da shi; kukan haɗa kai da mazinata.
19 Tu lâches ta bouche au mal, et par ta langue tu trames la fraude;
Kuna amfani da bakunanku don mugunta kuna kuma gyara harshenku don ruɗu.
20 Tu t'assieds [et] parles contre ton frère, [et] tu couvres d'opprobre le fils de ta mère.
Kuna ci gaba da magana a kan ɗan’uwanku ku kuma yi maganar ƙarya a kan ɗan mahaifinku.
21 Tu as fait ces choses-là, et je m'en suis tu; [et] tu as estimé que véritablement je fusse comme toi; [mais] je t'en reprendrai, et je déduirai [le tout] par ordre en ta présence.
Kun yi waɗannan abubuwa na kuwa yi shiru; kun ɗauka gaba ɗaya ni kamar ku ne. Amma zan tsawata muku in kuma zarge ku a fuskarku.
22 Entendez cela maintenant, vous qui oubliez Dieu; de peur que je ne vous ravisse, et qu'il n'y ait personne qui vous délivre.
“Ku lura da wannan, ku da kuka manta da Allah, ko kuwa in yayyage ku kucu-kucu, ba kuma wanda zai cece ku.
23 Celui qui sacrifie la louange me glorifiera; et à celui qui prend garde à sa voie, je montrerai la délivrance de Dieu.
Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni, ya kuma shirya hanya saboda in nuna masa ceton Allah.”

< Psaumes 50 >