< Jeremias 37 >

1 THE WORD THAT CAME TO JEREMIAS FROM THE LORD, SAYING,
Nebukadnezzar sarkin Babilon ya naɗa Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda; ya yi mulki a madadin Yehohiyacin ɗan Yehohiyakim.
2 Thus speaks the Lord God of Israel, saying, Write all the words which I have spoken to you in a book.
Shi da masu yin masa hidima da mutanen ƙasar ba su kula da maganar da Ubangiji ya yi ta wurin Irmiya annabi ba.
3 For, behold, the days come, says the Lord, when I will bring back the captivity of my people Israel and Juda, said the Lord: and I will bring them back to the land which I gave to their fathers, and they shall be lords of it.
Sai sarki Zedekiya ya aiki Yehukal ɗan Shelemiya tare da firist nan Zefaniya ɗan Ma’asehiya da wannan saƙo cewa, “Ina roƙonka ka yi addu’a ga Ubangiji Allahnmu saboda mu.”
4 AND THESE ARE THE WORDS WHICH THE LORD SPOKE CONCERNING ISRAEL AND JUDA;
To, fa, Irmiya ya sami’yancin kai da kawowa a cikin mutane, gama ba a riga an sa shi a kurkuku ba.
5 Thus said the Lord: You shall hear a sound of fear, [there is] fear, and there is not peace.
Sojojin Fir’auna suka fita daga Masar, sa’ad da Babiloniyawa waɗanda suke ƙawanya wa Urushalima suka ji labari game da su, sai suka janye daga Urushalima.
6 Enquire, and see if a male has born a child? and [ask] concerning the fear, wherein they shall hold their loins, and [look for] safety: for I have seen every man, and his hands are on his loins; [their] faces are turned to paleness.
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya annabi cewa,
7 For that day is great, and there is not such [another]; and it is a time of straitness to Jacob; but he shall be saved out of it.
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka faɗa wa sarkin Yahuda, wanda ya aika a neme ni cewa, ‘Sojojin Fir’aunan da suka fito su taimake ka, za su koma ƙasarsu, Masar.
8 In that day, said the Lord, I will break the yoke off their neck, and will burst their bonds, and they shall no longer serve strangers:
Sa’an nan Babiloniyawa za su koma su yaƙi wannan birni su ci ta su kuma ƙone shi.’
9 but they shall serve the Lord their God; and I will raise up to them David their king.
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku ruɗe kanku, kuna tsammani, ‘Tabbatacce Babiloniyawa sun bar mu.’ Ba za su bari ba!
Ko da a ce za ku ci dukan sojojin Babiloniyawan da suke yaƙi da ku har raunana ne kawai aka bari a tentunansu, za su fito su ƙone wannan birni.”
Bayan sojojin Babiloniyawa suka janye daga Urushalima saboda sojojin Fir’auna,
12 Thus says the Lord; I have brought on [you] destruction; your stroke is painful.
sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can.
13 There is none to judge your cause: you have been painfully treated for healing, there is no help for you.
Amma sa’ad da ya kai Ƙofar Benyamin, sai hafsa mai tsaro, wanda ake kira Iriya ɗan Shelemiya, ɗan Hananiya, ya kama shi ya kuma ce, “Kana gudu daga Babiloniyawa ne!”
14 All your friends have forgotten you; they shall not ask [about you] at all, for I have struck you with he stroke of an enemy, [even] severe correction: your sins have abounded above all your iniquity.
Sai Irmiya ya ce, “Ba gaskiya ba ce, ba na gudu daga Babiloniyawa.” Amma Iriya bai saurare shi ba; a maimako, ya kama Irmiya ya kawo shi wurin fadawa.
15 Your sins have abounded beyond the multitude of your iniquities, [therefore] they have done these things to you. Therefore all that devour you shall be eaten, and all your enemies shall eat all their [own] flesh.
Suka yi fushi da Irmiya suka sa aka yi masa dūka aka kuma jefa shi cikin kurkuku a gidan Yonatan magatakarda, gama an mai da gidansa ya zama kurkuku.
16 And they that spoil you shall become a spoil, and I will give up to be plundered all that have plundered you.
Aka sa Irmiya a can cikin kurkuku, inda ya kasance kwanaki masu yawa.
17 For I will bring about your healing, I will heal you of your grievous wound, says the Lord; for you are called Dispersed: she is your prey, for no one seeks after her.
Sa’an nan Sarki Zedekiya ya aika a kawo shi aka kuma kawo shi fada, inda ya tambaye shi a kaɗaice ya ce, “Akwai wata magana daga Ubangiji?” Irmiya ya amsa ya ce, “I, za a ba da kai ga sarkin Babilon.”
18 Thus said the Lord; Behold, I will turn the captivity of Jacob, and will have pity upon his prisoners; and the city shall be built upon her hill, and the people shall settle after their manner.
Sai Irmiya ya ce wa Sarki Zedekiya, “Wane laifi na yi maka ko fadawanka ko kuwa wannan mutane, da ka sa aka jefa ni cikin kurkuku?
19 And there shall go forth from them singers, [even] the sound of men making merry: and I will multiply them, and they shall not at all be diminished.
Ina annabawanka waɗanda suka yi maka annabci suna cewa, ‘Sarkin Babilon ba zai yaƙe ka ko wannan ƙasa ba’?
20 And their sons shall go in as before, and their testimonies shall be established before me, and I will visit them that afflict them.
Amma yanzu, ranka yă daɗe, sarkina, ka saurara. Bari in kawo kukata a gabanka. Kada ka mai da ni gidan Yonatan magatakarda, in ba haka zan mutu a can.”
21 And their mighty ones shall be over them, and their prince shall proceed of themselves; and I will gather them, and they shall return to me: for who is this that has set his heart to return to me? says the Lord.
Sarki Zedekiya ya yi umarni a ajiye Irmiya a sansanin matsara a kuma ba shi burodi daga titin masu gashin burodi kowace rana sai duka burodi a birnin ya ƙare. Saboda haka Irmiya ya zauna a sansanin matsara.
23 For the wrathful anger of the lord has gone forth, [even] a whirlwind of anger has gone forth: it shall come upon the ungodly.
24 The fierce anger of the Lord shall not return, until he shall execute [it], and until he shall establish the purpose of his heart: in the latter days you shall know these things.

< Jeremias 37 >