< Jeremia 37 >
1 Zedekia wuod Josia noket ruodh juda gi Nebukadneza ruodh Babulon; nobedo gi loch kar Jehoyakin wuod Jehoyakim.
Nebukadnezzar sarkin Babilon ya naɗa Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda; ya yi mulki a madadin Yehohiyacin ɗan Yehohiyakim.
2 En kata jorit mage kata jopinyno ne ok owinjo weche mane Jehova Nyasaye owacho kokalo kuom janabi Jeremia.
Shi da masu yin masa hidima da mutanen ƙasar ba su kula da maganar da Ubangiji ya yi ta wurin Irmiya annabi ba.
3 Ruoth Zedekia, kata kamano, nooro Jehukal wuod Shelemia gi jadolo Zefania wuod Maseya ir janabi Jeremia gi wachni: “Kiyie to lamnwa Jehova Nyasaye ma Nyasachwa.”
Sai sarki Zedekiya ya aiki Yehukal ɗan Shelemiya tare da firist nan Zefaniya ɗan Ma’asehiya da wannan saƙo cewa, “Ina roƙonka ka yi addu’a ga Ubangiji Allahnmu saboda mu.”
4 Koro Jeremia ne nigi thuolo mondo obi kendo odhi e dier ji, nimar ne pod ok okete e od twech.
To, fa, Irmiya ya sami’yancin kai da kawowa a cikin mutane, gama ba a riga an sa shi a kurkuku ba.
5 Jolwenj Farao ne osewuok oa Misri, kendo ka jo-Babulon mane gero pidhe kolworo Jerusalem nowinjo wach mar biro margi, ne gidar gia Jerusalem.
Sojojin Fir’auna suka fita daga Masar, sa’ad da Babiloniyawa waɗanda suke ƙawanya wa Urushalima suka ji labari game da su, sai suka janye daga Urushalima.
6 Eka wach Jehova Nyasaye nobiro ne janabi Jeremia niya:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya annabi cewa,
7 “Ma e gima Jehova Nyasaye, ma Nyasach Israel, wacho: Nyis ruodh Juda, mane oorou mondo unona ni, ‘Jolwenj Farao, mosewuok mondo okonyu, biro dok e pinygi giwegi, Misri.
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka faɗa wa sarkin Yahuda, wanda ya aika a neme ni cewa, ‘Sojojin Fir’aunan da suka fito su taimake ka, za su koma ƙasarsu, Masar.
8 Eka jo-Babulon nodwogi kendo ginimonj dala maduongʼni; ginikawe kendo wangʼe pep.’
Sa’an nan Babiloniyawa za su koma su yaƙi wannan birni su ci ta su kuma ƙone shi.’
9 “Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: Kik uwuondru uwegi, kuparo ni, ‘Jo-Babulon gadiera biro weyowa.’ Ok giniweu ngangʼ!
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku ruɗe kanku, kuna tsammani, ‘Tabbatacce Babiloniyawa sun bar mu.’ Ba za su bari ba!
10 Kata ka bed ni ne unyalo loyo jolwenj Babulon duto ma biro monjou kendo chwo mohiny kende ema odongʼ e hembegi, giniwuogi oko kendo giwangʼ dala maduongʼni.”
Ko da a ce za ku ci dukan sojojin Babiloniyawan da suke yaƙi da ku har raunana ne kawai aka bari a tentunansu, za su fito su ƙone wannan birni.”
11 Bangʼ ka jolwenj Babulon nose aa Jerusalem nikech jolwenj Farao,
Bayan sojojin Babiloniyawa suka janye daga Urushalima saboda sojojin Fir’auna,
12 Jeremia nochako wuok e dala maduongʼ mondo odhi e gwengʼ Benjamin mondo oyud pokne e dier joma ni kanyo.
sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can.
13 To kane ochopo e Dhoranga Benjamin, jatend jorito, ma nyinge en Irija wuod Shelemia, ma wuod Hanania, nomake kendo owacho niya, “Nenore ni iweyowa idokne jo-Babulon!”
Amma sa’ad da ya kai Ƙofar Benyamin, sai hafsa mai tsaro, wanda ake kira Iriya ɗan Shelemiya, ɗan Hananiya, ya kama shi ya kuma ce, “Kana gudu daga Babiloniyawa ne!”
14 “Mano ok adiera!” Jeremia nowachone. “Ok aringi adogne jo-Babulon.” To Irija ne ok nyal winje; kuom mano, nomako Jeremia kendo okele ir jotelo.
Sai Irmiya ya ce, “Ba gaskiya ba ce, ba na gudu daga Babiloniyawa.” Amma Iriya bai saurare shi ba; a maimako, ya kama Irmiya ya kawo shi wurin fadawa.
15 Igi nowangʼ gi Jeremia kendo negikete ogoye kendo otweye e od Jonathan ma jagoro, mane giloso obedo od twech.
Suka yi fushi da Irmiya suka sa aka yi masa dūka aka kuma jefa shi cikin kurkuku a gidan Yonatan magatakarda, gama an mai da gidansa ya zama kurkuku.
16 Jeremia noketi e od twech manie bwo ot, kama ne obetie kuom kinde marabora.
Aka sa Irmiya a can cikin kurkuku, inda ya kasance kwanaki masu yawa.
17 Eka Ruoth Zedekia nooro mondo okele e kar dak ruoth, kama ne openje akwala niya, “Bende nitiere wach moa kuom Jehova Nyasaye?” Jeremia nodwoko ni, “Nitiere, nikech nochiwi ni ruodh Babulon.”
Sa’an nan Sarki Zedekiya ya aika a kawo shi aka kuma kawo shi fada, inda ya tambaye shi a kaɗaice ya ce, “Akwai wata magana daga Ubangiji?” Irmiya ya amsa ya ce, “I, za a ba da kai ga sarkin Babilon.”
18 Eka Jeremia nowachone Ruoth Zedekia niya, “En ketho mane ma asetimoni kata ne jotendi kata ne jogi, momiyo iketa e od twech?
Sai Irmiya ya ce wa Sarki Zedekiya, “Wane laifi na yi maka ko fadawanka ko kuwa wannan mutane, da ka sa aka jefa ni cikin kurkuku?
19 To koro ere jonabi mane okoroni ni, ‘Ruodh jo-Babulon ok nomonj pinyu kata in?’
Ina annabawanka waɗanda suka yi maka annabci suna cewa, ‘Sarkin Babilon ba zai yaƙe ka ko wannan ƙasa ba’?
20 To koro, ruodha, yie iwinja. We akel kwayona e nyimi: Kik idwoka e od Jonathan ma jagoro, ka ok kamano to abiro tho kanyo.”
Amma yanzu, ranka yă daɗe, sarkina, ka saurara. Bari in kawo kukata a gabanka. Kada ka mai da ni gidan Yonatan magatakarda, in ba haka zan mutu a can.”
21 Eka Ruoth Zedekia nochiwo chik mondo Jeremia oket e laru jarito kendo miye makati koa e yore mag jolos makati odiechiengʼ ka odiechiengʼ, nyaka makati duto man e dala maduongʼno norumo.
Sarki Zedekiya ya yi umarni a ajiye Irmiya a sansanin matsara a kuma ba shi burodi daga titin masu gashin burodi kowace rana sai duka burodi a birnin ya ƙare. Saboda haka Irmiya ya zauna a sansanin matsara.