< Jeremia 32 >
1 Ma e wach mane obirone Jeremia koa kuom Jehova Nyasaye e higa mar apar mar Zedekia ruodh Juda, ma ne en higa mar apar gaboro mar Nebukadneza.
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga Ubangiji a shekara ta goma ta Zedekiya sarkin Yahuda, wanda ya kasance shekara ta goma sha takwas ta Nebukadnezzar.
2 Jolwenj ruodh Babulon ne monjo Jerusalem, kendo Jeremia janabi ne otwe e agola moriti e kar dak mar ruodh Juda.
Sojojin sarkin Babilon a lokacin suna ƙawanya wa Urushalima annabi Irmiya kuwa yana a tsare a sansanin matsara a fadar Yahuda.
3 Koro Zedekia ruodh Juda nokete e twech kanyo, kawacho niya, “Angʼo momiyo ikoro wach kamano? Ka iwacho ni, ‘Ma e gima Jehova Nyasaye owacho: Achiegni chiwo dala maduongʼni ne ruodh Babulon, kendo enoloye.
Zedekiya sarkin Yahuda fa ya sa shi a kurkuku yana cewa, “Don me kake yin annabci? Ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ina gab da ba da wannan birni ga sarkin Babilon, zai kuwa cinye ta.
4 Zedekia ruodh Juda ok notony e lwet jo-Babulon to enochiwe ne ruodh Babulon, kendo enowuo kode wangʼ gi wangʼ mi enonene gi wengene owuon.
Zedekiya sarkin Yahuda ba zai kuɓuta daga hannuwan Babiloniyawa ba amma tabbatacce za a ba da shi ga sarkin Babilon, zai kuwa yi masa magana fuska da fuska ya kuma gan shi da idanunsa.
5 Noter Zedekia Babulon, kama enosikie nyaka atimne gima adwaro, Jehova Nyasaye owacho. Ka ukedo gi jo-Babulon, to ok unulogi.’”
Zai kai Zedekiya Babilon, inda zai zauna har sai ya magance shi, in ji Ubangiji. In ka yi yaƙi da Babiloniyawa, ba za ka yi nasara ba.’”
6 Jeremia nowacho niya, “Wach Jehova Nyasaye nobirona:
Irmiya ya ce, “Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
7 Hanamel wuod Shalum ma wuod owadgi wuonu nobi iri kendo nowach ni, ‘Ngʼiew lopa man Anathoth, nikech kaka watna machiegni koda en ratiro mari kendo tiji mondo ingʼiewe.’
Hananel ɗan Shallum ɗan’uwan mahaifinka zai zo wurinka ya ce, ‘Saya filina a Anatot, domin a matsayinka na dangi na kurkusa hakkinka ne kuma kai ya wajaba ka saye shi.’
8 “Eka, mana kaka Jehova Nyasaye nosewacho, omera Hanamel nobiro ira e agola mar jarito kendo owacho ni, ‘Ngʼiew puotha man Anathoth kama Benjamin orito. Nikech en ratiro mari mondo ingʼiewe kendo ikawe, ngʼiewe ne in owuon.’ “Ne angʼeyo ni ma ne en wach Jehova Nyasaye;
“Sa’an nan, kamar dai yadda Ubangiji ya faɗa, sai ga Hananel yaron ɗan’uwan mahaifina ya zo wurina a sansanin matsara ya ce, ‘Saya filina a Anatot a yankin Benyamin. Da yake hakkinka ne ka fanshe shi ka kuma mallake shi, ka sayo shi wa kanka.’ “Sai na gane cewa wannan maganar Ubangiji ce;
9 omiyo ne angʼiewo puodho man Anathoth kuom wuod owadgi wuonwa Hanamel kendo apimone shekel apar gabiriyo mar fedha.
saboda haka sai na saye filin a Anatot daga hannun Hananel yaron ɗan’uwan mahaifina na kuma auna masa shekel goma sha bakwai na azurfa.
10 Ne aketo seyi kendo agoyo amuri, ka joneno obedo, kendo apimo fedha e ratil.
Na sa hannu a takarda, na buga hatimi na liƙe, na sami shaidu na kuwa auna shekel a ma’auni.
11 Ne akawo barup ngʼiepo, mano mogoye amuri momwon motingʼo singruok kod chike mag ngʼiewo lowo, to gi mano ma ok omuon
Na ɗauki takardar ciniki, takardar da aka rubuta sharuɗan a ciki, da kuma takardar da ba a liƙe ba,
12 kendo ne achiwo baruwani ne Baruk wuod Neria, wuod Maseya, e nyim omera Hanamel kod joneno mane ogo seyi e barup winjruok kod jo-Yahudi mane obet e agola mar jarito.
na kuma ba wa Baruk ɗan Neriya, ɗan Masehiya, wannan takarda a gaban Hananel yaron ɗan’uwan mahaifina da kuma a gaban shaidun da suka sa hannu a takardan ciniki da kuma a gaban dukan Yahudawan da suke zaune a sansanin matsaran.
13 “E nyimgi ne amiyo Baruk puonjgi:
“A gabansu na yi wa Baruk waɗannan umarnai cewa,
14 ‘Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: Kaw barupegi, mago momwon kod ma ok omuon, kendo iketgi e agulu mar lowo mondo omi gibed amingʼa.
‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka ɗauki waɗannan takardun ciniki, wanda aka liƙe da wanda ba a liƙe ba, ka sa su a cikin tulun yumɓu don kada su lalace.
15 Nimar ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: Udi, puothe kod puothe mzabibu bende ibiro chak ngʼiew e pinyni.’
Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa za a sāke saye gidaje, filaye da gonakin inabi a wannan ƙasa.’
16 “Bangʼ kane asechiwo barup ngʼiepo ne Baruk wuod Neria, ne alamo Jehova Nyasaye kama:
“Bayan na ba da takardun ciniki ga Baruk ɗan Neriya, sai na yi addu’a ga Ubangiji na ce,
17 “Yaye, Jehova Nyasaye Manyalo Gik Moko Duto, isechweyo polo gi piny kuom tekoni maduongʼ kod badi malach. Onge gima tekni.
“A, Ubangiji Mai Iko Duka, ka yi sammai da duniya ta wurin ikonka mai girma da kuma hannunka mai iko. Ba abin da ya gagare ka.
18 Inyiso herani ne ji alufu to ikelo kum mar wuone ni nyithindgi. Yaye Nyasaye maduongʼ kendo maratego, ma nyinge en Jehova Nyasaye Maratego,
Kakan nuna ƙauna ga dubbai amma kakan hukunta’ya’ya saboda laifin ubanninsu a bayansu. Ya mai girma da kuma Allah mai iko, wanda sunansa ne Ubangiji Maɗaukaki,
19 chenro magi dongo kendo timbegi lich. Wengeni oyawore ne yore duto mag ji; imiyo ngʼato mich kaluwore gi kite, kendo mowinjore gi timbene.
manufofinka da girma suke, ayyukanka kuma masu girma ne. Idanunka suna a buɗe ga dukan hanyoyin mutane; kakan sāka wa kowa gwargwadon halinsa yadda ya dace.
20 Ne itimo ranyisi kod honni e piny Misri kendo isiko kodgi nyaka kawuono, ei Israel kendo e dier ji duto, kendo pod in ngʼat marahuma nyaka chil kawuono.
Ka aikata ayyukan banmamaki da kuma al’ajabai a Masar ka kuma ci gaba da su har yă zuwa yau, a Isra’ila da kuma a cikin dukan’yan adam, ka kuma sami sunan da har yanzu yake naka.
21 Ne igolo jogi Israel oa Misri gi ranyisi kod honni, gi lweti maratego kod badi moyarore kod bwok malich.
Ka fitar da mutanenka Isra’ila daga Masar da alamu da abubuwa banmamaki, ta wurin hannu mai iko da kuma hannu mai ƙarfi tare da banrazana mai girma.
22 Ne imiyogi pinyni mane isesingone kweregi, piny mopongʼ gi chak kod mor kich.
Ka ba su wannan ƙasa da ka rantse za ka ba wa kakanni kakanninsu, ƙasa mai zub da madara da zuma.
23 Negibiro kendo gikawo pinyno, to ne ok gilwori kata luwo chikeni; ne ok gitimo gik mane ichikogi mondo gitim. Omiyo ne ikelo kuomgi masichegi duto.
Suka shiga suka mallake ta, amma ba su yi maka biyayya ba, ba su kuma bi dokarka ba; ba su yi abin da ka umarce su ba. Saboda haka ka kawo masifa a kansu.
24 “Ne kaka oger pidhe madongo but dala maduongʼ mondo gimonje kendo gikawe. Nikech ligangla, kech kod masiche, dala maduongʼ nochiwne jo-Babulon ma monje. Gima ne iwacho osetimore kaka koro inene.
“Duba yadda aka gina mahaurai don a kame birni. Saboda takobi, yunwa da annoba, za a ba da birnin ga Babiloniyawa waɗanda suka kewaye shi da yaƙi. Abin da ka faɗa ya faru, yadda kake gani yanzu.
25 To kata obedo ni dala maduongʼ enochiw ne jo-Babulon, in, yaye Jehova Nyasaye Manyalo Gik Moko Duto, wachona ni, ‘Ngʼiew puodhoni gi fedha kendo ngʼiepone mondo obed gi joneno.’”
Ko da yake za a ba da birnin ga Babiloniyawa, kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka ce mini, ‘Saye fili da azurfa ka kuma sa a shaida cinikin.’”
26 Eka wach Jehova Nyasaye nobiro ne Jeremia:
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
27 “An Jehova Nyasaye, Nyasach ogendini duto. Bende nitiere gima tekna?
“Ni ne Ubangiji Allah na dukan’yan adam. Akwai wani abin da ya gagare ni?
28 Emomiyo, ma e gima Jehova Nyasaye wacho: Achiegni chiwo dala maduongʼni ne jo-Babulon kendo ne Nebukadneza ruodh Babulon, ma biro monje kendo kawe.
Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa, ina gab da ba da wannan birni ga Babiloniyawa da kuma ga Nebukadnezzar sarkin Babilon, wanda zai yaƙe ta.
29 Jo-Babulon mamonjo dala maduongʼni nodonji kendo ginimok kuome mach; giniwangʼe pep, kaachiel gi udi kamane ji owangʼoe iya kuom wangʼo ubani ewi tedni ne Baal kendo kuom chiwo misango miolo piny ne nyiseche manono.
Babiloniyawan da suke yaƙi da wannan birni za su zo ciki su cinna masa wuta; tare da gidaje inda mutane suka tsokane ni na yi fushi ta wurin ƙona turare a rufin ɗakuna wa Ba’al suka zub da hadayun sha wa waɗansu alloli.
30 “Jo-Israel gi jo-Juda pok otimo gimoro makmana timbe mamono e nyim wangʼa chakre tin-gi; adiera, jo-Israel pok otimo gimoro makmana chwanya gi gik ma lwetgi oloso, Jehova Nyasaye wacho.
“Mutanen Isra’ila da na Yahuda ba abin da suka yi sai mugunta a gabana daga ƙuruciyarsu; tabbatacce, mutanen Isra’ila ba su yi kome ba sai dai tsokane ni da abin da hannuwansu suka yi, in ji Ubangiji.
31 Kochakore odiechiengʼ mane ogere nyaka sani, dala maduongʼni osemedo wangʼo iya kendo miya mirima ma chuna ni nyaka agole e nyim wangʼa.
Daga ranar da aka gina ta har zuwa yanzu, wannan birni ta tā da fushina da hasalata da dole a kawar da ita daga gabana.
32 Jo-Israel gi jo-Juda osechwanya gi timbegi duto mamono magisetimo, gin ruodhi mag-gi kod jotelo, jodolo kod jonabi mag-gi, joma chwo mag Juda kod Jerusalem.
Mutanen Isra’ila da na Yahuda sun tsokane ni ta wurin dukan muguntar da suka aikata su, sarakunansu da fadawansu, firistocinsu da annabawa, mutanen Yahuda da mutanen Urushalima.
33 Negilokona ngʼegi ma ok wengegi; kata obedo ni apuonjogi kendo amedo puonjogi, ne ok ginyal chiko itgi kata luwo puonjna.
Sun juya mini bayansu ba fuskokinsu ba; ko da yake na koyar da su sau da sau, ba su saurara ko bi horo na ba.
34 Negiketo nyisechegi manono e ot ma Nyinga nitiere kendo ginjawe.
Sun kafa gumakansu na banƙyama a cikin haikalina wanda ake kira da sunana, sun kuwa ƙazantar da shi.
35 Negigero kuonde motingʼore gi malo ne Baal e Holo mar Ben Hinom mondo gitim misango gi yawuotgi kod nyigi ne Molek, kata kamano ne ok amiyogi chik mar timo kamano, kata mano ne onge e pacha niginyalo timo gima mono kamano kendo gimi Juda tim richo.
Sun gina masujadai kan tudu wa Ba’al a Kwarin Ben Hinnom don su miƙa’ya’yansu maza da mata hadaya ga Molek, ko da yake ban taɓa umarce su ba, bai kuma zo mini cewa su yi abin banƙyama irin wannan ba ta haka suka sa Yahuda ya yi zunubi.
36 “Iwuoyo kuom dala maduongʼni ni, ‘Gi ligangla, kech kod masiche enochiwe ne ruodh Babulon.’ To ma e gima Jehova Nyasaye, Nyasach Israel, wacho:
“Kana cewa game da wannan birni, ‘Ta wurin takobi, yunwa da annoba za a ba da shi ga sarkin Babilon’; amma ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa
37 Adiera anachokgi duto gia e pinje duto kamane ariembogie gi ich wangʼ kod mirimba mager; anadwog-gi kae kendo awegi gidag gi kwe.
tabbatacce zan tattara su daga dukan ƙasashen da na kore su zuwa cikin fushina da hasalata mai girma; zan komo da su wurin nan in sa su zauna lafiya.
38 Ginibed joga, kendo anabed Nyasachgi.
Za su zama mutanena, ni kuwa in zama Allahnsu.
39 Anami gibed gi chuny achiel kod tim achiel, mondo omi giluora manokel negiber kod nyithindgi manobi bangʼ-gi.
Zan ba su zuciya ɗaya da aiki ɗaya, don kullum su ji tsorona domin amfaninsu da kuma amfanin’ya’yansu a bayansu.
40 Analos singruok manyaka chiengʼ kodgi: Ok anawe timonegi maber, kendo anamigi giluora, mondo omi kik gilokre giweya.
Zan yi madawwamin alkawari da su. Ba zan taɓa barin aikata musu alheri ba, zan kuma iza su su ji tsorona, don kada su ƙara juya daga gare ni.
41 Anabed gi mor kuom timonegi maber kendo adiera anaketgi e pinyni gi chunya duto kod parona duto.
Zan yi farin ciki a yin musu alheri, tabbatacce zan su dasa a wannan ƙasa da dukan zuciyata da dukan raina.
42 “Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: Kaka asekelo masiche malich kama ne jogi, omiyo koro anamigi mwandu mane asingonegi.
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, yadda na kawo dukan wannan masifa a kan wannan mutane, haka zan ba su wadatar da na yi musu alkawari.
43 Ka puothe mangʼeny osengʼiew e pinyni ma uwacho ni, ‘En kama ninono, maonge ji kata le, nimar osechiwe ne jo-Babulon.’
Za a sāke sayi filaye a wannan ƙasa da kuka ce, ‘Kango ce, ba mutane ko dabbobi, gama an ba da ita ga Babiloniyawa.’
44 Puothe nongʼiew gi fedha, kendo barupe lowo nogoye sei kendo nogosingo kendo nobedgi joneno e gwengʼ Benjamin, e mier molworo Jerusalem, e mier mag Juda kendo e mier manie piny mantiere got matin, mar tiend gode ma yo podho chiengʼ kendo e Negev, nikech anadwog-gi ka gia e twech, Jehova Nyasaye wacho.”
Za a sayi filaye da azurfa, a kuma sa hannu a takardan ciniki, a liƙe a kuma shaida a yankin Benyamin, a ƙauyukan kewayen Urushalima, a garuruwan Yahuda da kuma a garuruwan ƙasar tudu, na yammancin gindin dutse da na Negeb, domin zan maido da wadatarsu, in ji Ubangiji.”