< Salme 92 >

1 En Psalme, en Sang paa Sabbatens Dag.
Zabura ce. Waƙa ce. Domin ranar Asabbaci. Yana da kyau a yabi Ubangiji a kuma yi kiɗi ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka,
2 Det er godt at takke Herren og at lovsynge dit Navn, du Højeste!
don a yi shelar ƙaunarka da safe amincinka kuma da dare,
3 at kundgøre din Miskundhed om Morgenen og din Sandhed om Natten
da kiɗin molo mai tsirkiya goma da kuma ƙarar garaya.
4 paa de ti Strenge og paa Psalteren til Harpens Klang.
Gama ka sa na yi murna ta wurin ayyukanka, ya Ubangiji; na rera don farin ciki saboda ayyukan hannuwanka.
5 Thi, Herre! du har glædet mig ved dit Værk; jeg vil synge med Fryd om dine Hænders Gerninger.
Ina misalin ayyukanka, ya Ubangiji, tunaninka da zurfi suke ƙwarai!
6 Herre! hvor store ere dine Gerninger, dine Tanker ere meget dybe.
Mutum marar azanci ba zai sani ba, wawa ba zai gane ba,
7 En ufornuftig Mand kender det ikke, og en Daare forstaar ikke dette.
cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
8 Naar de ugudelige grønnes som en Urt, og alle de, som gøre Uret, blomstre, er det til deres Ødelæggelse stedse og altid.
Amma kai, ya Ubangiji, za a ɗaukaka har abada.
9 Men du, Herre, er høj evindelig.
Gama tabbatacce abokan gābanka, ya Ubangiji, tabbatacce abokan gābanka za su hallaka; za a watsar da dukan masu aikata mugunta.
10 Thi se, dine Fjender, Herre! thi se, dine Fjender skulle omkomme, alle de, som gøre Uret, skulle adspredes.
Ka ɗaukaka ƙahona kamar na ɓauna; an zubo mai masu kyau a kaina.
11 Men du ophøjede mit Horn som Enhjørningens; jeg er overgydt med frisk Olie.
Idanuna sun ga fāɗuwar maƙiyana; kunnuwana sun ji kukan mugayen maƙiyana.
12 Og mit Øje saa paa mine Fjender, mine Øren hørte paa de onde, som opstode imod mig.
Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
13 Den retfærdige skal grønnes som et Palmetræ, han skal vokse som et Cedertræ paa Libanon.
da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
14 De, som ere plantede i Herrens Hus, de skulle grønnes i vor Guds Forgaarde.
Za su ci gaba da ba da’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
15 De skulle endnu bære Frugt, naar de ere graahærdede, de skulle være saftige og grønne til at forkynde, at Herren er oprigtig, min Klippe, og at der ikke er Uret hos ham.
suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”

< Salme 92 >