< Salme 88 >
1 En Sang, en Psalme; af Koras Børn; til Sangmesteren; til Makalath-Leanoth; en Undervisning af Heman, Esrahiteren. Herre, min Frelses Gud! jeg har raabt om Dagen, ja, om Natten for dig.
Waƙa ce, Zabura ta’ya’yan Kora maza. Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat leyannotmaskil na Heman dangin Ezra. Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni, dare da rana ina kuka a gabanka.
2 Lad min Bøn komme for dit Ansigt, bøj dit Øre til mit Raab!
Bari addu’ata ta zo a gabanka; ka kasa kunne ga kukata.
3 Thi min Sjæl er mæt af Ulykker, og mit Liv er Dødsriget nær. (Sheol )
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol )
4 Jeg agtes lige med dem, som fare ned i Hulen, jeg er som en Mand uden Kraft,
An lissafta ni cikin waɗanda suka gangara zuwa cikin rami; ni kamar mutumin da ba shi da ƙarfi ne.
5 løsladt iblandt de døde, som de ihjelslagne, der ligge i Graven, hvilke du ikke ydermere kommer i Hu, da de ere udrevne af din Haand.
An ware ni tare da matattu, kamar waɗanda aka kashe da suke kwance a kabari, waɗanda ba ka ƙara tunawa, waɗanda aka yanke daga taimakonka.
6 Du har lagt mig i Hulen hernedenunder, i de mørke, i de dybe Steder.
Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa cikin zurfafa mafi duhu.
7 Din Vrede har lagt sig tungt paa mig, og du trænger mig med alle dine Bølger. (Sela)
Hasalarka tana da nauyi a kaina; ka turmushe ni da dukan raƙumanka. (Sela)
8 Du har fjernet mine Kyndinger langt fra mig, du har gjort mig vederstyggelig for dem, jeg er indelukket og gaar ikke ud.
Ka ɗauke abokaina na kurkusa daga gare ni ka sa na zama abin ƙyama a gare su. An kange ni, ba yadda zan kuɓuta
9 Mit Øje er bedrøvet af Elendighed; Herre! jeg har raabt til dig den ganske Dag, jeg har udbredt mine Hænder til dig.
idanuna ba sa gani sosai saboda baƙin ciki. Ina kira gare ka, ya Ubangiji, kowace rana; na tā da hannuwana zuwa gare ka.
10 Vil du vel gøre Undere for de døde? eller skulle Dødninger opstaa, skulle de takke dig? (Sela)
Kakan nuna wa matattu ayyukanka na banmamaki ne? Waɗanda suka mutu sukan tashi su yabe ka ne? (Sela)
11 Fortælles der vel i Graven om din Miskundhed? om din Sandhed i Dødens Bo?
Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne, ana zancen amincinka a cikin Hallaka ne?
12 Kendes vel dine Undere i Mørket? eller din Retfærdighed i Forglemmelsens Land?
An san ayyukanka masu banmamaki a wurin duhu ne, ko ayyukan adalcinka a lahira?
13 Men jeg har raabt til dig Herre! og min Bøn kommer dig i Møde om Morgenen.
Amma ina kuka gare ka neman taimako, ya Ubangiji; da safe addu’ata kan zo gabanka.
14 Hvorfor, Herre! forkaster du min Sjæl? du skjuler dit Ansigt for mig.
Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni ka kuma ɓoye fuskarka daga gare ni?
15 Elendig er jeg og som en døende fra min Ungdom af; jeg bærer paa Rædsel for dig, jeg maa fortvivle.
Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu; na sha wahalar razanarka kuma na kuma fid da zuciya.
16 Din Vredes Flammer ere gaaede hen over mig; Rædsler for dig have tilintetgjort mig.
Hasalarka ta sha kaina; razanarka ta hallaka ni.
17 De have omringet mig som Vande den ganske Dag, de have omspændt mig tilsammen.
Dukan yini sun kewaye ni kamar rigyawa; sun mamaye ni ɗungum.
18 Du har fjernet min Ven og Stalbroder langt fra mig; mine Kyndinger ere Mørkets Sted.
Ka ɗauke abokaina da ƙaunatattuna daga gare ni; duhu ne abokina na kurkusa.