< Matthai 3 >

1 Te vaeng tue ah tuinuem Johan ha pawk tih,
A waɗancan kwanaki, Yohanna Mai Baftisma ya zo, yana wa’azi a Hamadan Yahudiya
2 Vaan ram a yoei coeng dongah yut uh laeh,” tila a thui.
yana cewa, “Ku tuba, gama mulkin sama ya yi kusa.”
3 Anih tah, khosoek kah pang ol loh, “Boeipa kah longpuei saelh uh lamtah a caehlong boeih te a dueng la saii uh,” tila tonghma Isaiah loh a thui a phong te ni.
Wannan shi ne wanda aka yi maganarsa ta wurin annabi Ishaya cewa, “Ga murya mai kira a hamada tana cewa, ‘Ku shirya wa Ubangiji hanya, ku miƙe hanyoyi dominsa.’”
4 Johan loh kalauk kah a mul himbai te a bai tih, a haep ah maehpho cihin a naak. Tangboeng neh kohong khoitui te a buh la om.
Tufafin Yohanna kuwa an yi su da gashin raƙumi ne, yana kuma daure da ɗamara ta fata. Abincinsa kuwa fāri ne da zumar jeji.
5 Te vaengah Jerusalem, Judah ram boeih neh Jordan pingpang boeih tah anih taengah cet.
Mutane suka zo wurinsa daga Urushalima da dukan Yahudiya da kuma dukan yankin Urdun.
6 Amih kah tholhnah te a phong uh dongah Johan loh Jordan tuiva ah a nuem uh.
Suna furta zunubansu, ya kuma yi musu baftisma a Kogin Urdun.
7 Pharisee rhoek neh Sadducee rhoek khaw anih kah baptisma dang ham muep ha pawk uh te a hmuh. Te vaengah amih te, “Rhulthae cadil rhoek aka tawn uh kosi te rhaelrham tak ham unim nangmih aka tueng.
Amma da Yohanna ya ga Farisiyawa da Sadukiyawa da yawa suna zuwa inda yake yin baftisma, sai ya ce musu, “Ku macizai! Wa ya gargaɗe ku ku guje wa fushin nan mai zuwa?
8 Te dongah yutnah neh a tiing la a thaih te saii uh.
Ku yi ayyukan da suka dace da tuba.
9 A pa Abraham om tila nangmih khui ah thui ham poek uh boeh. Khohni loh hekah lungto rhoek lamloh Abraham kah ca rhoek a thoh sak thai te nangmih taengah kan thui.
Kada ma ku yi tunani a ranku cewa, ‘Ai, Ibrahim ne mahaifinmu.’ Ina gaya muku cewa Allah zai iya tā da’ya’ya wa Ibrahim daga cikin duwatsun nan.
10 Thing kah a yung ah hai te a khueh oepsoep coeng tih thaih then aka thaii mueh thingkung te boeih a vung vetih hmai khuila a voeih ni.
An riga an sa bakin gatari a gindin itatuwa, kuma duk itacen da bai ba da’ya’ya masu kyau ba, za a sare shi a jefa cikin wuta.
11 Yutnah ham ni kai loh nangmih tui dongah kan nuem. Tedae Kai hnuk ah aka pawk te tah kai lakah tlung. A khokhom dul ham pataeng ka koih pawh. Anih loh nangmih te Mueihla Cim neh hmai neh n'nuem ni.
“Ina muku baftisma da ruwa domin tuba. Amma wani yana zuwa a bayana wanda ya fi ni iko, wanda ko takalmansa ma ban isa in ɗauka ba. Zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da kuma wuta.
12 Anih loh a kut dongkah rha neh amah kah canghlom te a yah vetih, a cang te khai khuila a khoem ni. Canghi te tah aka duek pawh hmai neh a tih ni,” a ti nah.
Yana riƙe da matankaɗinsa, zai tankaɗe hatsinsa, yă kuma tattara alkamarsa a cikin rumbu, amma zai ƙone yayin da wutar da ba a iya kashewa.”
13 Te vaengah Jesuh tah Johan mah loh nuem sak ham te Galilee lamloh Jordan la ha pawk.
Sai Yesu ya zo daga Galili, ya je Urdun don Yohanna yă yi masa baftisma.
14 Tedae Johan loh anih te a mah tih, “Nang loh nan nuem ham te ka ngoe, dae nang te kai taengah lat na pawk,” a ti nah.
Amma Yohanna ya so yă hana shi, yana cewa, “Ina bukata ka yi mini baftisma, yaya kake zuwa wurina?”
15 Tedae Jesuh loh a doo tih, “Ng 'rhoi laeh, duengnah cungkuem loh mamih taengah a soep la a om ham tueng tangloeng coeng,” a ti nah daengah anih te a rhoi pueng.
Yesu ya amsa ya ce, “Bari yă zama haka yanzu; ya dace mu yi haka don mu cika dukan adalci.” Sa’an nan Yohanna ya yarda.
16 A nuem nen tah Jesuh khaw tui lamloh pahoi cet. Te vaengah anih hamla vaan te tarha ong uh tih Pathen kah Mueihla tah vahu bangla anih soah a thoeng pah te a hmuh.
Nan da nan da aka yi wa Yesu baftisma, sai ya fito daga ruwa. A wannan lokaci sama ya buɗe, sai ya ga Ruhun Allah yana saukowa kamar kurciya ya kuwa sauka a kansa.
17 Te phoeiah vaan lamkah ol loh, “Hetah ka capa thintlo ni, anih dongah ka lungtlun, “pahoi a ti.
Sai murya daga sama ta ce, “Wannan shi ne Ɗana wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai.”

< Matthai 3 >