< Johan 12 >

1 Jesuh tah yoom hlankah a hnin rhuk dongah, Bethany la pawk coeng. Te ah te Jesuh loh duek lamkah a thoh Lazarus te khaw om.
Kwana shidda kafin idin ketarewa, Yesu ya zo Baitanya inda Li'azaru yake, wato wannan da Yesu ya tada daga matattu.
2 Te dongah anih ham hlaembuh pahoi a thong uh tih Martha te tokthuet. Lazarus tah Jesuh taengah aka vael pakhat la om van.
Sai suka shirya masa abinci a wurin kuma Matta ce ke hidima, Li'azaru kuwa ya kasance cikin wadanda ke kan tebiri tare da Yesu.
3 Te vaengah Mary loh a phu aka tlo nardo botui pound khat han khuen tih Jesuh kho te a hluk phoeiah a sam neh a huih. Te dongah im te botui kah a bo neh khuk bae.
Sai Maryamu ta dauki wani turare da aka yi da man nard, ta shafe kafafun Yesu da shi, ta kuma share kafafun nasa da gashin kanta. Sai gida ya cika da kamshin turaren.
4 Tedae a hnukbang pakhat, Jesuh yoih ham aka cai Judas Iskariot loh,
Yahuza Iskariyoti, daya daga cikin almajiransa, wanda zai bashe shi, ya ce, “
5 “Balae tih botui he denari yathum la a yoih vetih khodaeng rhoek a paek pawh?” a ti.
“Me yasa ba a sayar da wannan turare dinari dari uku a ba gajiyayyu ba?”
6 Tedae anih te khodaeng ham a ngaihuet dongah pawt tih hlanghuen la a om neh, tangkacun ah a sang uh tih aka om te a yueh dongah ni a thui.
Ya fadi haka ba don ya damu da gajiyayyu ba, amma domin shi barawo ne: shi ne ma'aji, kuma yana sata daga jakkar kudi.
7 Te dongah Jesuh loh, “Anih he hlah ngawn, te daengah ni kai kah rhokhlak khohnin ham khaw a khoem eh.
Yesu ya ce, “Ku kyale ta ta ajiye abinda ta tanada domin jana'iza ta.
8 Khodaeng te namamih taengah na khueh taitu dae kai tah nan khueh uh phueih mahpawh,” a ti nah.
Gajiyayyu suna tare da ku a koyaushe, ni kuwa ba zan kasance da ku koyaushe ba.
9 Anih a om tapkhoeh te Judah rhoek khuikah hlangping te yet loh a ming uh. Jesuh bueng kongah pawt tih duek lamkah aka thoo Lazarus te khaw hmuh ham ha lo uh.
To babban taron Yahudawa sun ji cewa Yesu yana wurin, sai suka zo, ba don Yesu kawai ba amma domin su ga Li'azaru, wanda Yesu ya tada daga matattu.
10 Tedae khosoihham rhoek loh Lazarus te khaw ngawn ham a moeh uh.
Sai manyan firistoci suka kulla makirci akan yadda za su kashe Li'azaru shima;
11 Lazarus kongah Judah rhoek te muep a toeng uh tih Jesuh te a tangnah uh.
domin saboda shi ne yahudawa dayawa suka je suka bada gaskiya ga Yesu.
12 A vuen atah khotue la aka lo hlangping a yet loh Jerusalem la Jesuh ha pawk tila a yaak uh.
Kashegari, babban taro suka zo idin. Da suka ji cewa Yesu na zuwa Urushalima,
13 Rhophoe kah a hlaeng te a loh uh tih amah doenah la cet uh. Te vaengah, “Hosanna, Boeipa ming neh aka pawk Israel manghai tah a yoethen coeng,” tila pang uh.
Sai suka dauki ganyen dabino suka fita gari suka tare shi da kira mai karfi suna cewa, “Hosanna! Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji, Sarkin Isra'ila.
14 Jesuh loh muli-marhang ca te a hmuh tih a soah ngol.
Yesu ya sami wani Aholakin jaki, ya hau kansa; kamar yadda aka rubuta,
15 “Zion canu birhih boeh, na manghai tah muli-marhang ca dongah ngol tih ha pawk coeng ke,” tila daek tangtae ana om rhoe pai.
“Kada ki ji tsoro ke 'yar Sihiyona; duba, ga Sarkinki na zuwa, zaune a kan danJaki”.
16 Hekah he hnukbang rhoek loh a ming uh lamhma moenih. Tedae Jesuh a thangpom vaeng daengah ni anih ham ana om tih anih ham a saii uh tila a poek uh.
Almajiransa basu fahimci wannan al'amari ba da farko, amma bayan da aka daukaka Yesu, sai suka tuna cewa an rubuta wadannan abubuwa game da shi, kuma sun yi masa wadannan abubuwa.
17 Te dongah Lazarus te hlan lamkah a khue tih duek lamkah anih a thoh vaengah Jesuh taengkah aka om hlangping loh ana phong uh coeng.
Sai taron da ke tare da Yesu a ranar da ya kira Li'azaru daga kabari ya kuma tashe shi daga matattu, suka bada shaida.
18 Te dongah hlangping loh Jesuh a doe te khaw amah loh miknoek a saii te a yaak uh dongah ni.
Domin wannan ne kuma taron suka zo domin su sadu da shi saboda sun ji cewa ya yi wannan alama.
19 Te dongah Pharisee rhoek amamih te, “Khat khaw na phu uh pawt te so uh. Diklai loh anih hnuk a vai coeng ke,” a ti uh.
Don haka, sai farisawa suka shiga magana a tsakanin su suna cewa “Duba, babu abinda zaku iya yi; kun ga, duniya ta gama bin sa.
20 Tedae khotue ah bawk ham aka cet rhoek khuiah hlangvang tah Greek rhoek khaw om uh.
Akwai wadansu Helinawa cikin wadanda suka je sujada a idin.
21 Te dongah Galilee peng Bethsaida lamkah rhoek loh Philip te a paan uh. Te phoeiah anih te a dawt uh tih, “Boeipa, Jesuh te hmuh ham ka ngaih uh,” a ti nauh.
Wadannan suka tafi wurin filibus, mutumin Betsaida da ke Galili, suka ce masa, “Mallam, muna so mu ga Yesu.
22 Philip te cet tih Andrew taengah a thui. Te phoeiah Andrew neh Philip te ha lo rhoi tih Jesuh taengah a thui rhoi.
Filibus ya tafi ya fadawa Andrawus; sai Andrawus ya tafi tare da Filibus, suka kuwa gaya wa Yesu.
23 Te vaengah Jesuh loh amih te a doo tih, “Hlang capa thangpom ham a tue loh ha pai coeng.
Yesu ya amsa masu ya ce, “sa'a ta zo da za'a daukaka Dan mutum.
24 Nangmih taengah rhep rhep ka thui, cang ti te lai la tla tih a duek pawt atah amah bueng ni a cul. Tedae a duek atah cangvuei muep vuei.
Hakika, hakika, Ina ce maku, in ba kwayar alkama ta fadi kasa ba ta mutu, za ta kasance ita kadai; amma idan ta mutu, za ta bada 'ya'ya masu yawa.
25 Amah kah hinglu aka lungnah tah poci vetih he Diklai ah amah kah hinglu aka hmuhuet loh dungyan hingnah ham te a ngaithuen ni. (aiōnios g166)
Duk wanda yake son ransa, zai rasa shi; amma wanda ba ya son ransa a duniyan nan za ya kiyaye shi domin rayuwa ta har abada. (aiōnios g166)
26 Khat khat long ni kai n'bongyong atah kai m'vai vetih mela ka om akhaw kai kah tueihyoeih la pahoi om ni. Khat khat long ni kai n'bongyong atah anih te a pa loh a hinyah ni.
Idan wani na bauta mani, to bari ya biyo ni; kuma duk inda nike, a can bawana zai kasance kuma. Duk wanda ke bauta mani, Uban zai girmama shi.
27 Tahae ah ka hinglu loh hinghuen tih metlae ka ti eh? A pa tahae tue lamkah kai n'khang lah. Tedae te ham kongah tahae tue te kam paan coeng.
Yanzu raina na cikin damuwa, to me zan ce? 'Uba, ka cece ni daga wannan sa'a? Amma Saboda wannan dalili ne na zo wannan sa'a.
28 Pa, na ming te thangpom lah,” a ti. Te vaengah vaan lamkah ol ha lo tih, “Ka thangpom coeng tih koep ka thangpom ni,” a ti.
Uba, ka daukaka sunanka”. Sai wata murya daga sama ta ce, “Na daukaka shi, zan kuma sake daukaka shi.
29 Te vaengkah aka pai tih aka ya hlangping loh, “Rhaek tla,” a ti uh. A tloe rhoek loh, “Puencawn loh anih a voek,” a ti uh.
Daganan sai taron dake tsaye kuma suka ji muryar, suka ce an yi tsawa. Wasu suka ce, “Mala'ika ya yi magana da shi”.
30 Jesuh loh a doo tih, “Hekah ol he kai ham pawt tih nangmih ham ni ha pawk.
Yesu ya amsa ya ce, “wannnan murya ta zo ba saboda ni ba, amma domin ku.”
31 Hekah Diklai he laitloeknah om coeng. Hekah Diklai boei tah phawn a thaek pawn ni.
Yanzu za'a shar'anta duniya. Yanzu za'a kori mai mulkin duniyan nan.
32 Kai khaw diklai lamkah n'tai atah kamah taengla hlang boeih ka doek ni,” a ti nah.
Sa, annan ni, idan an daga ni daga duniya, zan jawo dukan mutane zuwa gare ni”.
33 Te vaengah a thui te a duek hamla a om dongah a dueknah ni a phoe coeng.
Ya fadi wannan ne domin ya nuna irin mutuwar da za ya yi.
34 Te phoeiah hlangping loh amah te, “Khrih tah kumhal duela naeh tila olkhueng lamkah loh ka yaak uh. Tedae balae tih 'Hlang capa te tai ham a kuek' tila na thui? Tekah hlang capa te ulae?” a ti nauh. (aiōn g165)
Taro suka amsa masa cewa, “Mun ji a cikin shari'a cewa Almasihu za ya kasance har abada. Yaya za ka ce, 'za'a daga dan mutum'? Wanene wannan dan mutum?” (aiōn g165)
35 Te dongah Jesuh loh amih te, “Nangmih taengah vangnah a tue rhaih om pueng. Nangmih te a hmuep loh n'khuk pawt ham vangnah na khueh uh vaengah pongpauh. A hmuep ah aka pongpa loh mela a caeh khaw ming pawh.
Yesu ya ce masu, “Nan da lokaci kadan za ku kasance da haske, ku yi tafiya tun haske na tare da ku, kada duhu ya mamaye ku. Wanda ke tafiya cikin duhu, bai san inda za shi ba.
36 Vangnah na khueh uh vaengah vangnah te tangnahuh. Te daengah ni vangnah kah ca rhoek la na om uh eh,” a ti nah. Hekah he Jesuh loh a thui phoeiah amih taeng lamkah cet tih vik thuh uh.
Ku gaskata ga haske tun yana tare da ku domin ku zama yayan haske”. Yesu ya fadi wadannan abubuwa sannan ya tafi ya boye masu.
37 Amih hmaiah miknoek heyet a saii dae amah te tangnah uh pawh.
Kodashike Yesu ya yi alamu da dama a gabansu, duk da haka ba su gaskata shi ba.
38 Te daengah ni tonghma Isaiah kah olka loh, “Boeipa, kaimih kah olthang te unim aka tangnah, Boeipa kah a ban tah u taengah nim a pumphoe eh?” a ti te a soep eh.
Saboda maganar annabi Ishaya ta cika, wadda ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata rahoton mu? Ga wa kuma hannun Ubangiji ya bayyana?
39 Te nen te a tangnah uh thai moenih.
Saboda wannan dalili basu gaskata ba, gama Ishaya ya sake cewa,
40 Te dongah Isaiah loh, “A mik te a dael sak tih, a thin a thah sak. Te daengah ni a mik neh hmu uh pawt vetih, thinko neh a yakming vaengah ha mael uh vetih amih ka hoeih sak eh,” koep a ti.
ya makantar da su, ya kuma taurare zuciyarsu, saboda kada su gani da idanunsu, su kuma sami fahimta da zuciyarsu, su juyo wurina in warkar da su.
41 Isaiah loh a thangpomnah te a hmuh dongah hekah he a thui tih a kawng a thui.
Ishaya ya fadi wadannan abubuwa ne domin ya hangi daukakar Yesu ya kuma yi magana game da shi.
42 Temai akhaw, boei rhoek khuiah long pataeng amah te muep a tangnah uh. Tedae Pharisee rhoek kongah phoe uh pawh. Te daengah ni a hael la a om uh pawt eh.
Amma duk da haka, dayawa cikin shugabanni suka gaskata Yesu. Amma saboda farisawa, basu shaida shi a sarari ba, domin kada a kore su daga majami'a.
43 Amih loh Pathen kah thangpomnah lakah hlang kah thangpomnah te a lungnah uh ngai dongah ni.
Suna son yabo daga mutane fiye da yabon dake zuwa daga Allah.
44 Tedae Jesuh loh tamhoe tih, “Kai aka tangnah loh kai n'tangnah pawt dae kai aka tueih te ni a tangnah.
Yesu ya yi magana da babbar murya, ya ce, “Wanda ya gaskata ni, ba ni yake gaskatawa kadai ba, amma kuma yana gaskata wanda ya aiko ni,
45 Kai aka hmuh long khaw kai aka tueih te a hmuh.
kuma wanda ke gani na, yana ganin shi wanda ya aiko ni.
46 Kai tah Diklai ah vangnah la ka lo. Te daengah ni kai aka tangnah long tah a hmuep ah a naeh pawt eh.
Na zo ne a matsayin haske a duniya, saboda duk wanda ya gaskata da ni ba za ya yi tafiya cikin duhu ba.
47 Pakhat long khaw ka ol te a yaak lalah kuem pawt cakhaw kai loh anih lai ka tloek thil mahpawh. Diklai he laitloek thil ham pawt tih Diklai khang ham ni ka pawk.
Duk wanda ya ji maganata baya gaskata ba, ba ni hukunta shi; gama ban zo in yi wa duniya hukunci ba, amma don in ceci duniya.
48 Kai aka hnawt tih ka ol aka doe pawt loh laitloek kung te a khueh. Anih te ka thui ol loh a hnukkhueng khohnin ah lai a tloek bitni.
Wanda ya ki ni, ya kuma ki ya karbi magana ta, akwai wanda za ya yi masa hukunci. Kalmar da na fada, ita ce za ta yi masa hukunci a rana ta karshe.
49 Kai loh kamah lamkah ka thui moenih. Tedae ka cal ham neh ka thui ham te kai aka tueih a Pa amah loh kai taengah olpaek la m'paek coeng.
Maganar da ni ke yi, ba ra'ayina ba ne. Amma Uba wanda ya aiko ni shi ke bani umarni game da abin da zan ce da abin da zan fadi.
50 A olpaek tah dungyan hingnah ni tila ka ming. Te dongah kai loh ka thui te a pa loh kai taengah a thui bangla ka thui van,” a ti. (aiōnios g166)
Na san umarninsa rai ne madawwami, don haka na ce - kamar yadda Uba ya fada, haka ni ma nake fadi.” (aiōnios g166)

< Johan 12 >