< Luka 24 >
1 Sabbath poeng kah a cuek hnin mincang hi ah bo-ul a hmoel te a khuen uh tih phuel la cet uh.
Da sassafe a ranar farko ta mako, suka zo kabarin, suka kawo kayan kamshi wadda suka shirya.
2 Tedae phuel lamkah lungto vik a paluet te a hmuh uh.
Sai suka samu dutsen a mirgine shi daga kabarin.
3 A kun uh vaengah tah Boeipa Jesuh pum te hmu uh pawh.
Suka shiga ciki, amma ba su sami jikin Ubangiji Yesu ba.
4 He kawng dongah amamih te ingang la a om vaengah hlang panit te himbai leklek a phaa la tarha a pai pauh.
Ya faru kuwa, yayin da suke a rikice game da wannan, ba zato, mutane guda biyu suka tsaya a gabansu da tufafi masu walkiya.
5 Amih khaw lakueng ngaiha neh om uh tih diklai la a maelhmai a buluk uh. Te vaengah amih te, “Balae tih aka hing te aka duek taengah na toem uh.
Sa'adda matan suka sunkuyar da kansu kasa domin tsoro, suka ce wa matan, “Don me kuke neman mai rai ciki matattatu?
6 He ah a om moenih thoo coeng. Galilee ah a om vaengah nangmih taengah a thui te poek uh.
Baya nan, amma ya tashi! Ku tuna fa yadda ya yi maku magana tun sa'adda ya ke Galili,
7 'Hlang capa he hlang tholh kut ah a voeih vetih a tai ni, a thum hnin ah a thoh ham a kuek,’ a ti ta,” a ti rhoi.
cewa za a ba da Dan Mutum ga mutane masu zunubi su kuma giciye shi, a rana ta uku, zai tashi kuma”
8 A ol te a poek uh van dongah,
Sai matan suka tuna da kalmominsa,
9 phuel lamloh bal uh tih hlaiat taeng neh a tloe rhoek boeih taengah puen uh.
suka koma daga kabarin sai suka gaya wa sha dayan wadannan abubuwan da dukan sauran.
10 Te vaengah Magadala Mary, Joanna, Jakob manu Mary khaw om. Te phoeiah amih taengkah a tloe rhoek long khaw caeltueih rhoek taengah a thui pauh.
Su Maryamu Magadaliya, Yuwana, Maryamu uwar Yakubu, da sauran matan da ke tare da su suka ba manzanni rohoton wadannan abubuwan.
11 Tedae amih taengah tah cil ol bangla a om pah dongah a hnalval takuh.
Amma manzannin suka dauki maganar kamar ba ta da amfani, kuma ba su bada gaskiya ga matan ba.
12 Peter tah thoo tih phuel la yong. Te phoeiah a sawt thuk hatah himbai bueng te a hmuh. Te dongah amah khaw aka om hno dongah ngaihmang la khoe uh.
Duk da haka Bitrus ya tashi, sai ya gudu zuwa kabarin, ya sunkuya yana kallon ciki, sai ya gan likaftani linin kadai. Sa'annan Bitrus ya tafi gidansa, yana ta mamakin abinda ya faru.
13 Amah tekah khohnin ah Jerusalem lamkah phalong sawmrhuk aka hla, a ming ah Emmaus vangca la khoem aka cet rhoi te om.
A ranan nan, sai ga biyu daga cikinsu suna tafiya zuwa wani kauye suna Imawus, wanda nisansa kimanin mil ne daga Urushalima.
14 Amih rhoi loh te rhoek kah aka thoeng hno boeih te khatneh khat taengah a thui rhoi.
Suna tattaunawa da junansu game da dukan abubuwan da suka faru.
15 A thui rhoi tih a oelh uh rhoi vaengah Jesuh amah long khaw a paan tih amih rhoi te a puei.
Sai ya zama da cewa, sa'adda su ke tattaunawa tare da tambayoyi, sai Yesu da kansa ya matsa kusa yana tafiya tare da su.
16 Tedae anih te a hmat pawt ham a mik a buem bah.
Amma idanunsu basu iya ganewa da shi ba.
17 Te phoeiah amih rhoi te, “Aka cet paitai loh khatneh khat taengah na saep rhoi te mebang olka nim he,” a ti nah hatah a hmueprhut la pai rhoi.
Yesu ya ce masu, “Menene ku ke magana akai sa'adda ku ke tafiya?” Suka tsaya a wurin suna bakin ciki.
18 Te dongah Kleopas aka ming nah loh anih te a doo tih, “Namah loh Jerusalem te na kuepkol thil dae tihnin kah a khuiah aka om te na ming mahnim?” a ti nah.
Daya daga cikinsu, mai suna Kiliyobas, ya amsa masa, “Kai ne kadai mutumin da ke Urushalima wanda bai san abubuwan da suka faru a can a wannan kwanakin ba?”
19 Te vaengah amih rhoi te, “Aba e te?” a ti nah. Te rhoi van loh amah te, “Nazareth Jesuh kawng ca, anih tah tonghma pa la om, a khoboe neh a ol khaw Pathen neh pilnam boeih taengah a thaom.
Yesu ya ce masu, “Wadanne abubuwa?” Suka amsa masa, “Abubuwa game da Yesu ba Nazarat, wanda ya ke annabi ne, mai manyan ayuka da kalmomi daga Allah da kuma mutane.
20 Anih te mamih kah khosoihham rhoek neh boei rhoek loh dueknah neh laitloek thil ham a voeih uh tih a tai uh.
Da yadda manyan firistoci da masu mulkinmu suka bada shi domin a hukunta shi ga mutuwa a kuma giciye shi.
21 Tedae Israel tlan ham aka cai tah anih ni tila kaimih loh ka ngaiuep uh. Te boeih te khaw a poeng tih, tahae kah hno a om lamloh a thum hnin pataeng a pha coeng he.
Amma mun yi begen cewa shine wanda za ya yantar da Isra'ila. I, bayan wannan kuma, yanzu kwana uku kenan tunda wadannan abubuwan suka faru.
22 Kamamih khuikah huta hlangvang long khaw kaimih n'limlum sakuh. Phuel ah yue om uh coeng.
Amma har'ila yau, wadansu mata da ke tare da mu sun yi mana abin al'ajabi, da suka kasance a kabarin tunda sassafe.
23 Tedae a pum te hmu uh mueh la ha pawk uh. Puencawn rhoek kah mangthui a hmuh te khaw a thui uh. Amah a hing te amih loh a thui uh.
Sa'adda ba su sami jikinsa ba, suka zo, da cewa su ma sun ga wahayin mala'iku wadanda suka ce masu ya na da rai.
24 Te dongah kaimih taengkah hlangvang tah phuel la cet uh. Te vaengah huta rhoek loh a thui bangla a hmuh uh van tangloeng tih amah te tah hmu uh pawh,” a ti nah rhoi.
Wasu maza wadanda ke tare da mu suka tafi kabarin, suka tarar da shi kamar yadda matan suka fada. Amma ba su ganshi ba.”
25 Te vaengah amah loh amih rhoi te, “Hlangang rhoi aw, na thinko a rhihnun cukduk la, tonghma rhoek loh a thui te boeih tangnah rhoi saw.
Yesu ya ce masu, “Ku mutane masu wauta da marasa ba da gaskiya ga abin da annabawa suka fada!
26 Khrih te a patang phoeiah a thangpomnah khuila a kun te a kuek moenih a?” a ti nah.
Bai zama dole ne Almasihu ya sha wahalan wadannan abubuwan ba, ya kuma shiga cikin daukakarsa?”
27 Moses lamkah a tong tih tonghma rhoek boeih neh cacim boeih khuiah khaw amah kawng te amih ham a thuicaih pah coeng.
Sa'annan da farko daga Musa da har zuwa dukan annabawa, Yesu ya fasara masu duka abubuwa da ke game da kansa a dukan littattafai.
28 Vangca te vat a pha uh vaengah amah tah voelh cet la sa uh.
Da suka yi kusa da kauyen, inda suke tafiya, ko da yake Yesu ya yi kamar zai wuce su.
29 Tedae amah te a hloh rhoi tih, “Kaimih rhoi taengah rhaeh mai, hlaem a pha tih khohnin khaw khum coeng,” a ti nah. Te dongah amih rhoi taengah rhaeh hamla kun.
Amma suka tilasta shi, cewa, “Ka zauna da mu, gama yamma ta yi kusa rana kuma ta kusa karewa.” Sai Yesu ya tafi ya zauna da su.
30 A tue a pha tih amih rhoi taengah a ngol puei. Vaidam te a loh tih a uem phoeiah a aeh tih amih rhoi te a paek.
Ya faru cewa, sa'adda ya zauna tare da su domin ya ci abinci, sai ya dauki gurasan, ya albarkace shi, ya kakkarya, sai ya ba su.
31 Te vaengah a mik tah a tueng pah rhoi tih amah te a hmat rhoi. Tedae amah tah amih rhoi taeng lamloh vova a hma pah.
Sa'annan idanunsu suka bude, da suka gane shi, sai ya bace daga garesu,
32 Te daengah khatneh khat te, “Mamih rhoi kah thinko tah a ung moenih a? Longpueng ah mamih ham a thui bangla mamih rhoi taengah om pai, cacim he mamih rhoi khuiah puk pai,” a ti rhoi.
Suka ce wa junansu, ashe zuciyarmu ba ta yi kuna a cikinmu ba, sa'adda yake magana da mu a hanya, sa'adda ya bude mana littattafai?”
33 Te dongah amah tekah a tue ah thoo rhoi tih Jerusalem la bal rhoi. Te vaengah hlaikhat rhoek neh a taengkah rhoek ana tingtun uh te a hmuh rhoi.
Suka tashi a wancan sa'a, sai suka koma Urushalima. Suka sami sha dayan nan tare, da wadanda suke tare da su,
34 Boeipa tah thoo rhep tih Simon taengla a phoe te ana thui uh.
cewa, “Lalle ne Ubangiji ya tashi, ya kuma bayyana ga Siman.”
35 Amih rhoi long khaw longpueng kah te a thui rhoi tih vaidam a aehnah nen te amih a ming sak.
Sai suka fadi abubuwan da suka faru a hanya, da yadda aka bayyana masu Yesu sa'adda ya kakkarya gurasa.
36 A thui uh li vaengah amah te amih lakli ah a pai pah tih amih te, “Nangmih taengah ngaimongnah om saeh,” a ti nah.
Sa'adda suke fadin wadannan abubuwan, sai Yesu ya tsaya a sakaninsu, sai ya ce masu, “Salama a gareku.”
37 Tedae let uh tih mueihla aka hmuh bangla a poek uh dongah lakueng ngaiha la om uh.
Amma suka firgita suna cike da tsoro, suna tsammani sun ga fatalwa.
38 Te phoeiah amih te, “Balae tih, na thuen neh na om uh, poeknah te balae tih na thinko ah a phul?
Yesu ya ce masu, don me ku ke damuwa? Don me tambayoyi ke tasowa a zuciyarku?
39 Kai kamah ni tite ka kut rhoi neh ka kho rhoi he souh. Kai he n'phathuep uh lamtah m'ming uh, mueihla loh a saa neh a rhuh a khueh moenih, nam hmuh uh vanbangla kai ka khueh he,” a ti nah.
Duba hannayena da kafafuna, cewa nine da kaina. Taba ni ku gani. Gama ruhu ba shi da jiki da kashi, kamar yadda ku ka ga nake da su.”
40 He he a thui phoeiah a kut rhoi neh a kho rhoi te amih a tueng.
Bayan da ya fadi wannan, sai ya nuna masu hannayensa da kafafunsa.
41 Tedae omngaihnah lamloh a hnalval uh pueng tih a ngaihmang uh dongah amih te, “Caakkoi khat khaw na khueh uh a he?” a ti nah.
Sa'adda suke cike da farin ciki, da mamaki, Yesu ya ce masu, “Kuna da wani abinci?”
42 Amih loh amah te nga phoeng kaekvang a paek uh.
Sai suka bashi gasasshen kifi.
43 Te dongah a doe tih amih hmaiah a caak pah.
Yesu ya karba, ya ci a gabansu.
44 Te phoeiah amih te, “Nangmih taengah ka om vaengah nangmih ham ka thui ka ol tah he ni. Moses kah olkhueng neh tonghma rhoek, tingtoeng dongah khaw kai kawng a daek te boeih a soep ham a kuek ta,” a ti nah.
Sai ya ce masu, “Sa'adda nake tare da ku na gaya maku cewa duka abin da aka rubuta a cikin dokokin Musa da na annabawa da Zabura dole su cika.”
45 Te daengah cacim hmuhming ham te a lungbuei puk uh.
Sai ya bude hankalinsu, saboda su gane littattafai.
46 Te dongah amih te, “Khrih a patang ham neh a thum hnin ah duek lamkah a thoh ham kha,
Ya ce masu, “A rubuce yake, cewa Almasihu za ya sha wuya, zai tashi kuma daga matattu a rana ta uku.
47 Jerusalem lamkah loh tong uh lamtah namtom boeih taengah tholh khodawkngainah ham yutnah te amah ming neh hoe ham a daek tangloeng coeng.
Ku yi wa'azin tuba da gafarar zunubai a cikin sunansa ga dukan al'ummai, ku fara daga Urushalima.
48 Nangmih tah he rhoek kah laipai rhoek ni.
Ku shaidu ne ga wadannan abubuwan.
49 Kai loh nangmih taengah a pa kah olkhueh te kan tueih coeng he. Tedae nangmih tah a sang lamkah thaomnah na bai uh hlan atah kho khuiah ana ngol uh,” a ti nah.
Duba, ina aiko da alkawarin Ubana a kanku. Amma ku jira a birni, sai an suturta ku da iko daga sama.”
50 Amih te Bethany duela voelh a khuen phoeiah a kut a phuel tih amih te yoethen a paek.
Sa'annan Yesu ya tafi tare da su har sai da suka kai kusa da Betanya. Sai ya daga hannunsa ya albarkace su.
51 Amih yoethen a paek nen tah amih taeng lamloh khoe uh tih vaan la a khuen.
Ya zama sa'adda yake sa masu albarka, ya bar su sai aka dauke shi zuwa cikin sama.
52 Te vaengah amih loh amah te a bawk uh tih Jerusalem ah omngaihnah neh muep bal uh.
Sai suka yi masa sujada, suka komo Urushalima da murna mai yawa.
53 Te phoeiah bawkim khuiah om taitu uh tih Pathen te a uem uh.
Kullayaumin suna cikin haikali, suna albarkatar Allah.