< Joba 36 >

1 Elihu loh koep a cong tih,
Elihu ya ci gaba,
2 “Kamah taengah bet m'bulbo uh lamtah nangmih te olthui khaw Pathen yueng la koep kan thui eh.
“Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
3 Ka poeknah he khohla lamloh kam phueih tih, duengnah he kai aka saii ham ni ka khueh.
Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
4 Ka olthui he a honghi pawt dongah nang taengkah lungming khaw a cuemthuek ham tueng pai.
Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
5 Pathen tah khuet tih lungbuei thadueng a khuet te a sit moenih ne.
“Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
6 Halang te hlun pawt tih mangdaeng te tiktamnah la a paek.
Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
7 A mik te hlangdueng taeng lamloh khap pawt tih manghai rhoek te ngolkhoel dongah a ngol sak. Te phoeiah amih a yoeyah la a thuung tih a sang sak.
Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
8 Tedae hmaipom neh pin uh tih phacip phabaem rhuihet neh a tuuk uh atah,
Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
9 Amih kah bisai neh a boekoeknah dongah a len uh te khaw amih taengah a thui pah.
yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
10 Thuituennah hamla amih hna te a vueh pah tih, boethae lamloh mael hamla a thui pah.
Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
11 A hnatun uh tih tho a thueng koinih a khohnin then neh thok tih a kum te a naepnoi la boeih.
In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
12 Tedae a hnatun uh pawt atah pumcumnah neh a paan uh vetih mingnah aka tal bangla pal uh ni.
Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
13 Lungbuei lailak rhoek loh thintoek a khueh uh tih amih a khih vaengah pataeng bomnah bih pawh.
“Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
14 Amih hinglu te camoe la, a hingnah khaw hlanghalh lakli ah duek.
Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
15 A phacip phabaem vaengah, mangdaeng khaw a pumcum sak tih a hna te nennah neh a toeh.
Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
16 Rhal ka lamloh hmuenka la nang m'poh la m'poh. Te lam te mangdaeng mangtok om pawt tih na caboei dongkah mongnah maehhloi ngang.
“Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
17 Halang kah dumlai khaw na cung sak tih, dumlai neh laitloeknah loh m'moep.
Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
18 Kosi loh nang te boeinah neh m'vuet ve ne. Te dongah tlansum cungkuem loh nang m'phaelh boel saeh.
Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
19 Rhal khuiah pawt khaw, na bombihnah neh thadueng, thayung boeih loh m'khoembael aya?
Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
20 A hmuikah pilnam a khum sak ham khoyin khaw hloem aih boeh.
Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
21 Ngaithuen, boethae taengla mael boeh. Te te phacip phabaem lakah te na tuek coeng te.
Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
22 Pathen tah amah thadueng neh thaphoh uh coeng ke. Amah bangla unim aka saya?
“An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
23 Anih ham a longpuei te u long nim a tae pah tih, u long nim, ‘Dumlai na saii,’ a ti nah.
Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
24 Amah kah bisai na rhoeng sak ham te poek. Te ni hlang rhoek loh a hlai uh.
Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
25 Hlang boeih loh te te a hmuh uh tih hlanghing loh khohla lamkah a paelki.
Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
26 Pathen tah a len dongah a kum tarhing te m'ming uh lek pawt tih, khenah lek pawh.
Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
27 Tui dongkah aangpi a yoek tih khotlan te a tuihu lamloh a ciil.
“Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
28 Khomong khaw cip tih hlang soah muep pha.
Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
29 Khomai maiyan neh a dungtlungim kah pang ol a yakming mai ngawn.
Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
30 A vangnah loh a taengah a kah tih tuitunli yung duela a khuk.
Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
31 Te nen te pilnam taengah lai a tloek tih a yet taengah caak a paek.
Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
32 A kut dongkah vangnah loh a khuk tih phek a cuuk ham khaw te te a uen.
Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
33 A khohum loh amah kawng te a doek tih boiva pataeng thintoek neh cet.
Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.

< Joba 36 >