< Йов 3 >
1 След това Иов отвори устата си та прокле деня си.
Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
2 Иов, проговаряйки, рече:
Ayuba ya ce,
3 Да погине денят, в който се родих, И нощта, в която се каза, роди се мъжко.
“A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
4 Да бъде тъмнина оня ден; Бог да го не зачита от горе, И да не изгрее на него светлина.
Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
5 Тъмнина и мрачна сянка да го обладаят; Облак да седи на него; Всичко що помрачава деня нека го направи ужасен.
Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
6 Тъмнина да обладае оная нощ; Да се не брои между дните на годината, Да не влезе в числото на месеците.
Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
7 Ето, пуста да остане оная нощ; Радостен глас да не дойде в нея.
Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
8 Да я прокълнат ония, които кълнат дните, Ония, които са изкусни да събудят левиатана.
Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
9 Да изгаснат звездите на вечерта й; Да очаква видело, и да го няма, И да не види първите лъчи на зората;
Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
10 Защото не затвори вратата на майчината ми утроба, И не скри скръбта от очите ми.
gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
11 Защо не умрях при раждането, И не издъхнах щом излязох из утробата?
“Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
12 Защо ме приеха коленете? И защо съсците, за да суча?
Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
13 Защото сега щях да лежа и да почивам; щях да спя; Тогава щях да съм в покой.
Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
14 Заедно с царе и съветници на земята, Които си градят пусти стълбове;
tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
15 Или с князе, които имаха злато, Които напълниха къщите си със сребро;
da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
16 Или, като скрито пометниче, не щеше да ме има. Както младенци, които видело не са видели.
Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
17 Там нечестивите престават да смущават, И там уморените се успокояват.
A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
18 Заедно се успокояват и пленниците. Не чуват гласа на насилника,
Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
19 Там са малък и голям; И слугата е свободен от господаря си,
Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
20 Защо се дава видело на злощастния, И живот на огорчения в душата,
“Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
21 Които копнеят за смъртта, и нямат я, Ако и да копнеят за нея повече отколкото за скрити съкровища,
ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
22 Които се много радват и веселят, Когато намерят гроба?
waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
23 Защо се дава видело на човека, чиито път е скрит, И когото Бог е преградил?
Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
24 Защото вместо ядене, дохожда ми въздишка; И стенанията ми се изливат като вода.
Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
25 Защото онова, от което се боях, случи ми се, И онова, от което треперех, дойде върху мене.
Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
26 Не бях на мир, нито на покой, нито в охолност; Но пак смущение ме нападна.
Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”