< Йов 8 >

1 Тогава шуахецът Валдад в отговор каза:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 До кога ще говориш така, И думите на устата ти ще бъдат като силен вятър?
“Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
3 Бог променя ли съда? Или Всемогъщият променя правдата?
Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
4 Ако Му са съгрешили чадата ти, И Той ги е предал на последствията от беззаконието им;
Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
5 Ако би ти прилежно потърсил Бога, Ако би се помолил на Всемогъщия,
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6 Тогава, ако беше ти чист и праведен, Непременно сега Той би се събудил да работи за тебе, И би направил да благоденствува праведното ти жилище;
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
7 И при все да е било малко началото ти, Пак сетнините ти биха се уголемили много.
Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
8 Понеже, попитай, моля, предишните родове, И внимавай на изпитаното от бащите им;
“Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
9 (Защото ние сме вчерашни и не знаем нищо, Тъй като дните на земята са сянката);
gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
10 Не щат ли те да те научат и да ти явят, И да произнесат думи от сърцата си?
Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
11 Никне ли рогоза без тиня? Расте ли тръстиката без вода?
Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
12 Догде е зелена и неокосена Изсъхва преди всяка друга трева.
Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
13 Така са пътищата на всички, които забравят Бога; И надеждата на нечестивия ще загине.
Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
14 Надеждата му ще се пресече; Упованието му е паяжина.
Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
15 Той ще се опре на къщата си, но тя не ще устои; Ще се хване за нея, но не ще утрае.
Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
16 Той зеленее пред слънцето, И клончетата му се простират в градината му;
Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
17 Корените му се сплитат в грамадата камъни; Той гледа на камъните като дом;
shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
18 Но пак, ако го изтръгне някой от мястото му, Тогава мястото ще се отрече от него, казвайки: Не съм те видял.
Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
19 Ето, това е радостта на пътя му! И от пръстта други ще поникнат.
Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
20 Ето, Бог няма да отхвърли непорочния, Нито ще подири ръката на злотворците.
“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
21 Все пак ще напълни устата ти със смях И устните ти с възклицание.
Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
22 Ония, които те мразят, ще се облекат със срам; И шатърът на нечестивите няма вече да съществува.
Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”

< Йов 8 >