< Исая 20 >

1 В годината, в която Тартан дойде в Азот, когато го изпрати асирийският цар Саргон, та воюва против Азот и го превзе,
A shekarar da babban shugaban yaƙin da Sargon sarkin Assuriya ya aika, ya zo Ashdod ya kuma fāɗa mata ya kuma ci ta da yaƙi,
2 в същото време Господ говори чрез Амосовия син Исаия, като каза: Иди, разпаши вретището от кръста си, и изуй обущата си от нозете. И той направи така и ходеше гол и бос.
a wannan lokaci Ubangiji ya yi magana ta wurin Ishaya ɗan Amoz. Ya ce masa, “Tuɓe tsummokin da kake saye da su, da kuma takalman da ka sa a ƙafafu.” Ya kuwa yi haka, yana yawo tsirara kuma ba takalma a ƙafa.
3 Тогава рече Господ: Както слугата Ми Исаия е ходил гол и бос три години за знамение и предвещание против Египет и против Етиопия,
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
4 така асирийският цар ще отведе египтяните в плен и етиопяните в заточение, млади и стари, голи и боси, и с голи задници за срам на Египет.
haka sarkin Assuriya zai kwashe kamammun Masarawa da Kushawa tsirara kuma ba takalma a ƙafa, yaro da babba, asirinsu a tsiraice, don a kunyata Masar.
5 Тогава те ще се ужасяват и засрамят за Етиопия упованието си, и за Египет хваленето си.
Waɗanda suka dogara ga Kush suka yi taƙama da Masar za su ji tsoro su kuma sha kunya.
6 И в оня ден жители на тая крайбрежна страна ще кажат: Ето, такова е упованието ни, към което прибегнахме за помощ за да се избавим от асирийския цар! а ние как ще се избавим?
A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’”

< Исая 20 >