< Mark 15 >
1 ni bwu ble frist bi nikon ba shubi ni bi nikon gbua u bi nha u tra rji ni yahudawa wa babi suronmua ba vu yesu lo nda njiu nda hi ba kau nno Bilatus
Da sassafe, sai manyan firistoci suka hadu da dattawa da manyan malamai, da majalisa suka daure Yesu, suka sa shi gaba suka mika shi ga Bilatus.
2 Bilatus myeu awu yi u ehu Yahudawa? a sa ni wu andi u tre toki
Bilatus ya tambaye shi, kaine sarkin Yahudawa? ya amsa ya ce “haka ka ce”
3 frist bi nikon ba nhau ni kpi gbugbu wu
Sai manyan firistochi suka kawo zargi iri iri a kan Yesu.
4 Bilatus a la mye u na hla na ka nche? to gbugbu tre wa ba ki nha wu ni tu mba
Bilatus ya sake tambayarsa, ba ka da abin cewa? ka lura da yawan zargi da ake yi maka.
5 yesu ana la sa ni Bilatus ngana wa anno mamaki
Amma Yesu baya sake yi masa magana ba. wannan ya ba shi mamaki.
6 to ni ntto u gan Bilatus a ta chi ndi bi la tre ri wa he troa chuwa indi wa ba kabre ni tu ma
A lokacin idi, Bilatus ya kan sakar masu da dan bursuna wanda jama'a suka bukaci a saka,
7 u igu ni mbru bi la tre ba latre u wu ndi
A cikin gidan yari, in da aka tsare wadansu yan tawaye, da masu kisan kai, akwai wani mai kisan kai, ana ce da shi Barrabbas.
8 ijubu ndi ba ye niye Bilatus ndu tie ikpie waazi tie rji mu
Sai Jama'a suka zo wurin Bilatus ya yi masu kamar yadda ya saba yi.
9 Bilatus ka sa bawu bi nyem ndu me kah chu yahudawa chuwo?
Bilatus ya amsa masu ya ce, kuna so in sakar maku sarkin Yahudawa?
10 a to nda ni tu ngu mba baka vu yesu njiwu
Yayi wannan domin ya sani cewa Firistoci sun bada shi ne domin suna kishin sa,
11 amma nji frist ba ba con jbu ndi ba ndu ba yar gro ndu ba ka Barabbas mba cuwo
Sai Firistochi suka zuga jama'a, sai suka yi kuwwa suna cewa, a sakar masu Barrabbas amaimakon Yesu.
12 Bilatus a la mye mba ngarli a hi ngye mba tie ni chu Yahudawa?
Bilatus ya sake yi masu tambaya “Yaya zan yi da Sarkin Yahudawa?”
sai suka amsa da kuwwa” a “giciye shi!”
14 Bilatus mye ba a latre ngye a tie? u ba tutu yar gre clou
Bilatus ya ce masu menene laifinsa sai suka kara ihu, “a giciye shi.”
15 Bilatus a son tie kpie a ba wa nda ka Barabbas cuwo ni ba wu a pua yesu tre rli nda kau nno ba kpa klo
Bilatus don yana son ya farantawa jama'a zuciya sai ya sakar masu da Barrabbas sai ya yi wa Yesu bulala, sannan ya mika shi a giciye shi.
16 soja ba bu nji nda hi ni tra u bla tre nda u yo soja ba wawuu kabi
Sojoji suka kai shi cikin kagara, suka tara rundunan soja,
17 ba lo tuma ni pli u ma klo ntme wiwrli nda con con lo nha
Suka sa masa tufafin shulaiya suka nada masa rawanin kaya,
18 ba wlu nda ciu ndatre ndu rji ziu iclu yahudawa
Suna masa kirari na ba'a suna cewa, “A gaida sarkin Yahudawa!”
19 ba grji tsiu ni tu ni gbugban u con ma nda ju nte ta sur ba kuqu gbarju nda kudran ni kbu ma
Sai suka buge shi a kai da kulki suka kuma tofa masa yau a fuska, suka kuma durkusa suna yi masa sujadar ba'a.
20 sa ba chauya ba chu pii u tuma rju hi ni wrji wa ba hi kpam wua
Bayan sun gama yi masa ba'a sai suka cire masa tufafin shunnaiya, sai suka maida masa tasa tufafinsa, sai suka fitar dashi don su giciye shi.
21 indi ri siman u gbu siren sia ye rji gburi ba vu ni gbengble to ban kukron krossa
Suna cikin tafiya sai suka hadu da wani, mai suna Saminu Bakairawani (wato uban Alizanda da Rufus); suka tillasta shi ya dauki gijiyen Yesu.
22 soja ba nji yesu hi ni wrji wa ba yo ndi golgota
Sojojin suka kawo Yesu wurin da ake kira Golgota (wato kokon kai)
23 ba nno ma kabi ba mur wa a kama nda na soh na
Suka bashi ruwan inabi hade da mur, amma ya ki ya sha.
24 ba kpan wu nda vu klon ma rli nra ni kpa mba
Sai suka giciye shi, suka kuma raba tufafinsa suka kuma jefa kuri'a domin kowanne soja ya sami rabonsa.
25 ba kpan u ni tu kukron ni ntton u tra
A sa'a ta uku aka giciye shi.
26 ba nha ni ple kukron ni ikpie a ba nhaua ichu yaluda
Sai aka rubuta alamar zargi da take cewa “Ga Sarkin Yahudawa”
27 ba kpanwu ni bi ybi harli iri ni wo rli u ri ni wo kota
Suka kuma giciye shi tare da wadansu yan fashi guda biyu.
28 i wa yi ye tsar ni tre rji wa a hla ba bla kabi ni bi latre
Daya a hannun damansa daya a hannun hagunsa. Domin a cika abinda nassi ya fada.
29 biwa ba ka ki hia ba zren da ni whu tu nda ni tre yowa iwuwa u zii tra rji ni meu ni mi vi tra nra kpame ndi grji ni kakrona
suke wucewa suna zaginsa suna kada kai suna cewa, “Aha! kai da zaka rushe haikali ka kuma gina shi cikin kwana uku,
30 nji frist ni bi nha ba ba chauyaya ngame ni kpa mba da tre
ka ceci kanka mana, ka sauka daga giciye!”
31 a ndi a kpa bai cuwo amma nda na to kpa kpama cuwo na
Haka ma manyan firistoci da malamai, suka yi masa ba'a suna cewa “Ya ceci wadansu amma bai iya ceci kansa ba”
32 ndu kristi ichu israilawa ba grji ni gran kukron a ye meme zizanyi ndu ki to ndi kpa nyme ni wu bi wa ba kpan ba ni yesu ba hlo tre ni me
Bari Almasihu Sarkin Yahudawa ya sauka daga giciye. Domin mu gaskata shi, sai wadanda aka giciye shi tare dasu, suma suka yi masa ba'a.
33 ni ntton u tane ibwu ye kah gbu wawuu hi ni ntton u tia
sa'a ta shida zuwa sa'a ta tara, duhu ya rufe ko'ina,
34 ni ntton u tia yesu ka yar yi gbagban me eloi eloi lama sabachthani? wa hi irji mu irji mu u tie he rli kame don?
A sa'a ta tara, Yesu ya tada murya da karfi ya ce Eloi, Eloi lamathsabathani?” Ma'ana Ya Allahna Ya Allahna, me ya sa ka yashe ni?”
35 bi wa ba kli wi riha kia ba wo lan tre ma nda tre din to ba a si Iliya
Wasu daga cikin na tsaye, da suka ji shi, sai suka ce, “Duba, yana kiran Iliya.”
36 indi ri tsutsu ka yo rlikpanma ni ma waasa nda kason ni gbondo kpala nda kanno ndu soh igua tre din ki to ka Iliya ni ye njiu grji
Sai wani ya hanzarta, ya dauki soso ya tsoma a ruwan inabi mai tsami, ya soka agora ya mika masa don yasha. Mutumin yace bari mu gani ko Iliya zai zo ya saukar da shi.
37 ni ki yesu ka yar yi gbangban me nda qu
Sai Yesu yayi kuka da babban murya da karfi sannan ya rasu.
38 ipli u tra rjia ka yra tie harli rji ni tu mu grji hi kogboma
Sai labulen haikalin ya rabu kashi biyu daga sama har kasa.
39 da jirmi wa kli nda si ya yesu a to ndi yesu qu ye to wa a tre din njanjimu igu yi ana vren rji imba bari ngame baki gbigbanmu nda kia yah vimi mba ana ba maryamu ba mag daliya maryamu u salomi
Sa'adda da jarumin sojan da ke tsaye yana fuskantar Yesu ya ga yadda ya mutum, Sai ya ce “hakika, wannan mutum Dan Allah ne.”
Akwai kuma mata wadanda ke dubawa daga nesa. Daga cikinsu akwai Maryamu Magadala, da Maryamu( Uwar Yakubu da Yusufu) da Salome.
41 wa a he ni Galili ba hu nda ta tie ndu wu imba gbugbu u ngame ba huhi ni urshalima
Wadannan matan sune suka bishi sa'adda da yake Galilee suna yi masa hidima. Da wadansu mata da yawa suka zo Urushalima tare da shi.
42 wa yalu tiea don he u mlaki ivi wa baka rjo ri ni sabath
Da maraice an shiga shirye shirye domin kashe gari asabbaci ce.
43 Yusufu indi u Arimathiya ye ni ki ana ri ri bi lo chu ndi wa bata nno grima nda sia gben mulki rji avu sran nda shi ni Bilatus nda mye kmo yesu
Sai Yusufu daga garin Arimatiya ya zo, mutumin kirki, mai girma kuma dan majalisar dattawa, mai sauraron mulkin Allah, da gaba gadi ya tafi wurin Bilatus ya bukaci a bashi jikin Yesu.
44 Bilatus tie sisri ndi yesu qu ayo jirme a nda wo ka yesu qu
Bilatus ya yi mamakin mutuwar Yesu cikin lokaci kadan, sai ya kira jarumin ya tabbattar koYesu ya mutu.
45 da Bilatus a wo ni nyu jirmea ndi yesu qu ye a nno kmboa ni Yusufu
Bayan ya tabbattar daga wurin jarumin soja cewa Yesu ya mutu, sai ya bada jikin ga Yusufu.
46 Yusufu ana le plia ye a grji kumo ni grani kukrona nda lou ni pli nda nji he ka yo ni beh wa ana tita wa ba tsen mlatie a tru tita hra beh a ka nyu beha
Yusufu ya sayo likafani. ya saukar da shi daga giciye, ya kawo likafanin nan ya lulube jikin Yesu dashi. Ya kai shi kabarin da aka sassaka da dutse, wadda ya shirya shi domin kansa. Ya kawo dutse ya rufe bakin kabarin da shi.
47 maryamu ba mag daliya ni Maryamu iyi yosi ba to bubu wa ba rju yesu
Maryamu Magadaliya da Maryamu Uwar Yusufu sun ga wurin da aka yi jana'izar Yesu.