< Gesami Hea:su 108 >

1 Gode! Na da Dima dafawaneyale dawa: i dagoi. Na da Dima nodosa gesami hea: mu amola Dima nodomu.
Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
2 Na a: silibu! Nedigima! Na sani baidama amola na ‘laia’ dusu liligi! Nedigima! Na da amoga eso didilisimu!
Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
3 Hina Gode! Na da fifi asi gala amo ganodini Dima nodomu! Na da dunu fifi asi gala huluane amo ganodini Dima nodone sia: mu.
Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
4 Dia mae fisili asigidafa hou da muagado doaga: sa! Dia hame fisisu hou da muagado digila heda: sa!
Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
5 Gode! Dia gasa bagade hou amo muagado ganodini olelema! Amola Dia hadigi hou amo osobo bagade fifi asi gala dunu huluane ba: ma: ne, olelema!
A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
6 Dia gasa bagade amoga nini gaga: ma! Dunu amo da Dia dogolegei, ilia da gaga: su ba: ma: ne, ninia sia: ne gadosu amoma dabe adole ima.
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
7 Ea hadigi sogebi amogainini, Gode da amane sia: i “Na da hasalasili, Siegeme moilai amola Sagode Fago amo alalo hahamone, huluane momogili Na fi dunuma imunu.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
8 Gilia: de fi da Na: Ma: na: sa fi amola da Na: Ifala: ime fi da Na dialuma figisu amola Yuda fi da Na Hina Bagade Dagulu.
Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
9 Be Na da Moua: be amo Na lobo dodofesu ofodo hamomu. Amola Na da Idome amo Ni lai dagoi, amo enoga dawa: digima: ne, Na da emo salasu gisa: le, Idomema galagamu! Na da Filisidini dunu hasalasiba: le, hasalasu halasu wele sia: mu.
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
10 Gode! Nowa da na oule, gasa bagade gagili sali moilai bai bagade Amoga heda: ma: bela: ? Nowa da na sigi aligili, Idome amoga masa: bela: ?
Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
11 Di da dafawane nini higale fisiagabela: ? Di da ninia dadi gagui dunu ilima gilisili mogodigili ga hame masa: bela: ?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12 Ninima ha lai dunu da nini hasalasa: besa: le, Dia nini fidima. Bai osobo bagade dunu ilia fidisu da hamedeidafa gala.
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13 Gode da ninimagasea, ninia da ilima hasalasimu. E da ninima ha lai dunu ili hasalasimu.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.

< Gesami Hea:su 108 >