< Gesami Hea:su 71 >
1 Hina Gode! Na da Dia gaga: ma: ne Dima misi. Nama enoga maedafa hasalasima: ma!
A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka; kada ka taɓa sa in sha kunya.
2 Bai Di da moloidafaba: le, na fidili gaga: ma. Na sia: nabawane, na gaga: ma!
Ka kuɓutar da ni ka cece ni cikin adalcinka; ka juya kunnenka gare ni ka kuma cece ni.
3 Dia na ougihalisima! Na gaga: musa: , na gagili salima! Di da na gagili salasu amola gaga: sudafa gala.
Ka zama dutsena da kagarata, inda kullum zan je. Ka ba da umarni a cece ni, gama kai ne dutsen ɓuyana da katangata.
4 Na Gode! Wadela: i amola dodona: gi dunu da na wadela: lesisa: besa: le, na gaga: ma!
Ka cece ni, ya Allahna, daga hannun mugaye, da kuma daga ikon mugaye da masu mugunta.
5 Hina Gode! Na da Dima dafawane hamoma: beyale dawa: sa! Na da na goihadini eso amoganini, Dima dafawaneyale dawa: su.
Gama kai ne abin sa zuciyata, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ƙarfin zuciyata tun ina yaro.
6 Na da na esalusu huluane Dima fa: no bobogesu. Na lalelegei eso amoganini, Dia da na gaga: i. Na da eso huluane Dima nodone sia: mu.
Daga haihuwa na dogara gare ka; kai ka kawo ni daga cikin mahaifiyata. Kullayaumi zan yabe ka.
7 Na da Dia hou gasawane lalegaguiba: le, dunu bagohame da Dia hou lalegagui. Bai Di da na gasa bagade gaga: su dunu galu.
Na zama kamar abin sa zuciya ga yawanci, amma kai ne katangata mai ƙarfi.
8 Hahabe asili daeya, na da Dima nodone sia: sa amola Dia hadigi eno dunuma sisia: i laha.
Bakina ya cika da yabonka, ina furta darajarka dukan yini.
9 Na da da: i hamoiba: le, na mae higale yolesima! Na da da: i hamone gasa hamedeiba: le, na mae higale yolesima!
Kada ka yar da ni sa’ad da na tsufa; kada ka yashe ni sa’ad da ƙarfina ya ƙare.
10 Nama ha lai dunu da na fane legemusa: hanai gala. Ilia da na fane legemusa: ilegele sia: daha.
Gama abokan gābana suna magana a kaina; waɗanda suke jira su kashe ni suna haɗa baki tare.
11 Ilia da amane sia: sa, “Gode da amo dunu fisiagai dagoi. Ninia da e bobogele, gagula: di! E gaga: mu dunu da hame gala.”
Suna cewa, “Allah ya yashe shi; mu fafare shi mu kama shi, gama ba wanda zai kuɓutar da shi.”
12 Gode! Nama badiliadafa mae esaloma! Na Gode! Hedolo na fidila misa!
Kada ka yi nisa da ni, ya Allah; zo da sauri, ya Allahna, ka taimake ni.
13 Dunu amo ilia da nama doagala: sa, amo hasalasili, gugunufinisima: ma! Dunu amo ilia da nama se ima: ne hamosu dunu, amo gogosiama: ma!
Bari masu zagina su hallaka da kunya; bari waɗanda suke so su cutar da ni su sha ba’a da kuma kunya.
14 Na da eso huluane Dima dafawane hamoma: beyale dawa: lumu. Na Dima gebewane baligili nodone sia: nanumu. Dia gaga: su hou amo na dawa: mu gogolesa.
Amma game da ni, kullayaumi zan kasance da sa zuciya; zan yabe ka sau da sau.
15 Na da Dia noga: idafa hou amo eno dunuma sisia: i lamu. Be hahabe asili daeya huluane, na da Dia gaga: su amo sisia: i lamu.
Bakina zai ba da labarin adalcinka, zai yi maganar cetonka dukan yini, ko da yake ban san yawansa ba.
16 Ouligisudafa Hina Gode! Na da Dia gasa bagade hou amoma nodonanumu. Di fawane da noga: idafa. Dia noga: idafa hou amo na da sisia: i lamu.
Zan zo in furta in kuma yi shelar ayyukanka masu girma, ya Ubangiji Mai Iko Duka; zan yi shelar adalcinka, naka kaɗai.
17 Dia da na goihadini esoganini nama Dia hou olelesu. Amola na da mae fisili, Dia ida: iwane hamosu hou sisia: i lala.
Tun ina yaro, ya Allah, ka koya mini har wa yau ina furta ayyukanka masu banmamaki.
18 Wali na da da: i hamone, na dialuma da gago aligi gala. Be Gode! Dia na mae fisiagama! Na da Dia gasa bagade hou fifi asi gala manebe dunu ilima sisia: i lasea, Di da ani galoma: ma.
Ko sa’ad da na tsufa da furfura, kada ka yashe ni, ya Allah, sai na furta ikonka ga tsara mai zuwa, ƙarfinka ga dukan waɗanda suke zuwa.
19 Gode! Dia moloidafa hou heda: le muagado doaga: sa. Di da liligi bagadedafa hahamoiba: le, dunu afae da Di agoai hame gala.
Adalcinka ya kai sararin sama, ya Allah, kai da ka yi manyan abubuwa. Wane ne kamar ka, ya Allah?
20 Di da nama bidi hamosu amola se nabasu amo huluane nama iasi dagoi. Be Di da na gasa bu nama imunu. Di da na bogoi uli dogoi amo gudu mae sa: ima: ne gaga: mu.
Ko da yake ka sa na ga wahaloli, masu yawa da kuma masu ɗaci, za ka sāke mayar mini da rai; daga zurfafan duniya za ka sāke tā da ni.
21 Di da na bu baligili bagadedafa hahamonesimu, amola Di da na bu hahawane hahamonesimu.
Za ka ƙara girmana ka sāke ta’azantar da ni.
22 Na da dafawane Dima sani baidama dusa nodone sia: mu. Bai Di da Isala: ili Hadigi Godedafa! Na: Gode! Na da Dia mae fisili dafawane noga: i hou amoma nodone sia: mu.
Zan yabe ka da garaya saboda amincinka, ya Allah; zan rera yabo gare ka da molo, Ya Mai Tsarki na Isra’ila.
23 Na sani baidama dusia, na da hahawane wele sia: mu. Na da na da: i huluane amoga gesami hea: mu. Bai Dia da na gaga: i dagoi!
Leɓunana za su yi sowa don farin ciki sa’ad da na rera yabo gare ka, ni, wanda ka fansa.
24 Hahabe asili daeya huluane, na da Dia moloidafa hou sisia: i lamu. Bai dunu ilia da nama se imunusa: dawa: i, ilia da hasalasali amola gogosia: i dagoi ba: sa.
Harshena zai ba da labarin ayyukanka masu adalci dukan yini, gama waɗanda suka so su cutar da ni sun sha kunya suka kuma rikice.