< Malagai 1 >
1 Goe da Hina Gode Ea sia: Isala: ili fi dunu ilima olelema: ne, Ma: lagaima sia: si.
Annabci, wannan ita ce maganar Ubangiji ga Isra’ila ta wurin Malaki.
2 Gode da Ea fi dunudafa ilima amane sia: sa, “Na da musa: dilima asigisu amola wali asigisa.” Be ilia da Ema bu adole ba: sa, “Dia ninima asigisu hou da habodane olelebela: ?” Hina Gode da bu adole iaha, “Iso amola Ya: igobe da eyala yolala galu. Be Na da Ya: igobe amola egaga fi ilima asigisu.
“Na ƙaunace ku, in ji Ubangiji. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya ka ƙaunace mu?’ “Isuwa ba ɗan’uwan Yaƙub ba ne?” In ji Ubangiji. “Duk da haka na ƙaunaci Yaƙub,
3 Be Na da Iso amola egaga fi ilima higasu. Na da Iso ea agolo soge amo wadela: lesi amola sigua ohe ilisu amoga lalaloma: ne yolesi dagoi.”
amma na ƙi Isuwa, na kuma mai da ƙasarsa da take kan duwatsu kango, na ba da gādonsa ga dilolin hamada.”
4 Iso egaga fi (amo da Idomaide dunu) ilia da amane sia: sa, “Ninia moilai huluane da mugului dagoi, be ninia da bu buga: le gagumu.” Amasea, Hina Gode da bu adole imunu, “Defea! Bu gagumu da defea. Be Na da bu wadela: lesimu.” Dunu eno da ilima ‘Wadela: idafa Soge’ dio asulimu, amola ‘Dunu fi ilima Hina Gode da mae fisili, ougiwane dialumu,’ amo dio amola asulimu,” Hina Gode da amane sia: sa.
Edom zai iya cewa, “Ko da yake an ragargaza mu, ai, za mu sāke gina kufanmu.” Amma ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Za su iya gini, amma zan rushe. Za a ce da su Muguwar Ƙasa, mutane da kullum suke a ƙarƙashi fushin Ubangiji.
5 Isala: ili fi dunu da ilia siga amo hou ba: mu. Amalu, ilia da amane sia: mu, “Hina Gode da Bagadedafa. E da Isala: ili soge ganodini amo fawane hame, be gadili amolawane gasa bagade hamonana.”
Za ku ga wannan da idanunku ku kuma ce, ‘Ubangiji da girma yake, har gaba da iyakokin Isra’ila ma!’
6 Hina Gode Bagadedafa da gobele salasu dunuma agoane sia: sa, “Mano ilia da ilia ada ilima nodosa, amola hawa: hamosu dunu da ilia ouligisu dunu ilima nodosa. Defea! Na da dilia Ada! Amaiba: le, dilia abuliba: le Nama hame nodosala: ? Dilia da Na higasa. Be dilia Nama amane adole ba: sa, ‘Ninia da Dima habodane higabela: ?’
“Ɗa yakan girmama mahaifinsa, bawa kuma yakan girmama maigidansa. In ni mahaifi ne, ina girman da ya dace da ni? In ni maigida ne, ina girman da ya dace da ni?” In ji Ubangiji Maɗaukaki. “Ku firistoci, ku ne kuka rena sunana. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka rena sunanka?’
7 Dilia Nama agoane higasa. Dilia da Na oloda da: iya wadela: i ha: i manu gobele sala. Amalalu, dilia Nama agoane adole ba: sa, ‘Ninia da Dima habodane hame nodosula: ?’ Na da dilima bu adole imunu galebe. Dilia da Na oloda higabeba: le, Nama hame nodosu hou olelesa.
“Kun ajiye abinci mai ƙazanta a kan bagadena. “Sai kuka ce, ‘Yaya muka ƙazantar da kai?’ “Ta wurin cewa teburin Ubangiji abin reni ne.
8 Dilia da ohe si dofoi o emo fi Nama gobele salimusa: gaguli masea, dilia amoga da liligi afae hame giadofabayale dawa: bela: ? Amai ohe amo eagene ouligisu dunuma iaba: ma: bela: ? E da dilia hahawane dogolegele ba: ma: bela: ? E da dilima liligi noga: i ima: bela: ? Hame mabu!” Hina Gode da amane sia: sa.
Sa’ad da kuka kawo makauniyar dabba don ku miƙa mini hadaya, wannan daidai ne? Sa’ad da kuka miƙa gurguwar dabba ko marar lafiya, wannan daidai ne? Ku gwada ba wa gwamnanku irin wannan ku gani! Kuna gani zai ji daɗinku? Zai karɓe ku ne?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
9 Waha, gobele salasu dunu dilia! Gode da ninima hahawane dogolegele ba: ma: ne adole ba: ma. E da dilia sia: ne gadosu hamedafa nabimu. Bai dilia giadofaiga.
“To, firistoci yanzu ku gwada ku roƙi Allah yă yi mana alheri. Da irin hadayun nan a hannuwanku ne zai ji ku?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
10 Hina Gode Bagadedafa da amane sia: sa, “Dilia udigili lalu amo Na oloda da: iya mae didima: ne, dunu afae da Debolo logo huluane ga: simu da defea. Na da dilima hahawane hame. Na da udigili hahawane iasu dilia da Nama gaguli maha, amo Na da hame lamu.
“Kash, da ma wani daga cikinku ya rufe ƙofofin haikali don kada ku shiga, ku hura wuta marar amfani a bisa bagadena! Ba na jin daɗinku, ba zan kuwa karɓi hadaya daga hannuwanku ba” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
11 Osobo bagade fifi asi gala dunu huluane da Nama nodosa. Soge huluane amo ganodini ilia Nama gobele salasu amola gabusiga: manoma iasu hamosa. Huluane da Nama nodosa.
Sunana zai zama mai girma a cikin al’ummai, daga fitowar rana har zuwa fāɗuwarta. A kowane wuri za a miƙa wa sunana turare da tsabtacciyar hadaya domin sunana zai zama mai girma a cikin al’ummai, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
12 Be dilia da Na oloda da hamedei liligi sia: beba: le, amola wadela: i ha: i manu dilia higa: i liligi amoga gobele salabeba: le, dilia Nama hame nodosa.
“Amma kun ƙazantar da sunana ta wurin cewa ‘Teburin Ubangiji ya ƙazantu,’ kuka kuma yi magana a kan abincinsa kuna cewa, ‘Abin reni ne.’
13 Dilia da amane sia: sa, ‘Ninia da gobele salala helesa.’ Dilia da Nama higale mibolosa. Be dilia Nagili gobele salimusa: gaguli mabe amo si o emo wadela: i o inia liligi wamolale gaguli masea, amo da Na obenane lasa galebeya, mae dawa: ma!
Kun kuma ce, ‘Mun gaji da irin wannan wahala!’ Kuna hura mini hancin reni,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Sa’ad da kuka kawo raunannu, gurguntattun dabbobi, ko kuma dabbobi masu fama da cuta, kuka kuma miƙa su hadaya, kuna gani zan karɓi wannan daga gare ku?” In ji Ubangiji.
14 Nowa dunu da ea ohe gilisisu ganodini ohe ida: iwane gala e da Nama imunu sia: i dagoi be amo mae dawa: le, wadela: i ohe fawane Nama gobele salabeba: le, amo dunu da Na gagabusu aligibi ba: mu agoai galebe. Bai Na da Hina Bagadedafa amola fifi asi gala dunu huluanedafa da Naba: le beda: i.”
“La’ananne ne macucin da yake da lafiyayyiyar dabba namiji a garkensa wadda ya yi alkawari zai bayar, amma sai ya miƙa hadayar dabba mai aibi ga Ubangiji. Gama ni babban sarki ne, za a kuma ji tsoron sunana a cikin al’ummai,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.