< Ma:diu 1 >

1 Yesu Gelesu Ea osobo bagade aowalalia fi da hagudu dedei diala. E da Da: ibidi egaga fi dunu amola Da: ibidi da A: ibalaha: me egaga fi dunu.
Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
2 A: ibalaha: me ea fi hamoi ilia dio hagudu dedei diala. A: ibalaha: me, Aisage, Ya: igobe, Yuda amola ea eya huluane. Amalalu, Bilese, Sela (elea eme da Da: ima), Heselone, La: me, Aminida: be, Nasione, Sa: lamone, Boua: se (ea eme da La: iha: be), Oubede (ea: me da Ludi), Yesi, Da: ibidi (Isala: ili hina bagade dunu).
Ibrahim ya haifi Ishaku, Ishaku ya haifi Yaƙub, Yaƙub ya haifi Yahuda da’yan’uwansa,
3
Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu; Ferez ya haifi Hezron, Hezron ya haifi Ram,
4
Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
5
Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa, Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa, Obed ya haifi Yesse,
6 Da: ibidi ea fi fa: no lalelegei da agoane diala. Da: ibidi, Soloumane (ea eme da Iulaia idua), Lihouboua: me, Abaidia, A:isa, Yehosiefa: de, Yehoula: me, Asaia, Youda: me, A:iha: se, Hesigaia, Ma: na: se, A:imone, Yousaia, Yehoiagini amola yolalali. Amalalu, Ba: bilone dunu fi da Isala: ili dunu fi amo Ba: bilone sogega mugululi asi.
Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
7
Solomon ya haifi Rehobowam, Rehobowam ya haifi Abiya, Abiya ya haifi Asa,
8
Asa ya haifi Yehoshafat, Yehoshafat ya haifi Yehoram, Yehoram ya haifi Azariya,
9
Azariya ya haifi Yotam, Yotam ya haifi Ahaz, Ahaz ya haifi Hezekiya,
Hezekiya ya haifi Manasse, Manasse ya haifi Amon, Amon ya haifi Yosiya,
Yosiya kuma ya haifi Yekoniya da’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
12 Fa: no agoane, Isala: ili dunu ilia sogega bu fimusa: doaga: le, fi agoane hamoi; - Yehoiagini, Sia: ladiele, Selababele, Abaiade, Ilaiagime, A:iso, Sa: idoge, A:igime, Ilaiade, Elia: isa, Ma: da: ne, Ya: igobe, Yousefe (Meli egoa). Amalalu, Yesu (Ema da Mesaia Dio asuli dagoi) E da lalelegei.
Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon. Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel, Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
Zerubbabel ya haifi Abiyud, Abiyud ya haifi Eliyakim, Eliyakim ya haifi Azor,
Azor ya haifi Zadok, Zadok ya haifi Akim, Akim kuma ya haifi Eliyud,
Eliyud ya haifi Eleyazar, Eleyazar ya haifi Mattan, Mattan ya haifi Yaƙub,
Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
17 Amaiba: le, A:ibalaha: me ea fi ganodini mano lalelegei, amogainini Da: ibidi lalelegeloba, fi 14 hamoi. Da: ibidi ea mano lalelegele, amogainini Isala: ili dunu ilia Ba: bilone sogega mugululi asi fi, 14 eno ba: i. Amalalu, fi 14 eno hamone, Gode Ea Manodafa da lalelegei.
Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.
18 Yesu Gelesu Ea lalelegesu eso da agoane dialusu. Ea: me Meli da Yousefe ea mae lale, sia: si esalu. E da dunuma hame fi. Be Gode Ea A: silibu Hadigidafa da ea hagomo ganodini mano hamoiba: le, Meli da abula agui ba: i.
Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
19 Egoa Yousefe da ema asigiba: le, e da Melima, dunu huluane ba: ma: ne, gogosiasu imunu hihi galu. Amaiba: le, e da ea uda wamowane fisidigimusa: dawa: i galu.
Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
20 Be e simasia, Gode Ea a: igele dunu da ema misini, amane sia: i, “Yousefe! Da: ibidi ea mano! Di mae beda: ma! Dia sia: si Meli amo lale, dia diasuga oule masunu da defea. Mano dudubusa ea hagomo ganodini diala da Gode Ea A: silibu amoga hamoi dagoi.
Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne.
21 E da dunu mano lalelegemu galebe. E da Ea dunu fi ilia wadela: i hou se iasu dabe hamone, ili gaga: mu. Amaiba: le, di Ema Yesu (Gaga: su Dunu) Dio asulima.
Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
22 Amo hou huluane da balofede dunu (Gode Sia: alofesu dunu) ilia musa: sia: i defele hamoi dagoi ba: i.
Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,
23 Ilia amane sia: i, “A: fini hame lai da abula agui ba: mu. Amalalu, dunu mano da lalelegemu. Ilia da Ema Ima: niuele (dawa: loma: ne da ‘Gode nini gilisili esala’) amo dio asulimu.”
“Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel” (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
24 Amalalu, Yousefe da nedigili, a:igele ea sia: nababeba: le, mae hihini, ea uda lai dagole ea diasuga oule asi.
Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa.
25 Be udigili esalu, ea mano lalelegeiba: le fawane gilisili golai. E da amo manoma Yesu Dio asuli.
Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.

< Ma:diu 1 >