< Gadili Asi 12 >

1 Hina Gode da Idibidi soge ganodini, Mousese amola Elane elama amane sia: i,
Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna a Masar,
2 “Wali oubi da dilima oubi age ode huluane amoga ganumu.
“Wannan wata za tă zama a gare ku wata na farko, wata na fari na shekararku.
3 Isala: ili dunu gilisisu amoma agoane olelema, ‘Wali oubi amoga eso nabuane amoga diasu afae afae esalebe sosogo fi eda da sibi mano o goudi mano afae ilegema: ma.
Ka faɗa wa dukan jama’ar Isra’ila cewa a rana ta goma ga wannan wata, kowane mutum zai ɗauki ɗan rago domin iyalinsa, ɗaya domin kowane gida.
4 Be ea sosogo fi da fonobahadi amola ohe afae huluane manu hamedei ba: sea, defea, e amola ea dafulisu na: iyado sosogo fi da amo ohe fifili, dunu ilia idi amola ilia manu defele, gilisili manu.
In akwai wani gidan da ba za su iya cinye rago guda ɗungum ba, saboda iyalin kima ne, to, sai su haɗa kai da maƙwabtansu, su ɗauki rago guda gwargwadon yawansu, bisa ga abin da mutum guda zai ci.
5 Sibi o goudi ilegema. Be gawali amo da noga: idafa, aiya amola nigima: amola wadela: i hame galu amo fawane ilegema.
Dabbobin da za ku zaɓa, dole su zama bana ɗaya, namiji marar tabo, za ku kuma kamo su daga cikin tumaki ko awaki.
6 Amasea, eso 14 (ge), age oubiga, daeya, Isala: ili dunu huluane da amo ilegei ohe medole legema: mu.
Za ku turke dabbar har rana ta goma sha huɗu ga wata, wato, sa’ad da dukan taron jama’ar Isra’ila za su yanka ragunansu da yamma.
7 Isala: ili dunu da maga: me mogili lale, diasu amo ganodini ohe ilia da manu, amo diasu logo holei mimogoa gadodili, la: ididili amola la: ididili maga: mega ulasima: mu.
Sa’an nan za su ɗauki jinin, su shafa a gefen da yake saman dogaran ƙofa na gidajen da suke cin naman dabbobin.
8 Amo gasia, sibi o goudi ea hu amo gobele, mola: agoane amola agi (yisidi hame sali) gilisili moma.
A wannan dare, za su gasa naman, su ci da ganyaye masu ɗaci, da kuma burodi marar yisti.
9 Hu da hame gobei (gahea) o hano ganodini egei mae moma. Be ohe mae dadega: le, dialuma, emo amola iga huluane gilisili gogo gobema.
Kada ku ci nama ɗanye, ko kuma dafaffe, amma a gasa shi, da kan, da ƙafafun, da kuma kayan cikin.
10 Hahabe doaga: sea, hu huluane da na dagoi ba: ma: mu. Be fonobahadi hame mae dialebe ba: sea, amo laluga gobele salima.
Kada ku bar kome yă kai gobe, abin da ya kai gobe kuwa, sai ku ƙone shi.
11 Dilia amo hedolowane moma. Dilia gadili masa: ne defele, abula salawane, emo salasu salawane amola dagulu dilia lobo ganodini gaguiwane ouesaloma. Amo lolo nabe da Na Hina Godema nodoma: ne Baligisu (Gadodili Baligisu) Lolo Nabe.
Ga yadda za ku ci shi, ku yi ɗamara, takalma kuwa a ƙafafunku, kuna riƙe da sandunan tafiya a hannunku. Ku ci shi da gaggawa; Bikin Ƙetarewa ne na Ubangiji.
12 Amo gasi ganodini Na da Idibidi soge huluane amo ganodini masunu. Na da dunu amola ohe fi magobo mano huluane fanelegemu. Amola Na da Idibidi ogogosu ‘gode’ huluanema se nabasu imunu. Na da Hina Godedafa!
“A wannan dare, zan ratsa Masar, in bugi kowane ɗan fari, na mutum da na dabba, zan kuma hukunta dukan gumakan Masar. Ni ne Ubangiji.
13 Maga: me amo dilia logo holei mimogodiga ulasi da dilia Isala: ili dunu dilia esalebe diasu ilegei gala. Na da maga: me ba: sea, Na da dili gadodili baligimu amola Na da Idibidi dunuma se nabasu iasia Na da dilima se hame imunu.
Jinin zai zama alama a gare ku, a gidajen da kuke; sa’ad da kuwa na ga jinin, zan ƙetare ku. Ba wata annoba mai hallakarwa da za tă taɓa ku yayinda na bugi Masar.
14 Dilia da amo Lolo Nasu amo da hadigi gilisisu hamoma: mu. Na, Hina Gode, da hou bagadedafa hamoi. Amo dilia mae gogolema: ne amo Baligisu Lolo Nasu ode huluane mae yolesili hamonanoma.”
“Wannan rana za tă zama muku abin tunawa dukan zamananku masu zuwa, za ku kiyaye ta kamar biki ga Ubangiji, dawwammamiyar farilla ce har abada.
15 Hina Gode da amane sia: i, “Eso fesu ganodini dilia agi amo yisidi da ganodini sali, amo mae moma. Yisidi hame sali agi fawane moma. Eso agega, dilia yisidi huluane dilia diasu ganodini diala amo ha: digima. Amo eso fesuale ganodini nowa da yisidi sali agi nasea, e da Na fi amoga fadegai dagoi ba: mu.
Kwana bakwai za ku ci burodi marar yisti. A rana ta fari, za ku fid da yisti daga gidajenku gama duk wanda ya ci abu mai yisti daga rana ta fari har zuwa rana ta bakwai, za a fid da shi daga Isra’ila.
16 Eso age amo ganodini dilia da nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Amo eso fesuale amoga dilia mae hawa: hamoma. Be ha: i manu hahamomu da defea.
A rana ta fari, za ku yi taro mai tsarki, haka kuma za ku sāke yi a rana ta bakwai. Kada ku yi aiki a waɗannan ranaku, sai dai ku shirya abinci domin kowa, abin da za ku yi ke nan kawai.
17 Amo gilisisu mae yolesili ode huluane amoga hamoma. Bai amo esoga, Na da dili Idibidi soge fisimusa: , gadili oule asi, amo dawa: ma.
“Ku yi Bikin Burodi Marar Yisti domin a wannan rana ce na fitar da ku ɓangare-ɓangare daga Masar. Ku kiyaye wannan rana ta zama muku dawwammamiyar farilla wa tsara masu zuwa.
18 Eso 14 oubi age amo daeya asili eso 21 daeya, amo eso fesualega, dilia da agi yisidi sali amo mae moma.
A wata na fari, za ku ci burodi marar yisti daga yammancin ranar goma sha huɗu har zuwa yammancin ranar ashirin da ɗaya.
19 Amo eso fesualega, yisidi dilia diasu ganodini ba: mu da sema bagade. Bai nowa dunu amo Isala: ili o ga fi dunu da yisidi sali agi nasea, e da Na fi amoga fadegai dagoi ba: mu.”
Kada a sami yisti a gidajenku har kwana bakwai. Kuma duk wanda ya ci wani abu mai yisti, za a fid da shi daga taron jama’ar Isra’ila, ko baƙo ne, ko haifaffen ɗan ƙasa.
Kada ku ci wani abincin da aka yi da yisti. Ko’ina kuka zauna, dole ku ci burodi marar yisti.”
21 Mousese da Isala: ili ouligisu dunu huluane ema misa: ne sia: i. E da ilima amane sia: i, “Dilia huluane da sibi mano o goudi mano ilegele, amo medole legema. Dilia sosogo fi da Baligisu Lolo Nasu hamoma: ne,
Sa’an nan Musa ya kira dukan dattawan Isra’ila ya ce musu, “Ku je da sauri ku zaɓi dabbobin iyalanku, ku yanka ragon Bikin Ƙetarewa.
22 dilia ohe medole legei amo ea maga: me ofodo ganodini salima. Amasea, hisobe lubi amo maga: me ganodini gele, dilia diasu logo holei amo gadodili amola mimogodi la: didili amola eno la: didili ulasima. Amola dilia da diasu ganodini gagili sali agoane esaloma. Dunu huluane da daeya asili hahabe, diasu mae yolesili amo ganodini ouesaloma: mu.
Ku ɗauki ƙunshin itacen hizzob, ku tsoma cikin jinin da yake a kwano, ku yayyafa wa dogaran ƙofa duka biyu, da bisa kan ƙofar. Kada wani daga cikinku yă fita daga ƙofar gidansa sai da safe.
23 Hina Gode da Idibidi sogega magobo mano fanelegemusa: ahoasea, E da maga: me dilia logo holei gadodili amola mimogodi la: didili la: didili ulasi ba: sea, E da Gugunufinisisu A: igele ema dilia diasu ganodini dili medoma: ne mae golili sa: ima: ne sia: mu.
Sa’ad da Ubangiji yake ratsa ƙasar don yă bugi Masarawa, zai ga jinin a bisa da kuma gefen madogaran ƙofa, zai ƙetare ƙofar, ba zai bar mai hallakawa yă shiga gidajenku, yă buge ku ba.
24 Dilia amola dilia mano da amo hamoma: ne sia: i eso huluane nabawane hamoma.
“Ku kiyaye waɗannan dokokin a matsayin dawwammamiyar farilla, da ku da’ya’yanku har abada.
25 Dilia da soge amo Hina Gode da dilima imunu ilegele sia: i, amoga golili dasea, dilia da Baligisu (Gadodili Baligisu) Lolo Nasu hamoma.
Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji zai ba ku yadda ya alkawarta, ku kiyaye wannan biki.
26 Dilia mano da dilima, amane adole ba: sea, ‘Amo hou ea bai da adi baila: ?’
Sa’ad da kuma’ya’yanku suka tambaye ku, ‘Mece ce manufar wannan biki?’
27 Dilia bu adole ima, ‘Amo da Baligisu Lolo Nasu gobele salasu, Hina Godema nodomusa: nini hamosa. E da Idibidi soge ganodini, Isala: ili dunu diasu amo gadodili baligi dagoi. E da Idibidi dunu medole legei be E da nini gaga: i dagoi,’” Mousese da amane sia: i. Isala: ili dunu da muguni bugili, Hina Godema nodone sia: ne gadoi.
Sai ku faɗa musu, ‘Hadaya ce ta Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji, domin ya tsallake gidajen Isra’ilawa a Masar, lokacin da ya kashe Masarawa, amma bai taɓa gidajenmu ba.’” Sai mutane suka rusuna, suka yi sujada.
28 Amalalu, ilia da asili, Hina Gode da Mousese amola Elane elama adoi defele hamoi dagoi.
Isra’ilawa suka tafi suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa da Haruna.
29 Gasimogoa, Hina Gode da magobo mano huluane Idibidi soge ganodini esalu, amo medole lelegei. Felou ea magobo mano (amo da hina bagade hamomu galu) amola se iasu diasu ganodini sali dunu ilia magobo mano huluane, E da medole lelegei. Amola ohe fi ilia magobo mano huluane da medole legei dagoi ba: i.
Da tsakar dare, sai Ubangiji ya karkashe dukan’ya’yan fari a ƙasar Masar, tun daga ɗan farin Fir’auna, wato, magājinsa, har zuwa ɗan fari na ɗan sarƙa da yake kurkuku, har da’ya’yan fari na dabbobi.
30 Amo gasia, Felou, ea eagene ouligisu dunu amola Idibidi dunu huluane da didilisi dagoi ba: i. Idibidi soge huluane amo ganodini da didigia: su bagade nabi. Bai diasu huluanedafa afae mae fisili, amo ganodini da dunu bogoi dagoi ba: i.
Fir’auna da dukan fadawansa da kuma dukan Masarawa, suka tashi a cikin daren da kuka mai zafi, aka kuma ji kukan a ko’ina a cikin ƙasar Masar, gama ba gidan da ba a yi mutuwa ba.
31 Amo gasia, Felou da Mousese amola Elane elama misa: ne sia: i. E elama amane sia: i, “Gadili masa! Ali amola Isala: ili fi masa! Na soge yolesili masa! Dilia adole ba: i defele, Hina Godema nodomusa: masa!
A cikin daren, Fir’auna ya aika a kira Musa da Haruna ya ce, “Ku tashi, ku da jama’arku, ku fita daga cikin jama’ata. Ku tafi, ku bauta wa Ubangiji yadda kuka ce.
32 Dilia sibi, goudi amola bulamagau lale, gadili masa! Amola Gode da na hahawane dogolegema: ne, Ema sia: ne gadoma.”
Ku kwashi garkunanku na tumaki da na awaki, da na shanu, ku yi tafiyarku kamar yadda kuka ce, amma ku sa mini albarka.”
33 Idibidi dunu da Isala: ili dunuma hedolowane masa: ne sia: i. Ilia amane sia: i, “Dilia ga hame ahoasea, ninia huluane da bogogia: i dagoi ba: mu.”
Masarawa suka matsa wa Isra’ilawa su fita daga ƙasarsu da sauri. Gama mutanen Masar sun ce, “Ai, za mu mutu duka, in ba su tafi ba!”
34 Amaiba: le, Isala: ili dunu da yisidi hame sali hame gobei agi amo ilia gobele nasu ofodo ganodini sali, amo abulaga dedebole gisa asi.
Sai mutanen suka ɗauki garin da sun kwaɓa ba yisti a ciki, tare da ƙwaryansu na aikin kwaɓan, suka nannaɗe su a mayafansu, suka rataye a kafaɗunsu.
35 Isala: ili dunu da Mousese ea sia: defele Idibidi dunuma gouli, silifa amola abula edegei dagoi.
Isra’ilawa kuwa suka yi yadda Musa ya umarce su, suka roƙi Masarawa kayan adonsu na azurfa da na zinariya, da kuma tufafi.
36 Hina Gode da Idibidi dunu ilia hou afadeneiba: le, ilia da Isala: ili dunuma esega beda: i galu. Amaiba: le, ilia da Isala: ili dunuma ilia edegei liligi iasu. Amola Isala: ili dunu da Idibidi dunu ilia noga: i liligi huluane gaguli asi dagoi.
Ubangiji kuwa ya sa Isra’ilawa suka yi farin jini a wurin Masarawa, Masarawa kuma suka saki hannu wa mutanen, suka ba su duk abin da suka roƙa; ta haka Isra’ilawa suka washe Masarawa.
37 Isala: ili dunu da La: misisi moilai bai bagade yolesili, emoga asili, Sagode moilaiga doaga: musa: asi. Dunu ilia idi da 600,000 agoane. Amola uda amola mano bagohame gadili asi, be ilia defei hame idi.
Isra’ilawa suka kama tafiya daga Rameses zuwa Sukkot. Akwai maza dubu ɗari shida da suke tafiya da ƙafa, ban da mata da yara.
38 Dunu eno bagohame, sibi, goudi amola bulamagau osea: idafa ilia da oule asi.
Waɗansu mutane da yawa da ba Isra’ilawa ba, suka haura tare da su, da garkunan shanu, da na tumaki da awaki.
39 Ilia da yisidi hame sali agi amo logoga gobei. Ilia da Idibidi soge amoga hedolowane sefasiba: le, ilia Idibidi soge ganodini ha: i manu logoga manusa: hahamomu amola yisidi ilia falaua ganodini salimu hamedei ba: i.
Suka toya burodi marar yisti da garin da aka kwaɓa wanda suka kawo daga Masar. Garin da aka kwaɓan ba shi da yisti, domin an kore su daga Masar, ba su kuwa sami damar shirya wa kansu abinci ba.
40 Isala: ili dunu da Idibidi soge ganodini ode 430 esalu.
Zaman da Isra’ilawa suka yi a Masar, ya kai shekara 430.
41 Eso amoga ode 430 da gidigi ba: loba, Hina Gode Ea fi huluane da Idibidi yolesili gadili asi.
A ranar da shekara 430 ɗin nan suka cika, a ran nan ne dukan ɓangare-ɓangare na mutanen Ubangiji suka bar Masar.
42 Amo gasia, Hina Gode da mae golale, Ea fi dunu Idibidi soge amoga fadegale ga oule masa: ne sosodo aligi ba: i. Amo gasia, ode huluane ganodini Isala: ili dunu da Hina Godema nodone dawa: ma: ne, sosodo aligilalebe ligiagasa.
Gama Ubangiji ya yi tsaro a wannan dare, domin yă fitar da su daga Masar, a wannan dare, dole dukan Isra’ilawa su yi tsaro, don su girmama Ubangiji, cikin dukan tsararraki masu zuwa.
43 Hina Gode da Mousese amola Elane elama amane sia: i, “Baligisu hamoma: ne sia: da amo: - Ga fi dunu da Baligisu Lolo hame manu.
Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna, “Waɗannan ne ƙa’idodin Bikin Ƙetarewa. “Ba baƙon da zai ci shi.
44 Be dilia da udigili bidi hame lasu hawa: hamosu dunu lasea, e da Baligisu manu da defea. Be hidadea ea gadofo damuma: mu.
Duk bawan da kuka sayo, yana iya ci, in dai an yi masa kaciya,
45 Sofe misi o bidi lamu hawa: hamosu dunu da hame manu.
amma wanda ba ya zama tare da ku na ɗinɗinɗin, da kuma wanda aka ɗauki hayansa, ba zai ci ba.
46 Dilia Lolo Nasu ha: i manu amo huluanedafa da diasu afadafa fawane amo ganodini moma. Gadili mae gaguli masa. Amola, ohe gobei amo ea gasa mae fima.
“Dole a ci shi a cikin gida ɗaya; kada a kai naman waje. Kada a karya wani daga ƙasusuwansa.
47 Isala: ili fi huluane da gilisisu hamone, amo lolo manu.
Dole dukan taron jama’ar Isra’ila su yi bikin.
48 Be gadofo hame damui dunu da hame manu. Be ga fi dunu da dilia soge ganodini esalea, amola e da Hina Godema nodomusa: Baligisu Lolo manu hanai galea, dilia hidadea dunu huluane ea sosogo fi amo ganodini ilia gadofo damuma. Amasea, amo dunu da Isala: ili dunu lalelegei defele ba: ma. Amasea, e da Baligisu lolo manu da defea.
“Baƙon da yake zama tare da ku da yake so yă yi Bikin Ƙetarewar Ubangiji, dole yă yi wa dukan mazan da suke cikin gidansa kaciya; sa’an nan ne zai iya yin abubuwa kamar haifaffen ɗan ƙasa.
49 Be Isala: ili dunudafa amola ga fi dunu dilima gilisi, amo huluane da defele Baligisu Lolo Nasu hamoma: ne sia: i nabawane hamoma: mu.
Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ta shafi ɗan ƙasa da kuma baƙon da yake zama a tsakaninku.”
50 Isala: ili dunu huluane da nabasu hou hamosu. Ilia da Hina Gode Ea Mousese amola Elane elama adoi defele hamosu.
Dukan Isra’ilawa suka yi na’am da shi, suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa da Haruna.
51 Amo esoga Hina Gode da Isala: ili fi huluane Idibidi sogega fisili masa: ne, gadili oule asi.
A wannan rana, Ubangiji ya fito da Isra’ilawa ɓangare-ɓangare daga Masar.

< Gadili Asi 12 >