+ Mui 1 >

1 Musa: hemonega, bisili esoga, Gode da mu amola osobo bagade degabo hahamoi.
A farko-farko, Allah ya halicci sama da ƙasa.
2 Osobo bagade da liligi hame galu. Hano gafululi hamonana fawane amo gasi dunasi ganodini ba: i. Gode Ea A: silibu da hano dabua gadodidi lalalu.
To, ƙasa dai ba ta da siffa, babu kuma kome a cikinta, duhu ne kawai ya rufe ko’ina, Ruhun Allah kuwa yana yawo a kan ruwan.
3 Amalalu, Gode E amane sia: i, “Hadigi misa.” Ea sia: beba: le, hadigi misi dagoi.
Sai Allah ya ce, “Bari haske yă kasance,” sai kuwa ga haske.
4 Gode da hadigi amo hahawane ba: i. Amalalu, E da hadigi amola gasi dunasi afafai.
Allah ya ga hasken yana da kyau, sai ya raba tsakanin hasken da duhu.
5 Hadigi amoma E da “eso” dio asuli. Gasi dunasi amoma E da “gasi” dio asuli. Daeya asili, hahabe doaga: i, amo eso age da baligi dagoi ba: i.
Allah ya kira hasken “yini,” ya kuma kira duhun “dare.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.
6 Amalalu, Gode da hamoma: ne sia: beba: le, hisi sogebi amo hano amoga gududili amola hano gadodili amo afafama: ne misi. Hisi sogebi amoma E da ‘mu’ dio asuli. Daeya asili hahabe doaga: i, amo eso ageyadu da baligi dagoi ba: i.
Allah ya ce, “Bari sarari yă kasance tsakanin ruwaye domin yă raba ruwa da ruwa.”
7
Saboda haka Allah ya yi sarari ya raba ruwan da yake ƙarƙashin sararin da ruwan da yake bisansa. Haka kuwa ya kasance.
8
Allah ya kira sararin “sama.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta biyu ke nan.
9 Amalalu, Gode E amane hamoma: ne sia: i, “Hano amo mu hagudu gala amo gilisili, osobo hafoga: i ba: ma: ne misa!” E amane sia: beba: le, osobo da ba: i dagoi.
Allah ya ce, “Bari ruwan da yake ƙarƙashin sama yă tattaru wuri ɗaya, bari kuma busasshiyar ƙasa tă bayyana.” Haka kuwa ya kasance.
10 Osobo hafoga: i amoma Gode da ‘Osobo’ dio asuli. Amola hano gilisi amoma E da ‘Hano Wayabo Bagade’ dio asuli. Gode da Ea hamoi da noga: idafa ba: i.
Allah ya kira busasshiyar ƙasar “doron ƙasa,” ruwan da ya taru kuma, ya kira “tekuna.” Allah ya ga yana da kyau.
11 Amalalu, Gode da amane hamoma: ne sia: i, “Osobo amoga ifa amola gisi heda: ma. Ifa amola gisi ilia aligi hou defele dulu amola fage legema: ne heda: ma: ma!” Amalalu, Gode Ea hamoma: ne sia: i defele ba: i.
Sa’an nan Allah ya ce, “Bari ƙasa tă fid da tsire-tsire, da shuke-shuke, da itatuwa a bisa ƙasa masu ba da amfani da’ya’ya a cikinsu, bisa ga irinsu.” Haka kuwa ya kasance.
12 Gisi amo ilia aligi defele fage legei amola ifa amo ilia aligi defele dulu (amo ganodini fage ba: i) legei da osoboga heda: i. Gode da Ea hamoi noga: idafa ba: i.
Ƙasar ta fid da tsire-tsire, da shuke-shuke masu ba da’ya’ya bisa ga irinsu, ta fid kuma da itatuwa masu ba da’ya’ya da iri a cikinsu bisa ga irinsu. Allah ya ga yana da kyau.
13 Daeya asili, hahabe doaga: i, amo eso osoda da baligi dagoi ba: i.
Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta uku ke nan.
14 Amola Gode E amane hamoma: ne sia: i, “Mu amoga, gamali amo da gasi amola eso afafamusa: , eso, ode, anegagi oubi amola gibu dasu oubi, amo huluanema defei dawa: ma: ne, gamali misa!
Allah kuma ya ce, “Bari haskoki su kasance a sararin sama domin su raba yini da dare, bari su zama alamu domin su nuna yanayi, da ranaku, da kuma shekaru,
15 Gamali da mu amoga nenanebeba: le, osobo bagadega hadigi imunu galebe.” Amo hamoma: ne sia: beba: le, gamali ba: i.
bari kuma haskokin su kasance a sararin sama domin su ba da haske a duniya.” Haka kuwa ya kasance.
16 Gode da gamali bagade aduna hahamoi. Eso da ha ouligima: ne amola oubi da gasi ouligima: ne, E hahamoi. Amola E da gasumuni hahamoi dagoi.
Allah ya yi manyan haskoki biyu, babban hasken yă mallaki yini, ƙaramin kuma yă mallaki dare. Ya kuma yi taurari.
17 Gode da amo gamali osobo bagadega hadigi olelema: ne muagadodi ligisi.
Allah ya sa su a sararin sama domin su ba da haske a duniya,
18 Eso amola gasi amoma ouligisu dialoma: ne, amola hadigi amola gasi amo afafamusa: , E da amo gamali ligisi. Gode da Ea hamoi noga: idafa ba: i.
su mallaki yini da kuma dare, su kuma raba haske da duhu. Allah kuwa ya ga yana da kyau.
19 Daeya asili, hahabe doaga: i, amo eso biyadu da baligi dagoi ba: i.
Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta huɗu ke nan.
20 Amalalu Gode da amane hamoma: ne sia: i “Hano ganodini esalebe fi osea: idafa hano wayabo huluane nabama: ne misa! Hisi amo ganodini amola sio fi da amo nabama: ne misa!”
Allah ya ce, “Bari ruwa yă cika da halittu masu rai, bari tsuntsaye kuma su tashi sama a bisa duniya a sararin sama.”
21 Amola Gode da menabo bagadedafa hahamoi amola hano ganodini esalebe fi liligi, amola sio fi huluane hahamoi dagoi. Amola Gode da Ea hahamoi huluane hahawane ba: i.
Allah ya halicci manyan halittun teku, da kowane mai rai da abin da yake motsi a ruwa, bisa ga irinsu, da kuma kowane tsuntsu mai fiffike bisa ga irinsa. Allah kuwa ya ga yana da kyau.
22 E da amo fi huluane ilima hahawane dogolegema: ne sia: i. Hano ganodini fi liligi ilima ilia mano lale, hano wayabo bagade nabama: ne amola sio fi osobo bagadega gilisima: ne, E da ilima mano lama: ne sia: i.
Allah ya albarkace su ya ce, “Ku yi ta haihuwa ku kuma ƙaru da yawa, ku cika ruwan tekuna, bari kuma tsuntsaye su yi yawa a bisa duniya.”
23 Daeya asili hahabe doaga: i, amo eso bi da baligi dagoi ba: i.
Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta biyar ke nan.
24 Amalalu, Gode amane hamoma: ne sia: i, “Esalebe liligi amo lai gebo, ohe fi amola liligi huluane da osoboba: le lafia: dalebe, amo ilia fi defele osoboga misa!” E da hamoma: ne sia: beba: le, huluane ba: i dagoi.
Allah kuwa ya ce, “Bari ƙasa tă ba da halittu masu rai bisa ga irinsu; dabbobi da halittu masu rarrafe, da kuma namun jeji, kowane bisa ga irinsa.” Haka kuwa ya kasance.
25 Gode da ohe fi ilia fi defele, lai gebo amola liligi osoboba: le lafia: dalebe, amo huluane ilia fi defele hahamoi. Gode da Ea hahamoi liligi huluane hahawane ba: i.
Allah ya halicci namun jeji bisa ga irinsu, dabbobi bisa ga irinsu, da kuma dukan halittu masu rarrafe a ƙasa bisa ga irinsu. Allah kuwa ya ga yana da kyau.
26 Amalalu, Gode amane hamoma: ne sia: i, “Ninia wali dunu fi amo ninia: agoaila hamomu. Dunu fi ilia da hano wayabo bagade menabo fi, sio fi mu amo ganodini esala, ohe fi amola osobo bagade liligi huluane osoboba: le lafia: dalebe, ilia da amo huluanema ouligisu esalumu.”
Sa’an nan Allah ya ce, “Bari mu yi mutum cikin siffarmu, cikin kamanninmu, bari kuma su yi mulki a bisa kifin teku, tsuntsayen sama, da kuma dabbobi, su yi mulki a bisa dukan duniya, da kuma a bisa dukan halittu, da masu rarrafe a ƙasa.”
27 Amaiba: le, Gode da dunu amo Ea hou defele hamoma: ne, hamoi dagoi. E da dunu fi amo dunu amola uda hamoi dagoi.
Saboda haka Allah ya halicci mutum cikin siffarsa. Cikin kamannin Allah, Allah ya halicci mutum. Miji da mace ya halicce su.
28 Gode da elama hahawane dogolegema: ne sia: i. E da elama amane hamoma: ne sia: i, “Ali gilisili fima! Mano bagohame lale, osobo bagade nabalesima! Osobo bagade, hano wayabo bagade menabo fi, mu amo ganodini sio fi, amola liligi huluane osoboba: le lafia: dalebe ilima alia ouligisa esaloma!”
Allah ya albarkace su, ya kuma ce musu, “Ku yi ta haihuwa ku ƙaru da yawa, ku mamaye duniya, ku mallake ta. Ku yi mulki a bisa kifin teku, da tsuntsayen sararin sama, da kuma bisa kowace halitta mai rai wadda take rarrafe a ƙasa.”
29 Amalalu, Gode amane sia: i, “Osobo bagade amo ganodini, gisi amola ifa amo da fage legesa, liligi huluane amo ali moma: ne Na da alima iaha.”
Sa’an nan Allah ya ce, “Ga shi, na ba ku kowane tsiro mai ba da’ya’ya masu kwaya da suke a fāɗin duniya, da dukan itatuwa masu ba da’ya’ya, don su zama abinci a gare ku.
30 Amola E eno amane sia: i, “Na da mola: ya: i gisi liligi huluane amo osobo bagade ohe fi amola sio fi mu amo ganodini amola liligi osoboba: le lafia: dalebe, ilia moma: ne ilima iaha.” E da amo sia: beba: le amo hou da doaga: i dagoi ba: i.
Na kuma ba da dukan dabbobin ƙasa, da dukan tsuntsayen sama, da dukan abin da yake rarrafe a ƙasa, da dai iyakar abin da yake numfashi; haka kuma na ba da ganyaye su zama abinci.” Haka kuwa ya kasance.
31 Gode da Ea hahamoi liligi huluane ba: i dagoiba: le, E da huluane noga: idafa ba: i. Amola daeya asili, hahabe doaga: i, amo eso gafe da baligi dagoi ba: i.
Allah ya ga dukan abin da ya yi, yana da kyau ƙwarai. Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta shida ke nan.

+ Mui 1 >