< Asunasi Dunu Ilia Hou 24 >

1 Eso biyale gala aligili, gobele salasu Ouligisu dunu ea dio amo A: nanaia: se, eno asigilai dunu amola fofada: su dunu ea dio amo Dedalase, amo da Sesalia moilaiga doaga: i. Ilia gamane ouligisu Filigisima fofada: su olelei.
Bayan kwanaki biyar, sai Ananiyas babban firist, Wasu dattawa da wani masanin shari'a mai suna Tartilus, sun tafi can. Suka kai karar Bulus gaban gwamna.
2 Amalalu, gamane ouligisu da Boloma misa: ne sia: beba: le, e da diasu ganodini golili sa: i. Dedalase da Boloma muni fofada: su hamoi. E Filigisima amane sia: i, “Ada! Di da dawa: iwane ninima ouligisu hawa: hamobeba: le, ninia ode bagohame olofoiwane esalu. Di da gaheabolo hou ninia soge fidimusa: hamosa.
Lokacin da Bulus ya tsaya gaban gwamna, Tartilus ya fara zarginsa yace wa gwamnan, “Saboda kai mun sami zaman lafiya; sa'annan hangen gabanka ya kawo gyara a kasarmu;
3 Eso huluane amola sogebi huluane amo ganodini, amo hou ninia hahawane ba: sa. Ninia dima nodone dawa: sa.
don haka duk abin da ka yi mun karba da godiya, ya mai girma Filikus.
4 Na da dima udigili sia: mu higasa. Amaiba: le, dia ninima asigima: ne, na ha: giwane adole ba: sa. Dia ninia sia: fonobahadi nabima!
Domin kada in wahalsheka, ina roko a yi mani nasiha don in yi magana kadan.
5 Amo dunu Bolo da nimi bagade ougima: ne wili gala: su dunu ninia ba: i. Soge bagade amo ganodini, e da soge huluane amoga Yu fi ganodini wili gala: su bagade muni hamosa. E da Na: salini fi amo ganodini ouligisu dunu esala.
An iske mutumin nan yana barna irir iri, yana kuma zuga jama'ar Yahudawa a dukan duniya su yi tayarwa.
6 E da Debolo Diasu wadela: musa: dawa: beba: le, ninia e gagulaligili, ninia sema defele fofada: musa: dawa: i galu.
Har ma ya yi kokarin kazantar da haikali; saboda haka muka kama shi. [Mun so mu shari'anta masa bisa ga dokarmu.]
7 Be dadi gagui ouligisu Lisaia: se da misini, gasa fi agoane, amo dunu ninia loboga fadegale,
Amma Lisiyas jami'i ya zo ya kwace shi da karfi daga hannunmu.
8 amane sia: i, ‘Dilia amoma fofada: musa: dawa: sea, Filigisima fofada: ma!’ Di da Ema adole ba: sea, dia da Ea lafidili ninia waha olelei liligi huluane nabimu!”
Idan ka binciki Bulus game da wadannan al'amura, kai ma, zai tabbatar maka abin da muke zarginsa a kai.
9 Yu dunu esala, ilia da amo diwaneya udidisu sia: ga madelale, Dedalase ea sia: da dafawaneyale sia: i.
Dukan Yahudawa suna zargin Bulus cewa wadannan abubuwa gaskiya ne.
10 Gamane ouligisu dunu da Boloma sia: sia: musa: loboga wei. Bolo da amane sia: i, “Di da amo dunu fi ilima ode bagohame fofada: su dunu ida: iwane esalebeba: le, amo na dawa: Amaiba: le na dima fofada: mu hahawane gala.
lokacin da gwamnan ya alamta wa Bulus ya yi magana sai yace, “Yanzu na fahimci cewar da dadewa kana mulkin kasarnan, don haka da farin ciki zan yi maka bayani.
11 Di da amo liligi hogosea, noga: le ba: mu. Na Yelusaleme moilai bai bagade Godema nodone sia: ne gadomusa: doaga: i. Amogainini wali da eso fagoyale fawane.
Zaka iya tabbatarwa cewa bai kai kwana sha biyu ba tun da nake zuwa Urushalima don yin sujada.
12 Na da Debolo Diasu ganodini sia: ga hame gegei. Na da sinagoge diasu amola diasu sogebi, amo ganodini na da dunu ougima: ne hamedafa wili gala: su. Amo hou huluane, Yu dunu ilia ba: i.
Da suka same ni a haikali, ban yi jayayya ko kawo rudami a tsakanin jama'a ba.
13 Ilia nama fofada: su liligi dafawaneyale olelemusa: , ba: su dunu da oule misunu, hamedeidafa ba: sa.
Don haka ba su da tabbas akan abinda suke zargina a kansa yau.
14 Be amo fawane da dafawane na da dima olelemu, amane, Na da ninia aowalali amo ilia Godema nodomusa: , na da Logodafa (amo da ogogosa ili sia: sa) amoga ahoa. Be na da liligi huluane Mousese ea Sema buga amola balofede ea buga, amo ganodini dedei liligi huluane na dafawaneyale dawa: sa.
Amma na sanar da kai, bisa ga abin da suke kira darika, haka ni ma nake bautawa Allah na kakanninmu. Na yi aminci wajen kiyaye dukan abin da ke a rubuce a Attaurat da litattafan annabawa.
15 Na da Gode Ea hou, amo Yu fi dunu ilia dafawaneyale dawa: su defele, na da dafawaneyale dawa: sa. Amo dafawaneyale dawa: su da dunu huluane, hou ida: iwane dunu amola wadela: i hamosu dunu, da bogoi yolesili bu wa: legadomu.
Ina sa bege ga Allah, kamar yadda za a yi tashin matattu, masu adalci da miyagu;
16 Amo dawa: beba: le, na da Gode ba: ma: ne amola dunu huluane ba: ma: ne, eso huluane hou noga: i hamomusa: , logo hogoi helesa.
a kan haka kuma, nake kokarin zama mara abin zargi a gaban Allah da mutane ina yin haka cikin dukan al'amura.
17 Na da na moilai Yelusaleme amo ode mogili hame ba: beba: le, na da na fi dunu Yelusaleme moilai bai bagade ganodini fidimusa: , muni ilima ima: ne amola gobele salasu hamoma: ne, buhagi.
Bayan wadansu shekaru na zo in kawo wasu sadakoki da baikon yardar rai.
18 Amo hou na da hamonanoba, na da sema dodofesu hou hamoi dagoloba, amo dunu ilia da na Debolo Diasu ganodini ba: i. Dunu eno da nama hame gilisi, wili gala: su amola da hamedafa ba: i.
Cikin kudurin yin haka, sai wasu Yahudawa daga kasar Asiya suka iske ni a cikin ka'idodin tsarkakewa a haikali, ba da taro ko ta da hargitsi ba.
19 Be Yu dunu eno A: isia sogega misini esalebe ba: i. Ilia da nama diwaneya udidimusa: dawa: sea, ili da dima adole imunu da defea.
Yakamata wadannan mutanen su zo gabarka a yau, har idan suna da wani zargi a kai na.
20 Amola guiguda: esala dunu da na wadela: i hou na da Gasolo dunu ilima fofada: i, amo olelemu da defea.
In kuwa ba haka ba bari mutanennan su fada in sun taba iske ni da wani aibu a duk lokacin da na gurfana a gaban majalisar Yahudawa;
21 Na da wadela: i hou afadafa hamoi, amo na da ilima fofada: loba, amane sia: i, ‘Na da bogoi dunu da bu wa: legadomu amo dafawaneyale dawa: beba: le, dilia nama fofada: sa!’
sai dai ko a kan abu daya da na fada da babbar murya sa'adda na tsaya a gabansu, 'Wato batun tashin matattu wanda ake tuhumata ake neman yi mani hukunci yau.'”
22 Amalalu, Filigisi da fofada: su ga: si dagoi. E da Yesu Gelesu Ea Logo amo bai dawa: i galu. E da ilima amane sia: i, “Dadi gagui ouligisu Lisaia: se da doaga: sea, Bolo da wadela: le hamoi o hame hamoi na da sia: mu.”
Filikus yana da cikakken sanin tafarkin Hanyar, shi yasa ya daga shari'ar. Yace da su, “Duk sa'anda Lisiyas mai ba da umarni ya zo daga Urushalima, zan yanke hukunci.”
23 E da dadi gagui ouligisu dunu amo da Bolo ouligi, ema Bolo da mae masa: ne noga: le sosodo ouligima: ne sia: i. Be ea se dabe iasu diasu logo mae ga: sili, ea na: iyado ema fidima: ne, logo fodoma: ne sia: i.
Sa'annan ya umarci jarumin ya lura da Bulus, amma ya yi sassauci, kada ya hana abokansa su ziyarce shi ko su taimake shi.
24 Eso eno aligili, Filigisi amola ea uda Dalusila (amo da Yu uda), da misi. Filigisi da Boloma misa: ne sia: i. Bolo da Yesu Gelesuma dafawaneyale dawa: su hou olelebeba: le, Filigisi da noga: le nabi.
Bayan wadansu kwanaki, Filikus da mai dakinsa Druskila, ita Bayahudiya ce, ya kuma aika a kira Bulus ya saurare shi game da bangaskiya cikin Kristi Yesu.
25 Be Bolo da dafawaneyale dawa: su hou baligili, bu hou ida: iwane gala amola dunu hi hanai hou fane legesu hou amola Godema Fofada: su Misunu Hou, amo olelebeba: le, Filigisi da bagadewane beda: i. E da amane sia: i, “Defea! Di wali masunu da defea. Eso enoga na da bu nabimu logo ba: sea, na dima misa: ne sia: mu.”
Amma sa'adda Bulus yake bayyana zancen adalci, kamunkai, da hukunci mai zuwa, Filikus ya firgita ya ce, “Yanzu ka tafi. Amma idan na sami zarafi an jima, zan sake neman ka.”
26 E da muni hanaiba: le, Bolo da ema hano suligi muni imunu dawa: i galu. Amaiba: le e da eso bagohame, Bolo da ema gilisili sia: sa: imusa: , misa: ne sia: su.
A wannan lokacin, yasa zuciya Bulus zai bashi kudi, yayi ta nemansa akai-akai domin yayi magana da shi.
27 Ode aduna aligili, Filigisi da ea gamane ouligisu hou yolesi. Bogiase Fesadase da ea ouligisu sogebi lai dagoi. Filigisi da Yu dunu ilia nodosu lama: ne, Bolo ea se dabe iasu diasu logo hame doasi.
Bayan shekaru biyu, Borkiyas Festas ya zama gwamna bayan Filikus, domin neman farin jini a wurin Yahudawa, ya ci gaba da tsaron Bulus a gidan yari.

< Asunasi Dunu Ilia Hou 24 >