< 2 Bida 1 >
1 Na, Saimone Bida, na da Yesu Gelesu amo ea hawa: hamosu dunu amola asunasi dunu hamoi. Ninia Gode amola Gaga: su Yesu Gelesu Ea moloidafa hou hamobeba: le, Gode da ida: iwanedafa dafawaneyale dawa: su hou ninia lai defele, dilima i dagoi. Na da dilima meloa dedene iaha.
Siman Bitrus, bawa da manzon Almasihu Yesu, zuwa ga wadanda suka karbi bangaskiya mai daraja kamar yadda muka karba, bangaskiya cikin adalcin Allahnmu da Yesu Almasihu.
2 Dilia da ninia Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu, amo dawa: beba: le, dilia da hahawane dogolegele iasu amola olofosu, baligiliwane ba: ma: ne, na dawa: lala.
Bari alheri ya kasance tare da ku; bari salama ta karu ta wurin sanin Allah da na Yesu Ubangijinmu.
3 Gode Ea gasa amoga E da ninia Godema dawa: le ida: iwane esaloma: ne, ninima gasa defele ia dagoi. Gode da nini gilisili ea hadigi amola hou ida: iwane, amo lama: ne ninima misa: ne sia: i.
Dukkan abubuwan ikon Allah na rayuwa da Allahntaka an bamu su ta wurin sanin Allah, wanda ya kira mu ta wurin daukakarsa da nagarta.
4 Agoane hamobeba: le, Gode da Ea musa: imunu sia: i iasu bagade amola ida: iwane, ninima i dagoi. Ninia da amo iasu lai dagoiba: le, ninia da wadela: i hi hanai hou osobo bagade ganodini diala, amo yolesili, Gode Ea hou amo defele hamomu.
Ta wurin wanan, ya bamu babban alkawari mai daraja. Yayi wanan ne saboda ku zama masu rabo cikin Allahntaka, yayin da ku ka kubuta daga lalacewa da ke cikin duniya saboda mugayen sha'awace sha, awace.
5 Amaiba: le, amo dawa: le, dilia dafawaneyale dawa: su hou amoma hou ida: iwane gilisima: ne, hogoi helema. Dilia hou ida: iwane amoma dawa: su hou gilisima.
Saboda wanan dalilin kuyi iyakacin kokarinku ku kara nagarta ta wurin bangaskiyarku, kuma ta wurin adalci, sani.
6 Dilia dawa: su hou amoma dia da: i hodo ouligisuwane esalusu hou gilisima. Amo hou amoma dilia Godema dawa: su hou gilisima.
Ta wurin sani ku kara da kamun kai, kuma ta wurin kamun kanku, ku kara da jimrewa, ta wurin jimrewarku, ku kara da bin Allah.
7 Dilia Godema dawa: su hou amoma dilia fi dunu amoma asigi hou gilisima. Dilia fi dunuma asigi hou amoma asigidafa hou gilisima.
Ta wurin bin Allah, ku kara da kauna irin ta 'yan'uwa, ta wurin kauna irin ta 'yan'uwa, ku kara kauna.
8 Amo hou huluane dilia lamu da defea. Amo hou baligiliwane lalegagusia, dilia da ninia Hina Gode Yesu Gelesu amo baligiliwane dawa: beba: le, gasawane hawa: hamomu.
Idan wadannan abubuwan suna cikinku, kuma suka yi girma a cikinku, baza a sami bakarare ko rashin 'ya'ya cikin sanin Ubangijinmu Yesu Almasihu ba.
9 Be nowa da amo hou hame lalegagusia, e da si desemehadi dofoi agoane ba: sa. E da ea musa: wadela: i hou da dodofei dagoi, amo gogolei.
Amma duk wanda ya rasa wadannan abubuwan yana kallon abin da ke kusa ne kawai; ya makance. Ya manta da cewa an wake shi daga tsofaffin zunubansa.
10 Amaiba: le, na fi dunu! Gode da dilima Ema misa: ne ilegeiba: le, amo dilia mae fisimusa: gasawane lalegaguma: ne, logo hogoi helema. Amasea, dilia da dafasu hamedafa ba: mu.
Saboda haka, 'yan'uwa, kuyi iyakacin kokari ku tabbatar da kiranku da zabenku. Idan kun yi wadannan abubuwan, baza ku yi tuntube ba.
11 Agoane hamosea, dilia ninia Hina Gode amola Gaga: su Yesu Gelesu amo ea eso huluane dialalalumu Hinadafa Hou amo ganodini golili sa: ima: ne, Gode da dilima logo hahawane doasimu. (aiōnios )
Ta haka zaku sami shiga cikin mulki na har'abada na Ubangijinmu da Maicetonmu Yesu Almasihu. (aiōnios )
12 Dilia da amo dafawane sia: musa: dilima olelei liligi, amo noga: le lalegagui dagoi. Be na da amo hou dilima bu olelemu.
Saboda haka a shirye nake kulayomi in tunashe ku game da wadannan abubuwan, ko da yake kun san su, kuma kun yi karfi cikin gaskiya yanzu.
13 Na da esalebeba: le, dili da gogolesa: besa: le, na da dili bu dawa: ma: ne amo hou dilima olelelalumu da defea.
Ina tunani daidai ne in zuga ku da tuni game da wadannan abubuwan, tun ina cikin wannan jiki.
14 Na da: i hodo da bogomu liligi. Amo na da abula agoane Hina Gode Yesu Gelesu amo Ea moloiwane nama sia: i defele, na da: i hodo fadegamu da gadenesa na dawa:
Domin na sani jim kadan zan bar wannan jiki, kamar yadda Yesu Almasihu ya nuna mani.
15 Amaiba: le, na bogole, dilia fa: no amo hou bu dawa: musa: , na da logo hogoi helemu.
Zan yi iyakancin kokarina kulayomi domin ku rika tunawa da abubuwan, bayan kaurata.
16 Ninia da Hina Gode Yesu Gelesu Ea gasawane bu misunu hou dilima olelema: ne, ogogosu sia: amoga hame olelei. Ninia da Ea gasa bagade hou ninia siga ba: i dagoi.
Domin bamu bi labaru da aka kago na nuna wayo cikinsu ba, da muka fada maku game da iko da bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Almasihu, amma mu shaidu ne na ikonsa.
17 Ada Gode da Yesu Gelesu da hadigi bagade amola Hina bagade olelei. Sia: da Baligi Hadigi amoga misini, amane sia: i, “Amo da Na dogolegei Manodafa. Na da Ema hahawane gala.” Amo hou ninia ba: i dagoi.
Gama ya karbi daukaka da daraja daga wurin Allah Uba lokacin da murya ta zo daga ikon mai daukaka cewa, “Wannan shine dana, kaunataccena, wanda nake jin dadinsa kwarai.”
18 Ninisu da Yesu Gelesuma goumi da: iya sigi esalebeba: le, amo sia: muagado manebe nabi dagoi.
Mun ji muryar nan da ta zo daga sama, lokacin da mu ke tare da shi a dutse mai tsarki.
19 Amaiba: le, ninia balofede dunu ili sia: i olelei, amo baligiliwane dafawaneyale dawa: be. Amo sia: da gamali gasi sogebi ganodini nenanebe agoane ba: sa. Amo gamali da nenanu, Esodafa da hadigisia, gusubia gasumuni da dilia dogo ganodini hadigimu. Amaiba: le, amo sia: dilia ha: giwane dawa: mu da defea.
Muna da wannan kalmar annabci wanda akwai tabbaci sosai, kun yi daidai idan kun mayar da hankali a kansu. Yana nan kamar fitillar da take walkiya a wuri mai duhu kafin asubahi ya zo, kuma tauraron asubahi ya tashi cikin zukatanku.
20 Be hou afadafa baligiliwane dawa: ma! Amo da osobo bagade dunu da hi gasaga amo Gode Ea Sia: ba: la: lusu sia: bai hame dawa: mu.
Ku san da wannan tun da farko, cewa babu annabci da ke bisa ga fasarar mutum.
21 Bai Gode Ea olelei ba: la: lusu sia: da osobo bagade dunu hanaiba: le hame misi. Be Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da dunuma ouligisuwane esalebeba: le, amo dunu da Gode Ea olelei fawane ba: la: lusu sia: i. Amaiba: le, osobo bagade dunu hisu amo sia: dawa: mu da hamedei.
Domin babu annabcin da ya taba zuwa ta wurin nufin mutum. Maimakon haka, Ruhu Mai Tsarki ne ke iza su, su fadi maganar Allah.