< 1 Yone 1 >
1 Ninia da dilima eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu Sia: dafa amo da eso huluane eno liligi hame galu eso amoga dialusu, amo olelemusa: dilima dedesa. Amo Sia: dafa E da osobo bagade dunu hamoiba: le, amo ninia gega nabi amola siga ba: i. Dafawane! Amo ninia ba: i dagoi amola ninia loboga digili ba: i dagoi.
Abin nan da yake tun daga farko, wanda muka ji, wanda muka gani da idanunmu, wanda muka gani hannuwanmu suka kama, a wajen maganar rai.
2 Amo eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu Sia: dafa da dunu ba: ma: ne da: i hodo lai, amo ninia ba: i dagoi. Amaiba: le, ninia amo hou olelesa. Eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu da musa: Gode amola gilisili esalu. Ada Gode da ninima olelebeba: le, ninia da bu dilima olelesa. (aiōnios )
Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios )
3 Ninia amola Ada Gode amola Egefedafa Yesu Gelesu, da gilisili fi hamoi dagoi. Dilia dogo da ninia fi ninima gilisima: ne, ninia ba: i liligi amola nabi liligi dilima olelesa.
Wannan da muka gani muka ji muka baku labari, domin kuyi zumunci da mu, zumuncinmu kuwa tare da Uba yake da Dansa Yesu Almasihu.
4 Dilia hahawane hou da nabaiwane ba: ma: ne, ninia da amo hou dilima dedesa.
Haka nan, muna rubuta maku wadannan abubuwa domin farin cikinmu ya cika.
5 Amo sia: Gode Egefedafa ninima olelei, ninia da dunu enoma bu olelesa amane, “Gode da Hadigidafa. Ea hou amo ganodini, gasi da hamedafa gala.”
Wannan shi ne sakon da muka ji daga wurinsa mu kuwa muka sanar da ku: Allah haske ne a wurinsa kuwa babu duhu ko kadan.
6 Amaiba: le, ninia da Godema na: iyado gala ninia da lafidili sia: sea, be gasi ganodini ahoanebe ba: sea, ninia da lafidili amola ninia hou hamonanebe, amoga ogogosa.
Idan mun ce muna zumunci da shi kuma muna tafiya cikin duhu, muna yin karya kuma bama aikata gaskiya.
7 Be ninia Gode defele hadigi ganodini ahoasea, ninia amola ninia fi dunu, na: iyado fi hamosa. Amola Gode Egefedafa, amo Yesu, E da ninia wadela: i hou huluanedafa Ea maga: mega dodofesa.
Amma idan muna tafiya cikin haske kamar yadda yake cikin haske, muna zumunci da juna, jinin Yesu Dansa ya wankemu daga dukka zunubi.
8 Be ninia da wadela: i hou hame dawa: , amo sia: sea, ninisu ninima ogogosa. Amai galea, ninia dafawane hou hame dawa:
Idan mun ce bamu da zunubi, muna rudin kanmu kenan, ba kuma gaskiya a cikinmu.
9 Be ninia wadela: i hou hamoi Godema fofada: sea, ninia da Ea moloidafa sia: i liligi ba: mu. E da ninia wadela: i hou bu gogolema: ne olofole, amo wadela: i hou bu mae ba: ma: ne dodofemu.
Amma idan mun fadi zunubanmu, shi mai aminci ne, mai adalci da zai gafarta mana zunubanmu, ya kuma wankemu daga dukkan rashin adalci.
10 Be ninia wadela: i hou hamedafa hamoi amo sia: sea, ninia da Gode da ogogosu dunu giadofale olelesa. Amai galea, Gode Ea Sia: da ninia dogo ganodini hame gala.
Idan mun ce bamu yi zunubi ba, mun mai da shi makaryaci kenan, maganarsa kuma bata cikinmu.