< 1 Sa:miuele 8 >

1 Sa: miuele da da: i hamobeba: le, e da egefela Isala: ili fi ilima fofada: su dunu ilegei.
Da Sama’ila ya tsufa, sai ya naɗa’ya’yansa maza su zama alƙalan Isra’ila.
2 Ea magobo mano ea dio da Youele amola amo baligia mano ea dio da Abaidia. Youele amola Abaidia ela da Biasiba moilai amo ganodini bisisu dunu esalu.
Sunan ɗansa na fari Yowel, na biyu kuwa Abiya. Suka yi alƙalanci a Beyersheba.
3 Be elea da eda ea hamoma: ne adodigi amane hame hamosu. Elea da munima fawane bagade hanai galu. Amaiba: le ela ogogole hano sulugili amalu fofada: nanu molole dafawaneyale hame hawa: hamoi.
Amma’ya’yansa ba su bi hanyar mahaifinsu ba. Suka mai da hankalinsu ga neman kuɗi da cin hanci, suna kuma danne gaskiya.
4 Amalu, Isala: ili ouligisu hina ilia da gilisilalu, Sa: miuelema afia: i, La: ima moilaiga.
Sai dukan shugabannin Isra’ila suka taru suka zo wurin Sama’ila a Rama.
5 Amalu ema amane sia: i, “Ba: ma! Di da da: i hamosa, amola dia mano ilia da dia hamobe amo defele hame hamosa. Amaiba: le, hina bagade dunu afae nini ouligilaloma: ne dia ilegema. Amasea sogebi eno ilia hina bagade galebe, amo defele ninia da hina bagade esaloma: ne.”
Suka ce masa, “Ka tsufa,’ya’yanka kuma ba sa bin hanyarka, saboda haka sai ka naɗa sarkin da zai bi da mu kamar yadda sauran ƙasashe suke da su.”
6 Sa: miuele da ilia hina bagade eno lamusa: adole ba: beba: le, da: i dione ougi. Amaiba: le, e da Godema sia: ne gadoi.
Amma Sama’ila bai ji daɗi sa’ad da suka ce, “Ka ba mu sarki da zai bi da mu.” Sai ya yi addu’a ga Ubangiji.
7 Amola Hina Gode da amane sia: i, “Dunu ilia dima sia: be huluane noga: le nabima. Ilia da dima hame higa: i. Be ilia Hina Bagade da Na. Amaiba: le ilia da Nama higasa.
Ubangiji kuwa ya ce masa, “Ka saurari dukan maganganun da mutanen suke gaya maka. Ai, ba kai ba ne suka ƙi, ni ne suka ƙi in zama sarkinsu.
8 Musa: ganini, Na da ilia Idibidi sogega esalu amo fadegalesiliba, ilia da nama baligifa: le, ogogosu ‘gode’ ilima sia: ne gadosu. Amola musa: ilia da nama agoane hamosu, amo defele ilia da wali dima hamosa.
Haka suka yi daga tun daga ranar da na fitar da su daga Masar har zuwa yau, suka ƙi ni, suka bauta wa waɗansu alloli, haka ma suke yi maka.
9 Amaiba: le ilia sia: nabima. Be ilia nabima: ne, gasa bagade sisasu ilima sia: ma. Amola ilia hina bagade ea ilima hamomu hou noga: le olelema.”
Yanzu ka saurare su amma ka yi musu kashedi sosai, ka sa su san abin da sarkin da zai bi da su zai yi.”
10 Sa: miuele da dunu ema hina bagade eno lamusa: adola masu, ilima Gode Ea ema sia: i liligi huluane alofele i.
Sama’ila kuwa ya ce wa mutanen da suke roƙo yă naɗa musu sarki dukan abin da Ubangiji ya faɗa.
11 “Dilia hina bagade ilegemu da dilima agoane hamomu,” Sa: miuele da dili i. “E da dilia mano ili ea dadi gagui dunu hamoma: mu amola oda da ea gegesu sa: liode ouligisu dunu ba: mu, amola oda ea gegesu hosiga fila heda: i dunu ba: mu. Amola oda da ea sa: liode bisili heda: le hehenasu dunu ba: mu.
Ya ce musu, “Ga abin da sarkin da zai yi mulkinku zai yi. Zai kwashe’ya’yanku yă sa su yi aiki da kekunan yaƙi da dawakansa, waɗansu za su riƙa gudu a gaban keken yaƙinsa.
12 E da dunu oda ouligisu hamomusa: ilegelesili, amoea dunu 1,000 agoane ouligima: mu, amola oda da dunu 50 amo ouligima: mu. E da dunu oda ea moi gidinasuga dogoma: mu amola ea ha: i manu sagai faima: mu. E da dunu oda ea gegesu dadi debema: mu amola sa: liode hamoma: mu.
Zai sa waɗansu su zama shugabannin mutum dubu-dubu da kuma na hamsin-hamsin. Waɗansu za su yi masa noma da girbi. Waɗansu za su ƙera masa makaman yaƙi da kayayyaki don keken yaƙinsa.
13 Dilia uda mano ilia da gabusiga: na manoma hahamomu amola Ea ha: i manu gobele iasu hamomu amola ha: i manu momagelalumu amo ilegemu.
Zai sa’ya’yanku mata yin aikin turare da dafe-dafe da kuma toye-toye.
14 E da dilia osobo noga: idafa, efe bugi amola olife bugi amo lale, ea eagene ouligisu dunu ilima imunu.
Zai karɓi gonakinku mafi kyau da gonakin inabinku da gonakin zaitunku yă ba wa ma’aikatansa.
15 E da dilia gagoma amola waini fage amo nabuane fifili, afadafa lale dilia fofada: su ouligisu, amola eno ouligisu dunu iligili imunu.
Zai kuma karɓi zakan hatsinku da na inabinku yă ba shugabannin fadarsa da sauran masu hidimarsa.
16 E da dilia hawa: hamosu dunu amola dilia hanaidafa bulamagau amola dougi lale, ea hawa: hamosu hamoma: ne lamu.
Zai ƙwace bayinku maza da mata, da shanunku, da jakunanku mafi kyau domin su yi masa aiki.
17 E da dilia ohe fofoi nabuane momogili afadafa udigili lamu. Amola dilia da bu ea hawa: hamosu dunu esaloma: mu.
Zai karɓi zakan dabbobinku, ku kanku za ku zama bayinsa.
18 Amo eso da doaga: sea dilia da da: i dione egagia: mu amo da hina bagade dunu dilia hanaiga labe amo ia baiga, be Gode da dilia egabe hame nabimu.”
Sa’ad da ranar ta zo, za ku yi kuka ku nemi a fishe ku daga sarkin da kuka zaɓa, Ubangiji kuwa ba zai ji ku ba.”
19 Be Isala: ili dunu ilia da Sa: miuelema nabasu hou hame hamoi, be amane sia: i, “Hame! Ninia da hina bagade lamu hanai.
Amma mutanen suka ƙi jin Sama’ila, sai suka ce, “A’a, mu dai, muna son sarki yă bi da mu.”
20 Amasea ninia da sogebi eno ili agoai defele ba: mu, ninia hina bagade hi fawane da nini ouligili, amola hifawane bisili gegena afufumu.”
Ta haka za mu zama kamar sauran ƙasashe, mu kasance da sarkin da zai bi da mu, yă tafi tare da mu zuwa yaƙe-yaƙe.
21 Sa: miuele da ilia sia: huluanedafa noga: le nabalu bu asili Hina Godema alofele i.
Da Sama’ila ya ji duk maganganun da mutanen suka faɗa, sai ya mayar wa Ubangiji.
22 Hina Gode da amane sia: i, “Ili sia: i defele ilima hina bagade ima.” Amalu Sa: miuele da dunu huluane da ili fifilasua afia: ma: ne adoi.
Ubangiji kuwa ya ce, “Ka saurare su, ka naɗa masu sarki.” Sa’an nan Sama’ila ya ce wa mutanen Isra’ila, “Kowa yă koma garinsa.”

< 1 Sa:miuele 8 >