< 1 Sa:miuele 7 >

1 Amaiba: le, Gilia: de Yialimi dunu ilia Gode Ea Gousa: su Sema Gagili gisawene, dunu ea dio amo Abinada: be, agolo damana esalusu amo ea diasua gisa asi. Ilia da Abinada: be egefe amo ea dio Elia: isa, amo ouligima: ne ilegei.
Mutanen Kiriyat Yeyarim suka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji. Suka kai a gidan Abinadab da ke kan tudu, suka keɓe Eleyazar ɗansa yă lura da akwatin alkawarin Ubangiji.
2 Gode Ea Gousa: su Sema Gagili da Gilia: de Yialimi moilai bai bagadega dialoba, ode 20 agoane baligi. Amogalu, Isala: ili dunu da Gode Ea ili fidima: ne dinanusu.
Akwatin Alkawarin ya daɗe a Kiriyat Yeyarim ya kai shekara ashirin cif. Sai dukan mutanen Isra’ila suka yi makoki suka nemi Ubangiji.
3
Saboda haka Sama’ila ya yi magana da dukan gidan Isra’ila ya ce, in har da zuciya ɗaya kuke juyowa ga Ubangiji sai ku raba kanku da baƙin alloli da gunkin nan Ashtarot, ku ba da kanku ga Ubangiji. Ku yi masa bauta shi kaɗai, zai kuɓutar da ku daga hannun Filistiyawa.
4 Sa: miuele da Isala: ili dunuma amane sia: i, “Dilia da dilia dogoga amola asigi dawa: suga Godema sinidigimusa: dawa: sea, dilia ogogosu ‘gode’ loboga hamoi amola loboga hamoi A: sedade liligi huluane lale fasima. Dilia Hina Godema fawane fa: no bobogema: ne ilegema, amola Ema fawane nodone sia: ne gadoma. Amasea E da dili Filisidini dunu ilia gasaga banei dialebe da fadegamu.” Amaiba: le Isala: ili dunu ilia da ogogole ‘gode’ Ba: ile amola Asedodema sia: ne gadosu yolesili, amola loboga hamoi liligi huluane mugululi fasili, dafawane Hina Gode Hima fawane nodone sia: ne gadoi.
Sai Isra’ilawa suka rabu da gumakan Ba’al da Ashtarot suka bauta wa Ubangiji kaɗai.
5 Amalu Sa: miuele da Isala: ili dunu huluane Misiba soge amogai ili ba: musa: gilisima: ne adosisi. E agoane sia: si, “Na da dili fidima: ne, amogai Godema sia: ne gadomu.”
Sama’ila ya ce, “Ku tattara dukan Isra’ila a Mizfa, ni kuwa zan yi addu’a ga Ubangiji dominku.”
6 Amaiba: le Isala: ili dunu ilia da huluane Misiba soge amoga gilisi dagoi. Amalu ilia da hano dili, Godema ima: ne sogadigili, amo esoha ha: i mae nawane esalu. Ilia da amane sia: i, “Ninia da Godema wadela: le hamoi dagoi.” (Misiba moilaiga Sa: miuele da Isala: ili dunu ha: ini fima: ne hahamonanusu).
Sa’ad da suka taru a Mizfa, suka kawo ruwa suka zuba a gaban Ubangiji. A wannan rana suka yi azumi suka tuba, suka ce, “Mun yi wa Ubangiji zunubi!” Sama’ila kuwa ya zauna a Mizfa ya yi mulkin Isra’ilawa.
7 Isala: ili dunu da Misibaga gilisi sia: be amo Filisidini dunu ilia nababeba: le, Filisidini hina bagade dunu biyale ilia da Isala: ili dunuma gegena masusa: asi. Isala: ili dunu ilia da amo sia: nababeba: le, bagadewane beda: i,
Da Filistiyawa suka ji cewa Isra’ila sun taru a Mizfa, sai shugabanninsu suka zo don su yaƙe Isra’ila. Da Isra’ilawa suka ji labarin, sai suka tsorata saboda Filistiyawa.
8 amalu Sa: miuelema amane sia: i, “Gebewane ninia Hina Godema sia: ne gadolaloma, nini Filisidini dunu ilia fasa: besa: le.
Suka ce wa Sama’ila, “Kada ka fasa kai kukanmu ga Ubangiji Allahnmu saboda mu, don yă cece mu daga hannun Filistiyawa.”
9 Sa: miuele da sibi waha denanu fane, gogowane Godema gobele sali. Amalu e da Isala: ili fi dunu fidima: ne, Godema sia: ne gadoi, amaiba: le Gode da ea sia: ne gadoi nabi.
Sama’ila ya kama ɗan rago ya miƙa shi ɗungum hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji. Ya yi roƙo ga Ubangiji a madadin Isra’ila, Ubangiji kuwa ya amsa addu’arsa.
10 Sa: miuele da Godema gobele salaloba, Filisidini dunu da Isala: ili dunu doaga: la: musa: gagadenena misi dagoi ba: i. Amo galuwane Gode da muagadodili gugelebe bagade, ili beda: ma: ne, ilima iasi. Amaiba: le, Filisidini ilia da masunu gogolele, ededenane beda: ga doula lafia: lu.
Lokacin da Sama’ila yana miƙa hadaya ta ƙonawa, Filistiyawa suka matso kusa don su yi yaƙi da Isra’ila. A ranar Ubangiji ya sa babban tsawa ya ruɗar da Filistiyawa har suka gudu a gaban Isra’ilawa.
11 Amalalu, Isala: ili dunu ilia da Misibaganini mogodigili, Filisidini dunu fofana asili Bedega moilai gadenene yolesi.
Isra’ilawa suka fito a guje daga Mizfa suka fafari Filistiyawa suka yi ta karkashe su a hanya har kwarin Bet-Kar.
12 Amalalu, Sa: miuele da gele lale, Misiba moilai gale Siene moilai gale dogoa amogai ligisili, amalu amane sia: i, “Gode da ninima noga: le fifidila misi,” amalu amo gele ia dio da ‘Fidisu Gele’ asuli.
Sa’an nan Sama’ila ya ɗauki dutse ya kafa tsakanin Mizfa da Shen, ya sa masa suna, Ebenezer ma’ana, “Har zuwa wannan lokaci Ubangiji ya taimake mu.”
13 Amaiba: le Isala: ili dunu ilia da Filisidini dunuma osa: la heda: i dagoi. Sa: miuele da esalebe galu ilia da Isala: ili sogega bu hame misi. Bai Hina Gode da ilia logo damuiba: le.
Ta haka Isra’ilawa suka ci Filistiyawa. Daga ranan Filistiyawa ba su ƙara yin nasara a kan Isra’ila ba. Ubangiji ya yi gāba da Filistiyawa har ƙarshen zamanin Sama’ila.
14 Isala: ili fi ilia moilai bai bagade musa: Filisidini ilia samogei galu, Egelone amola Ga: de amola dogoa soge huluane, amo huluane Isala: ili da bu samogei. Amaiba: le, Isala: ili fi da ilia soge huluanedafa bu gagui dagoi ba: i. Amalu Isala: ili dunu amola Ga: ina: ne dunu, ilia da bu dogolegele fi.
Filistiyawa suka mayar wa Isra’ila da garuruwan da suka ƙwato, wato, daga Ekron zuwa Gat, dukan yankin ƙasarsu da yake ƙarƙashin ikon Filistiyawa. Aka kuma sami zaman lafiya tsakanin Isra’ilawa da Amoriyawa.
15 Sa: miuele ea fifi ahoanusu amo defele, hifawane Isala: ili dunu ouligilalu.
Sama’ila kuwa ya ci gaba da mulkin Isra’ila dukan rayuwarsa.
16 Ode huluane e da Bedele, Giliga: le amola Misiba moilai soge amoga asili sia: moloi fawane olelelalu, ilia sia: ga gegei bu ha: ini fima: ne hahamoi.
Shekara-shekara Sama’ila yakan fita rangadi zuwa Betel, da Gilgal da Mizfa inda yakan yi musu shari’a.
17 Amalu e da bu hi fifilasu La: ima moilaiga buhagisu. Amolawane hifawane da amogai fofada: su bisisu esalu. La: ima moilaiga e da Hina Godema gobele salimusa: oloda gagui.
Amma yakan komo Rama inda gidansa yake, a nan yakan yi wa Isra’ila shari’a. A nan ne kuma ya gina wa Ubangiji bagade.

< 1 Sa:miuele 7 >