Aionian Verses
La min yi kom ti woma funer kange keceri, kino mor cito warka. woyi kece, mun nifiro bwireri! cikino mor cito doka mor kirak kwamak. (Geenna )
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da dan'uwansa, yana cikin hatsarin hukunci. Kuma duk wanda ya ce da dan'uwansa, 'Kai mutumin banza!' yana cikin hatsarin tsayawa gaban majalisa, kowa kuma ya ce da dan'uwan sa 'Kai wawa!' yana cikin hatsarin shiga wutar jahannama. (Geenna )
Ca no nuwa me cacciyoro an dok nen kottankari, kurangum co, minangwi fiye muwiyeu. La diker win mor ayak cam, ca merbo curen buyet mwero gwam mor kira kwamak. (Geenna )
Idan idonka na dama zai sa ka tuntube, kwakule shi ka jefar daga gareka. Don gara daya daga cikin gabobinka ya halaka, da a jefa dukan jikin ka a jahannama. (Geenna )
Kakaa kom mweko cacciyero tano atin atim dok nen kottang kari, mwattumco miranwi fiye muwiyeu. wori in La diker win mor a yakcam, kange merka buye mweko gwam kirak kwama. (Geenna )
Ko kuwa idan hannunka na dama zai sa ka tuntube, ka yanke shi ka jefar daga gare ka. Domin gara daya daga cikin gabobin ka ya halaka, da a jefa dukan jikinka a jahannama. (Geenna )
Cuwa re nubo wo twallum bwiyo ri la mani a twal dume tiyeu. Na wori cwa ni wo a twallum bwiyo ti kange dume mor kira kwama. (Geenna )
Kada ku ji tsoron masu kisan jikin mutum, amma ba sa iya kashe rai. Sai dai ku ji tsoron wannan da yake da ikon kashe jiki ya kuma jefa rai cikin jahannama. (Geenna )
Mo kafanahum, mo kwatiri man fiya duktonka lo kwama ka? or ong an cukken nen bitine, hadec. mo codom naki nyimangeu manue, ma muneg di, no ki wi duwal. (Hadēs )
Ke kafarnahum, kina tsammani za a daukaka ki har zuwa sama? A'a za a saukar da ke kasa zuwa hades. Gama in da an yi irin al'ajiban da aka yi a cikin ki a Sodom, da tana nan har yanzu. (Hadēs )
Ni wuro tok dikro bwir dor bibwenifireu a cutang wi wo tok kero bwir dor yuwa tangbe wucakeu a curang cinen ti wi fo kale wo kange wo boutiye. (aiōn )
Duk wanda yayi batanci ga Dan Mutum, za a gafarta masa. Amma duk wanda yayi batanci game da Ruhu Mai Tsarki ba za a gafarta masa ba, a nan duniya da har abada. (aiōn )
Wori ci fi mor cuiyakeu co niwo nuw kereu la cuikko kalek kange kiyemer cakacangum kero la co mabo. (aiōn )
Shi wanda aka shuka a cikin kayayuwa wannan shine wanda ya ji maganar, amma dawainiyar duniya da kuma yaudarar dukiya suka shake maganar, sai ya kasa ba da 'ya'ya. (aiōn )
Ni kiyeu fi fikkeu so bwekelkeleu. Bitou so cuile kaleu, nob bitobbo ci nob tomangeeb kwama wusake. (aiōn )
magabcin da ya shuka su kuma shaidan ne. Girbin shine karshen duniya, kuma masu girbin sune mala'iku. (aiōn )
Nyori yerako ci macangum ci tuimeu co cuile kaleu. (aiōn )
Saboda haka, kamar yadda aka tara ciyayin aka kona su da wuta, haka ma zai faru a karshen duniya. (aiōn )
An yila nawo fiya co kaleu a bou ti cwileu. nob tomangeb kwama wasake an bou chokum nubo bwirko mor nubo wussake nen. (aiōn )
Haka zai kasance a karshen duniya. Mala'iku za su zo su ware miyagu daga cikin masu adalci. (aiōn )
Ma yinenti mo Bitrus dur tere do wo ma mo bikur wabe mi tiye. Nyilo bwiyare man a fiya turinikiditti dor cer. (Hadēs )
Ina kuma gaya maka cewa kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikilisiya ta. Kofofin hades ba za su yi nasara da ita ba. (Hadēs )
Na kangmweko kaka namweko an donen kotankeri mwatum co di mirangco wi. Na wori La mwen diker kange wo ciya tunken nen ti kira ki kanko yobeu, Lamwen diker do lokwama ki kanko win ko nako win. (aiōnios )
Idan hannunka ko kafarka ce za ta sa ka tuntube, ka yanke ta, ka yar daga gare ka. Zai fi maka kyau ka shiga rai da nakasa ko gurguntaka, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta tare da hannayenka ko kafafunka. (aiōnios )
Na nuwe mweu an dok nen kwentanka ri cokum co na mirank cowi fiye mwi wiyeu an lamwen diker mo doken dume ki nuwe win kange yarka mor kira ki nuwe yob. (Geenna )
Idan idonka zai sa ka tuntube, ka kwakule shi, ka yar. Zai fi maka kyau ka shiga rai da ido daya, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta da idanu biyu. (Geenna )
La nii kange bou fiye Yecu wiye tok ki “Nii meranka, nangen do ken do wini ma matiye nan fiya dume dii yeu? (aiōnios )
Sai wani mutum ya zo wurin Yesu, ya ce, ''Malam, wanne ayyuka nagari ne zan yi domin in sami rai madawwami?'' (aiōnios )
Na nubo dubom loni, yitob cib, bayilob natub, Tee Nee, bibei kange tanki ni ki den miredi, an fiya kirito kwini kwob can fiya dume dii ri Yeu. (aiōnios )
Duk wanda ya bar gidaje, 'yan'uwa maza, 'yan'uwa mata, mahaifi, mahaifiya, 'ya'ya, ko gonaki, saboda sunana, zai sami ninkin su dari, ya kuma gaji rai madawwami. (aiōnios )
la con to tii nyingcin kong nure, con ya dimertironin laca fiya bituti mani kan layu. lacon yii tiye, betuti no nin we munen tak, danjang ko cuwo tii nyingcin dor kwicim (aiōn )
Da ya ga bishiyar baure a bakin hanya, sai yaje wurin amma bai sami kome ba sai dai ganye. Sai ya ce mata, “Kada ki kara yin 'ya'ya har abada.” Sai nan take bishiyar bauren ta bushe. (aiōn )
da ten bo nyo kom mulanka kange faricawa nobo bwit kom bwilangti digge wimer kange tineni du wonka ni merangka win bi wine na ki kom fiyam kom mamco konidi lengtidi yulan kumero nyo di yilam ni kere ne kom (Geenna )
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kuna tafiya ketaren tekuna da kasashe domin samun almajiri daya tak, in kwa kun samu kukan mai da shi biyunku danwuta. (Geenna )
na cweti nini kom bi nob bwit mana ka dorti nokom bwolang kwama (Geenna )
macizai, Ku 'ya'yan ganshekai, Yaya zaku tsere wa hukuncin Gidan wuta? (Geenna )
fiye co yim dor kang zaitun, bi bei tomangece bo cin yuranum yurange, ciki ye a yila yirom boka mwetiye kange dika cwile kale. (aiōn )
Yayin da ya zauna a kan dutsen zaitun, almajiran sa suka zo wurin sa a boye suka ce, “me zai zama alamar zuwanka da kuma na karshen duniya?” (aiōn )
la can yi buro kanko mor cekkeu, ko kubom min, kom wo ciikau ko yaken mor kire wo manki dikako ci ywel bwe kelkelenin kange nob bwangkab cekeu, (aiōnios )
Sa'annan zai cewa wadanda suke hannunsa na hagu, 'Ku rabu da ni, ku la'anannu, ku tafi cikin wutar jahannama da aka shirya wa Shaidan da aljannunsa, (aiōnios , questioned)
buro atin go gen mor mwe kako manki dige dila nubo cak -caeu mor dume manki dika. (aiōnios )
Wadannan kuwa zasu tafi cikin madawwamiyar azaba amma adalai zuwa rai madawwami.” (aiōnios )
kom meran cinen ciya bwangten dikero gwam wo ma yi kom ki nyial leu to mikange kom ya ciko cwile kale. (aiōn )
Ku koya masu su kiyaye dukan abin da na umarce ku. Duba, ni kuma kullum ina tare da ku har karshen zamani.” (aiōn )
Mark 3:29 (Markus 3:29)
(parallel missing)
amma fa duk wanda yayi sabon Ruhun Mai Tsarki baza a gafarta masa ba ko kadan, ya zama mai zunubi har abada.” (aiōn , aiōnios )
Mark 4:19 (Markus 4:19)
(parallel missing)
amma abubuwan duniya, da rudin dukiya da kuma kwadayin wadansu abubuwa, sukan shiga su shake Maganar, har ta zama marar amfani. (aiōn )
Mark 9:43 (Markus 9:43)
(parallel missing)
Idan har hannun ka zai sa ka yi tuntube, zai fi kyau ka yanke shi. Domin zai fi kyau ka shiga aljanna da hannu daya da ka shiga jahannama da hannu biyu. (Geenna )
Mark 9:45 (Markus 9:45)
(parallel missing)
Idan kafarka za ta sa ka yi tuntube, ka yanke ta ka yar. Zai fi kyau ka shiga aljanna da kafa daya da ka shiga jahannama da kafa biyu. (Geenna )
Mark 9:47 (Markus 9:47)
(parallel missing)
Idan idonka zai sa ka yi tuntube, ka kwakule shi ka yar, domin gwamma ka shiga mulkin Allah da ido daya, da a jefa ka cikin wuta da idanu biyu. (Geenna )
Mark 10:17 (Markus 10:17)
(parallel missing)
Lokacin da ya fara tafiya, sai wani mutum ya rugo wurinsa, ya durkusa a gabansa. Ya tambaye shi, yace ya ''Malam managarci, me zan yi domin in sami rai na har abada?'' (aiōnios )
Mark 10:30 (Markus 10:30)
(parallel missing)
sa'annan ya rasa samun nikinsu dari a zamanin yanzu, na gidaje, da yan'uwa mata da maza' da iyaye mata da 'ya'ya da gonaki, game da tsanani, a duniya mai zuw kuma ya sami rai madawwami. (aiōn , aiōnios )
Mark 11:14 (Markus 11:14)
(parallel missing)
Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn )
Can ma liyar dor lo Yakubu diiri, Liyar cero manki dika”. (aiōn )
Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn )
(Nawo ci yi tebbe beu) ciyi Ibrahim kange naniyak ceke diri. (aiōn )
(kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn )
(nawo ci tokki nyi nob tomange ceu kwattiye), (aiōn )
kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn )
ci ken Yeecu ti a ywa cire ki nyial mor buwoke (Abyssos )
Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos )
Mo kenne kafanaum mo kwati moki yaken ciko dii kwama ciya duktang nen tiye? O-ong an cukken nen bwiyar. (Hadēs )
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani har zuwa sama za a daukaka ki? Babu, za a gangarar dake har zuwa hadas. (Hadēs )
Kange nii merangka bolange Yahudawa na co cwa co, cike na co cuwa co, cike nii meranka, Yeecu ma matiye na fiyam dume diiye? (aiōnios )
Sai ga wani malamin shari'ar Yahudawa, ya zo ya gwada shi da cewa, “Malam, me zan yi domin in gaji rai na har abada?” (aiōnios )
Mi makumen biweret, wo ka nuwa tai cero tiye, kom nowo tai wuro twalum di an mwerken kom mor kira. “O” man yi kom ti kom nuwa tai co. (Geenna )
Bari in gargade ku a kan wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron shi wanda bayan ya kashe zai iya jefa ku cikin jahannama. I, ina ce maku ku ji tsoronsa. (Geenna )
Dila niwo caklang nii bwini bilengewo ki yulancero. Bibeyo kaleweu nyimem maka nyinong nubo ko kaleweu la bibei filange yulang. (aiōn )
Sai maigida ya yaba wa wakilin nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama 'ya'yan zamanin nan a ma'ammalar su da mutanen zamaninsu sun fi 'ya'yan haske wayo. (aiōn )
Miyi komti komma bifarak kannge cuweraka kannge buni bilinke, cawo cin dimri, naci yokom lonici wuro manki diks. (aiōnios )
Ina gaya maku ku yi abuta ta dukiya ta rashin gaskiya, saboda idan ya kare, su karbe ku a gidaje masu dauwama. (aiōnios )
ci mor Adece ci nuwa dotange ti, la cin kun doro cinto Ibrayim kutan, kan'nge Liazaru cantangcek. (Hadēs )
yana cikin hades yana shan azaba, sai ya daga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a kirjinsa. (Hadēs )
Kan'age dur nubere kan'nge mecoki nii meranka dike yoryore”, ye ma mati nsa fiya dume mankidike? (aiōnios )
Wani shugaban jama'a ya tambaye shi ya ce “Malam managarci, me zan yi in gaji rai Madawwami?” (aiōnios )
Lamamica fiyati kiriti kiriti fo kalewenin, kan'nge dume diriye kalewo boutiyenin. (aiōn , aiōnios )
sa'annan ya kasa samun ninkin ba ninkin a duniyan nan, da rai na har abada a duniya mai zuwa.” (aiōn , aiōnios )
Yeecu yiciki biberyo dor bi dinene nakangetiye, cine cine citi naka. (aiōn )
Yesu ya ce masu, “'Ya'yan duniyan nan suna aure, ana kuma ba da su ga aure. (aiōn )
Nyo kallo wo abou tiyeu, nobo wuro ne bilenke na kwen ka ko ceci nabaruboci manki na ka nawiye. (aiōn )
Amma wadanda aka ga cancantarsu a waccan tsara, sun isa su sami tashin mattatu, ba za suyi aure ko a aurar da su ba. (aiōn )
ri la gwam wo nee bilenke atin fiye dume di riye. (aiōnios )
domin dukan wadanda suka bada gaskiya gareshi su sami rai na har abada. (aiōnios )
kwama ciu kale wo ri cin neken bibwe ce wiin cuar, la wo ne bilenke cineneri mani a bwiya ti la wi ki lai dume diriri. (aiōnios )
Gama Allah ya kaunaci duniya sosai, har ya ba da makadaicin Dansa, domin duk wanda ya bada gaskiya gareshi, kada ya mutu, amma ya samu rai madawwami. (aiōnios )
Nii wo ne bilenke ki bweri, dume na ce, nii wo nuwabo bweri mani ca to dume ti, cwika kwama ko a yii kange co. (aiōnios )
Shi wanda ya bada gaskiya ga Dan ya na da rai madawwami, amma wanda ya ki yiwa Dan biyayya ba zai ga rai ba, amma fushin Allah na kansa. (aiōnios )
la nii mane co tiyeri, mani a nuwa dilomwe ti tak. yila nyen, mwembo ma ne co tiyeu an yilam kwen mwenger cinen ti bui yaken ciko dume diinyeu. (aiōn , aiōnios )
amma duk wanda ya sha daga ruwa da zan ba shi ba zai sake jin kishi ba. Maimakon haka, ruwan da zan bashi zai zama mabulbular ruwa a cikinsa wanda ke bulbula zuwa rai madawwami.” (aiōn , aiōnios )
nii wo biye butuwe tiyeu, yo nan nanger ceroti, la mur bi tutiyo wo ya ken dumen dii riye. wori niwo fiyeu, ci bi langi wari. (aiōnios )
Shi wanda ke girbi yakan karbi sakamako ya kuma tattara amfanin gona zuwa rai na har abada, ta haka shi mai shuka da shi mai girbi za su yi farinciki tare. (aiōnios )
bicom, bicom nii nuwa ker mire la ne bilenker nii wo tuom yereri wi ki dume diiri yeu, la mani a kangco ti la con cum buar con yabken dume. (aiōnios )
Hakika, hakika, duk mai jin Maganata, yana kuma gaskata wanda ya aiko ni, yana da rai madawwami ba kuma za a kashe shi ba, domin ya ratse daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios )
kom kiyerang bifumeroti kom kwatiri more ciye kan fiya dume dii ri yeu, wentati cici warkerti dor miro. (aiōnios )
Kuna nazarin littattafai, don a tsammaninku a cikinsu za ku sami rai Madawwami, alhali kuwa su ne suke shaidata. (aiōnios )
ko dob maka dotangek dor cani to wo kaya ti kaya, la ko ma dotange dor tiyero diiri yeu, la co wo bi bwe nii a ne kom tiye, wori tee kwaama kwa cinen ti kange dor cer. (aiōnios )
Ku daina yin wahala a kan neman abinci mai lalacewa, sai dai a kan abinci mai dawwama wanda zai kaiku ga rai madawwami wanda Dan Mutum zai ba ku, domin Ubangiji Allah ya sa hatiminsa a kansa.” (aiōnios )
la won co cui ka tee miko, na wi wo to bwe tiyeu la ne bilenker kange ceu an fiya dume diiri yeu, la kun co ki dii ka kumenik. (aiōnios )
Gama wannan shi ne nufin Ubana, duk wanda yake ganin Dan ya kuma gaskata da shi zai sami rai madawwami, ni kuma zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios )
bicom, bicom no nii wo ne bilenkereri, wi ki dume diiriyeu. (aiōnios )
Hakika, hakika, wanda ya bada gaskiya, yana da rai Madawwami. (aiōnios )
mo cari to ki dume wo yirau lo kwama, la nii ca cari to weri an fiya dume kwatti diiriyeu. cari to womane tiyeu bwimi wo cerka kaleko wo ce. (aiōn )
Ni ne gurasa mai rai da ya sauko daga sama. Duk wanda ya ci daga gurasar, zai rayu har abada. Wannan gurasar da zan bayar jiki na ne don ceton duniya.” (aiōn )
nii wom nangemiula nom bwiyale mi yeu wi ki dume diiri yeu, la man kung co, kakuk kwenka liyar kwama. (aiōnios )
Dukan wanda ya ci nama na ya kuma sha jinina yana da rai Madawwami, ni kuwa zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios )
wuro co cari to wo yirau lo kwama, kebo na tebbo ca la bwiyarangumeu, nii wo ca cari to weri an da diiri. (aiōn )
Wannan itace gurasar da ta sauko daga sama, ba irin wadda Ubanninku suka ci suka mutu ba. Dukan wanda ya ci gurasar zai rayu har abada.” (aiōn )
Bitru kar ci nen, “mo teluwe” nyo ki yang we nin? mo moki ker dumero diiriye. (aiōnios )
Bitrus ya amsa masa ya ce, “Ya Ubangiji, gun wa za mu je? kai kake da maganar rai madawwami. (aiōnios )
canga mani yi lo diri; bweluwe kiyi lo diri. (aiōn )
Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn )
bilengke, miyikom, nubo wo bwangten ker miro tiyeu, mani buyati.” (aiōn )
Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn )
la yafudawa yi coki, lanyin nyimom munwi ki kelkeli. Ibrahim kange nob tomangebo buyam, dila muki, niwo bwanteng kermweri mani bwiyati.” (aiōn )
Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn )
ka cikko ci ywel kaleu, ba nuwam bo wi ki kange nii wumom nuwa nii ci bo fukmau. (aiōn )
Tunda duniya ta fara ba a taba jin cewa wani ya bude idanun wanda aka haifa makaho ba. (aiōn )
mi ni ci dumeti diri, mani ciya bwiyati, ni mani a yociti kanmik. (aiōn , aiōnios )
Ina ba su rai na har abada; ba za su taba mutuwa ba, babu wanda zai kwace su daga hannu na. (aiōn , aiōnios )
gwam ni wo ki dume no ci neya bilengkere mani ca bwiyati dong. mon ciya kange wura?” (aiōn )
Kuma duk wanda yake raye, ya kuma bada gaskiya gare ni, ba zai mutu ba dadai. Kin gaskata da wannan?” (aiōn )
niwo cwi dume cetiyeu, an lomco lano ko dumece kalereri atin yoken co dume wo diri diriyeu. (aiōnios )
Duk wanda yake son ransa, zai rasa shi; amma wanda ba ya son ransa a duniyan nan za ya kiyaye shi domin rayuwa ta har abada. (aiōnios )
nubo ciyaco yiki, nyin nuwa mor werfuner kiritti a yi nyo diri. ye bwi mutok muki atin kun bibweni ye? we bibweni ciro? (aiōn )
Taro suka amsa masa cewa, “Mun ji a cikin shari'a cewa Almasihu za ya kasance har abada. Yaya za ka ce, 'za'a daga dan mutum'? Wanene wannan dan mutum?” (aiōn )
min nyimom nyalcero nawo diriye, co dike bwe matoke-nawo tee tokeu, nyo matoke.” (aiōnios )
Na san umarninsa rai ne madawwami, don haka na ce - kamar yadda Uba ya fada, haka ni ma nake fadi.” (aiōnios )
Bitru yi co ki mani mwa nirmer nati kiritti nyi co ki no mi nirmwen bori mu man ki teluwe ke bo ka namik koni mwa nirtiye la kange kang miko kange nami ko.” (aiōn )
Bitrus ya ce masa, “Ba za ka taba wanke mani kafa ba.” Yesu ya amsa masa ya ce, “In ban wanke maka ba, ba ka da rabo da ni”. (aiōn )
nan kwab ki men dulo ki tee catin ne kom ni kange wuro a yob ki men nertiye na yi wari kange kom diri. (aiōn )
Sa, annan zan yi addu'a ga Uba, zai kuwa baku wani mai ta'aziya domin ya kasance tare daku har abada. (aiōn )
kambo nuwa neco bikwan dor bibwe nifireu naci necii dume wo mwa neco manki dika. (aiōnios )
kamar yadda ka ba shi iko akan dukkan 'yan adam, ya ba da rai madawwami ga duk wanda ka ba shi. (aiōnios )
won dume manki dika: ciya nyimom nen, mun kwama wincwar nii bilengke, kangeco mwa twomuweu, Yeecu kiritti. (aiōnios )
Wannan ne rai madawwami: wato su san ka, Allah makadaici na gaskiya, da shi kuma wanda ka aiko, Yesu Almasihu. (aiōnios )
mani mu minang dumemitiwi manu do wucakke mweti a to fuyenin. (Hadēs )
Gama ba za ka watsar da raina a lahira ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka ya ga ruba ba. (Hadēs )
Cin tou dikero wo dila tok kero dor kwentka kriti mani cii ma bilankiya kange co fiye morka dumek, bwiceu tobo fuyeka. (Hadēs )
Ya hango wannan al'amari kuma ya yi magana game da tashin Almasihu, 'Ba ayi watsi da shi ba a lahira, kuma jikinsa bai ga rubewa ba.' (Hadēs )
Co wuro intam kang dii kwama a yoceu yaken lam tureni bo kacek kange dikero gwam dor dikero kwama toki fiyaco nyi nob tokkaker dukumer wucakeu. (aiōn )
Shine wanda dole sama ta karbe shi har zuwa lokacin komo da dukan abubuwa, game da abubuwan da Allah ya fada tun da ta bakin annabawansa tsarkaka. (aiōn )
Dila Bulus kange Barnabas cin tok ker ki bi kwan manki gtai, ciki tamyo a ter yika kume ko ker kwamaro, Dauda kom tungume, kom nungi kom datenbo dume wo diriye na wo Nyori, nyan yilaken nobo kunmtacele nen. (aiōnios )
Amma Bulus da Barnaba sun yi magana gabagadi suka ce, “Dole ne a fara fada maku maganar Allah. Amma da yake kun ture ta, kun nuna baku cancanci rai madawwami ba soboda haka zamu juya ga al'ummai. (aiōnios )
Nobo kumtacele nuwa nyori la cin ma bilantum, cin wab ker kwamaro gwam wuro ci ne fiyaka dume diri yiloten. (aiōnios )
Da al'ummai suka ji haka, sai suka yi murna suka kuma yabi kalmar Ubangiji. Dukan wadanda aka kaddarawa samin rai madawwami suka tuba. (aiōnios )
wo cho dike kwama tokkeu, wo ma dikero buro nyumom nanduweu. (aiōn )
Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn )
Wori kabal cero wo twelum meu, bi kan cero bak-ni-bakeu wi fiya fwelka kale, mor fwelka kwilenti. Nobo buro ci man ki tabanka fiti. (aïdios )
Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios )
Ciin fulongum bilenke Kwama ki cwerke, take Ciin ma wabka kange bwanka dike wo fwelfwele, nyi Nii Fweli wo diker bilanka diri. A ti nyo. (aiōn )
Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn )
ki nobo wuro ma nangen luma man ki kurongka, ciin fiya dor ciyero nin caklangka, bwayilen kange wucake, can ne ci dume diri. (aiōnios )
Ga wadanda kuma suka nace da yin ayyukan alheri ba fasawa, sun samarwa kansu, yabo da daraja, da rai na har'abada. (aiōnios )
Wo bwi nyori la kambo bwiranke ma liyar ti mor bware, la nyo luma an ma liyar dor cak-cake wo dume diri ye, mor Kiritti Teluwe be. (aiōnios )
Wannan ya faru ne, don kamar yadda zunubi yai mallaka zuwa mutuwa, haka kuma alheri ya mallaka zuwa adalci da rai na har abada ta wurin Yesu Almasihu Ubangijin mu. (aiōnios )
La na weu kom fiya cērka mor bwiranke ri la kom yilam canga Kwamak, kom wiki dikero kom fiya ki nir ka kumeko wucakeu. Diker kom fita tiye dume diriye. (aiōnios )
Amma yanzu da da aka yantar daku daga zunubi aka mai da ku bayin Allah, amfaninsa ku kuwa shine tsarkakewarku. Sakamakon kuwa shine rai na har abada. (aiōnios )
Cuner bwiran kerero bwar, dila luma nerek Kwama ko dume diriye Kiritti Yecu Teluwe be. (aiōnios )
Don kuwa sakamakon zunubi mutuwa ne. Amma kyautar Allah itace rai madauwami cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōnios )
Tenkwanibbo na ce wo Kiritti ceru wi ki te bwi yeu- Co wo cin Kwama dor dikero gwameu. Cak lanka nace diri. A ti nyo. (aiōn )
Dukkan ubanni nasu ne daga cikinsu Almasihu ya fito bisa ga jiki- wanda shi ke Allah bisa kowa. Yabo ya tabbata a gare shi har abada. Amin. (aiōn )
takeu tok re mwiki,' We a yira ti mor bitine?”' (na kungu Almaciya mor nubo bwiyam bwiya), (Abyssos )
Kada ku ce, ''Wa zai gangara zuwa kasa?'' (Wato wa zai fito da Almasihu daga cikin matattu). (Abyssos )
Wori Kwama nungum nubo gwam mor bwini neka durek, na ci nung cire duwe dor nubo gwam. (eleēsē )
Domin Allah ya rufe kowa ga rashin biyayya, domin ya nuna jinkai ga kowa. (eleēsē )
La fiye co wiye kange morce, dikero gwam ceruwe na yilaken cinen. Cinen duktangka diri. Ati nyo. (aiōn )
Daga wurinsa ne, ta wurinsa ne kuma, a gare shi ne kuma dukan abu suka fito. A gare shi daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn )
Kom bwangten de kale wuro, dila kom fulongum ki bwangka ner kume ro fwir ko. Ko mawuro na kom nyimom ye yora, diker yokar kange yoryore wo Kwama ciya cikeu. (aiōn )
Kada ku kamantu da wannan duniya, amma ku sami canzawa ta wurin sabunta tunaninku, kuyi haka don ku san abin da ke nagari, karbabbe, kuma cikakken nufin Allah. (aiōn )
Naweu duktangka nace wo lami na dok kom tim nawo fulen kere miro kange fulen ker Yecu Kiritti, Wo ker nung ka dukumeko wo no kwitangi yurangum-yurangeu, (aiōnios )
Yanzu ga wanda ke da Ikon karfafa ku bisa ga bisharata da wa'azin Yesu Almasihu, wanda ta gare shi ne aka bayyana asiran nan da suke boye tun da dadewa, (aiōnios )
Dila naweu cin wumom, ki mulangka nob tomangeb dukume ko cin yi ber biten tini gwam, ki tokka Kwama diriyeu, ker bwangka bilenker. (aiōnios )
amma yanzu sanannu ne ta wurin litattafan Annabawa bisa umarnin Allah madauwami, domin biyayyar bangaskiya cikin Al'ummai dukka. (aiōnios )
Ki Kwama wiin cwar ki yileneu, fiye Yecu Kiritti wiye, duktangka bak-ni-bak. Ati nyo. (aiōn )
Ga Allah mai hikima kadai, ta wurin Yesu Almasihu daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn )
Ni Nyomka ki nofe? ni merangka ki nofe? ni bokake ki nofe? wo kale wo ninen. Kwama yilabo nyomka kalekowo na yilare kulendo che. (aiōn )
Ina mai hikima? Ina masani? Ina mai muhawara na duniyan nan? Allah bai juya hikimar duniya zuwa wauta ba? (aiōn )
Nawo nyeu bou kin tokker nyomka yulaner fiye nubo tim yora, la kebo nyomka yulane kalewo kakka kebo nub liyar kalewo brombo chuken tiye. (aiōn )
Yanzu muna maganar hikima ga wadanda suka ginu, amma ba hikima ta duniyan nan ba, ko ta masu mulkin wannan zamani, wadanda suke shudewa. (aiōn )
No nyori bou ki tok nyomka kwama mor bilenker wo yurangum mani ki duktangka kallowe. (aiōn )
Maimakon haka, muna maganar hikimar Allah ta boyayyar gaskiya, boyayyar hikima da Allah ya kaddara kafin zamanin daukakarmu. (aiōn )
Kange nii liyar mani wo kallowo nyimom nyomka yulanero wo, na ki chin nyimom ki kwama chori no chi kulbo tehluwe duktangka. (aiōn )
Babu wani mai mulki na zamanin nan da ya san wannan hikimar, domin inda sun gane ta a wancan lokacin, da basu gicciye Ubangijin daukaka ba. (aiōn )
Be kange a bo de dor cher chano kange more kume chon nii nyomka yulanne ko wo kaldowo la cho yilam kule, wori chon yilam nii nyomka yulannek. (aiōn )
Kada kowa ya rudi kansa. Idan wani a cikin ku na ganin shi mai hikima ne a wannan zamani, bari ya zama” wawa” domin ya zama mai hikima. (aiōn )
No cari atin dok kemi kot tangkari, mani ma wo nange ti tak, kati yila in kwob kebmibo nin yare. (aiōn )
Idan abinci zai sa dan'uwa na yayi tuntube, zan huta cin nama, domin kada in jawo wa 'yan'uwana faduwa. (aiōn )
Na weu dike buro machineneu na yilam nungka binen. Mullangum Mulange na yilam werangka, binen wo chile kale wo bo bineneu. (aiōn )
Wadannan abubuwa sun faru dasu ne a matsayin misalai a garemu. An rubuta su domin gargadinmu - mu wadanda karshen zamanai yazo kanmu. (aiōn )
Buwar, fe caka kaba mweko? buwar fe mwan mwero. (Hadēs )
“Mutuwa, ina nasararki? Mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs )
kabal ciyero, kwama dor bitinenrowo ciyam nerciyero bwini neka bilenke. (aiōn )
A al'amarinsu, allahn wannan duniya ya makantar da zukatansu marasa bada gaskiya. A sakamakon haka, ba su iya ganin hasken bisharar daukakar Almasihu ba, wanda shine surar Allah. (aiōn )
Di la na wori dotange bi dobe ywelnyoti na tutum duktangka wo bakni bakece wo cum cuwaka. (aiōnios )
Domin wannan 'yar wahala ta dan lokaci tana shirya mu zuwa ga nauyin madauwamiyar daukaka wadda ta wuce gaban aunawa. (aiōnios )
wori ma nyo to dikero wo bo totiye ti, dila dikero ma bo tiye mani bakni bak, wo mani bo totiye co banki bako ce. (aiōnios )
Domin ba muna kallon abubuwan da ake gani bane, amma abubuwan da ba a gani. Abubuwan da muke iya gani ba masu dawwama ba ne, amma abubuwan da ba a gani madawwama ne. (aiōnios )
Nyo nhyimum tano buwe wo bbo yim wiye wurom di, bo wi ki mukako kange kwama nin. Luwe wuro kebo kange muwe, luwe bakni bake mor di kwama. (aiōnios )
Mun san cewa idan wannan gidan da muke zaune a ciki ya rushe, muna da wani ginin daga wurin Allah. Gida ne wanda ba hannuwan mutane suka gina ba, amma madawwamin gida ne a cikin sama. (aiōnios )
Nyo na wuro ci mulange, ti kan cwika ceko, ne kiden nubo mani cekeu, liyaro wi man ki diker. (aiōn )
Kamar yadda aka rubuta, ''Ya rarraba arzikinsa, ya bada shi ga matalauta. Adalcinsa ya dawwama har abada.'' (aiōn )
Kwama kange Teluwe Yesu Kristi wo chin wab bakeu, nyumom kebo cwerke ma cwere. (aiōn )
Allah kuma Uba na Ubangijinmu Yesu, wanda ya isa yabo har abada, ya san ba karya nake yi ba! (aiōn )
wo neken neken dorcero ker bwirang kere be ri na ci cēer bo fo ki kaldo bwirko ko wo nineu, ki cwika Kwama kange Teebe, (aiōn )
wanda ya ba da kansa domin zunubanmu saboda ya kubutar da mu daga wannan mugun zamani, bisa ga nufin Allah da Ubanmu. (aiōn )
duktangka na ca diri. Ati nyo. (aiōn )
Daukaka ta tabbata a gare shi har abada abadin. (aiōn )
Niiwo fii dum ki cwika bwiyekeri, cabiyee bubaka fiye bwiyo wiye. Nii wo fi dum yuwatangbekeri, ca biye dume fiye yuwatangbeko wiyi. (aiōnios )
Domin shi wanda ya shuka wa kansa dabi'ar zunubi zai girbi hallaka, amma shi wanda ya shuka cikin Ruhu, zai girbi rai madawwami daga Ruhu. (aiōnios )
Cin yo kenco dor birbishi kange Liyar, do ka, lo dako wannen irin liyar can yoken Almasihu kebo na kele wuro ce ki kwaco dila kange kalewo bouti yeu. (aiōn )
Ya sanya shi bisa birbishin dukan sarauta, iko, mulki, karfi, da kowanne irin suna. Ya sanya Almasihu ba a wannan zamanin kadai ba, amma da zamani mai zuwa. (aiōn )
More ce kom yim yim kumem bo wo dor bitinerowo kom bwanten niwo ma yila bikwan tini diyok kwamak, won co yuwako ma nagenti, mor bibei bi kwan doret. (aiōn )
A cikinsu kuka yi rayuwa bisa ga al'amuran duniyan nan. Kuka biye wa mai sarautar ikokin sararin sama, wannan ruhun ne da ke aiki cikin kangararrun 'ya'ya. (aiōn )
Ci ma wuri ker kaldo wuro bouti yeu. na daang cuyeka luma nerer cko fiye Yeecu wiyeu. Kdang binen wuro kino luma neret cek. (aiōn )
Ya yi wannan domin a zamanai masu zuwa ya nuna mana matukar yalwar arzikin alherinsa ta wurin Yesu. Yana nuna mana wannan ta wurin alherinsa. (aiōn )
Nan fetang nubomin gwam dike kwama ywelcinentiye bilenkero wuro yurangum yurangeu wo coti coti kwama yurangumeu, co cinnir fweldiko gwam. (aiōn )
In kuma fahimtar da dukan mutane a kan shirin Allah, wannan boyayyar gaskiya wadda tun zamanai da suka wuce Allah ya boye, shi da ke mahallicin dukan abubuwa. (aiōn )
Wuro bwi nyo nawo co ci mani mor Almasihu Yecu Tee be kwama. (aiōn )
Wannan ya kasance bisa ga dawwamammen nufi da ya zartar cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōn )
duktangk a yilam nace mor fiye wabka fiye Yeecu wiyeu yaken ciko ki curom tinin diri diri Atinyo. (aiōn )
daukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikilisiya ta wurin Almasihu Yesu har ya zuwa zamanun zamanai har abada abadin. Amin. (aiōn )
Wori kwenbero kebo na nangi ce kange buyale. Dila kange bikwan liyarero wo no warkabo dor bitinereu. wori kaldo kumta cile kange nob kweneb cibo fo mor kalewoninen. (aiōn )
Gama yakinmu ba da nama da jini bane. Amma, da ikoki da mulkoki da mahukuntan wannan zamani mai duhu da rundunai masu duhu na mugunta cikin sammai. (aiōn )
na yeu dobti duktongka la nuwece fo kwama ki tebe in di diiri a tinyo. (aiōn )
Yanzu bari daukaka ta tabbata ga Allah da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn )
Wuro co yurke bicome wo yurangum yurange, coti kange kaltinum. La na weu, cin fweltangu nob kwama bo wucak nen. (aiōn )
Wannan shine asirin gaskiya da yake a boye shekara da shekaru da zamanai. Amma a yanzu an bayyana shi ga wadanda suka gaskanta da shi. (aiōn )
ciya nowa doktange dur waber diri-diri tikom Teluwe ka-nge duktangka bigwam co. (aiōnios )
Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios )
na wo Teluwe Yeesu Almasihu ki dorcer, ka-nge kwama tebe wo cwibe anebo bwoniri womanki dige ka-nge bikwan don ker wori kabum fiye luma. (aiōnios )
Yanzu bari Ubangiji Yesu Almasihu da kansa, da Allah Ubanmu wanda ya kaunace mu ya ba mu madawwamiyar ta'aziya da gabagadi mai kyau domin gaba ta wurin alheri, (aiōnios )
Wo dike bwi mafiya cire duwe, di minen, nii kaba ki nungka birom nere Yecu Almaciya. Be ci mawo ri na yilam dangke ki nobo wo ane bilenke ti cinen nafiya dume diri. (aiōnios )
Saboda haka ne na sami jinkai, domin ta wurina ni na farko, a nuna hakurin Yesu Almasihu. Ya yi wannan domin in zama misali ga wadanda za su bada gaskiya zuwa rai madawwami. (aiōnios )
Naweu ki liya kalewe, wo man ki bwar, yurangum yurange, Kwama wiin, Dur, duktangka nace bak ni bak. A tinyo. (aiōn )
Yanzu, ga Sarkin zamanai, marar mutuwa, boyayye, Allah makadaici girma, da daukaka su tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn )
Te kwen do ken bilenke ceu. Kom tam dume bak-nin bakeu wo cii cuwo kom cikeu, wuro dorcer ko ne warka ti nobo nin ducceu na dor dikero keneu. (aiōnios )
Ka yi fama, fama mai kyau na bangaskiya. Ka kama rai madawami da aka kira ka gare shi. A kan wannan ne ka ba da shaida a gaban shaidu masu yawa game da abin da ke da kyau. (aiōnios )
Ka co wo mani bwiya bwareu, yim ka filang ko nii yanin wiye. Nii kange man wo to ce, kaka wo an to ce. Cinen dur kange bikwan do bak-ni- bake. Ati nyo. (aiōnios )
Shine kadai marar mutuwa, mai zama cikin hasken da ba ya kusantuwa. Ba wanda ke ganinsa, ko ya iya hango shi. Girma ya tabbata a gare shi da kuma madawwamin iko. Amin. (aiōnios )
Yi nubo ki kiyemere ciya kungde dorciir, tak ri ci a yore ner dor kiyemer ciir wori man bak-ni-bakE, nyori ci a ciya ki yo neri mor Kwama. Can nebo kiyemero ken ko wo ba nuwa luma tiye. (aiōn )
Ka gaya wa masu dukiya a cikin wannan duniya kada su daga kai, kada su sa bege ga arziki mara dawwama. Maimamakon haka, su sa begensu ga Allah wanda ke ba mu wadatar gaske domin jin dadin mu. (aiōn )
Kwaco fulobe la co bo ki bi cor cak-caker con ma weu kebo ker nangeneb, lan makacek kange luma cak. Co nebo dike burombo mor Almacifu Yesu na nimre kaltiyo kabau. (aiōnios )
Allah ne ya cecemu kuma ya kira mu da kira mai tsarki. Ya yi wannan, ba ta wurin ayyukanmu ba, amma ta wurin shirinsa da alherinsa. Ya ba mu wadannan abubuwan a cikin Almasihu Yesu kafin farkon zamanai. (aiōnios )
Tano nyori min mwirumum ki dikero gwam ko cori co kene can kobo. (aiōnios )
Saboda haka na jure wa dukkan abubuwa domin wadanda aka zaba, saboda su ma su sami ceton da ke cikin Almasihu Yesu, da daukaka madawwamiya. (aiōnios )
Wori Dimas cutangye wi, con ni dor bitenerowo, cu Thessalonica, kariskis cu Galatiya, Titus cu ce Dalmatiya. (aiōn )
Domin Dimas ya yashe ni. Ya kaunaci wannan duniyar, ya tafi Tassalonika, Kariskis ya tafi Galatiya, Titus kuma ya tafi Dalmatiya. (aiōn )
Kwama an cokum ye nubo bwir ko nin gwam. na cer ye na liyar cero ce diyeu. duktangka fiye co wiye kwatti diri. Ati Nyo. (aiōn )
Allah zai kubutar ni daga dukan ayyukan mugunta, ya kuma cece ni domin mulkinsa na sama. Daukaka ta tabatta a gareshi har abada abadin. Amin. (aiōn )
Ki yoneeri dumediyeu, wo kwama wo mani cwer cwerkeu, ma noro nanimre Kaltiyo gwam. (aiōnios )
Wadannan na cikin begen rai marar matuka wanda Allah, wanda babu karya a cikinsa, ya alkawarta kafin dukkan lokatan zamanai. (aiōnios )
Kimerang binere nabo ko nagen do bwirko kange dilanka duweko dor bitinereu, nabo yi yim ta ka duwen, ti dong dong, kange yim wucakem mor kaltiyowo. (aiōn )
Yana koya mana mu musanci miyagun ayyuka, da sha'awoyin duniya. Yana horar damu muyi zama cikin hankali, da adalci a cikin hanyar allahntaka a wannan zamani (aiōn )
Co ma wo, won bwiko ba fiya cerka ki luma ceu, ban yilam nob kwalib ki yoneri dumeu diiriyeu. (aiōnios )
Ya yi wannan saboda, bayan mun samu 'yantarwa ta wurin alherinsa, za mu zama magada a cikin begen rai na har abada. (aiōnios )
Nyeu co ma tikagum co kange mwe buri, no mo fiye coyilauri ayi kange mo diki. (aiōnios )
Watakila dalilin da yasa ya rabu da kai na dan lokaci ke nan, domin ka karbe shi kuma har abada. (aiōnios )
la dam bwiyombowo ca tok ker nyi bwece wo yo nii kwali dike kom ko gwameu, wo fitace co fwel dor bilinereu. (aiōn )
Amma a zamanin nan na karshe, ya yi mana magana ta wurin Dansa, wanda ya sa magajin kome, wanda ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn )
dor bwer con toki, kitile mweu, kwama na kwatti dirice. dang liyarek mweko dang bilengkered. cakcak. (aiōn )
A game da Dan, ya ce “kursiyinka, ya Allah, na har abada abadin ne. Sandar sarautarka sanda ce ta tsantsar gaskiya. (aiōn )
na wo ci toki kange feu dong-dong nawo ci ko ki ka-nge feu mweon nii wabber diiri ki bwik manner melchizedek.” (aiōn )
Kamar dai yadda a wani wuri kuma ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga kwatancin Malkisadak.” (aiōn )
ci ywel co twang cin yilam, mwor nubo buro gwam neco bidwiyere, cerkako dii riyeu. (aiōnios )
Har ya kai ga kammala, sai ya zama tushe madawwami, ceto ga dukkan wadanda suke masa biyayya. (aiōnios )
kaka kwar merangka yuka munghe, ba yo kang dor ker kwenka tuwek kanghe bolango manki dikau. (aiōnios )
da kuma na koyarwa a kan wanke-wanke, da dora hannu, da tashin matattu, da dawwamammen hukuci. (aiōnios )
chi twimten luma kerek kwama ke kanghe bikwan duret kalekowo bou tiyeu, (aiōn )
har su ka dandana dadin Maganar Allah, da ikon zamani mai zuwa, (aiōn )
fiye Yeesu yakenwi kerbereu, cin yilam nii wabe dur wo diriyeu, kambo Malkisadak yoweu. (aiōn )
Inda saboda mu ne Yasu ya riga mu shiga, da yake ya zama Babban Firist na har abada, kwatancin Malkisadak. (aiōn )
nyo mulangum, mulange mor bi fimer ker cher mo niwabbe na yime che mor dir wo Malkisadak.” (aiōn )
Domin a rubuce yake cikin littafi ga me da shi; “Kai firist ne na har'abada bisa ga tsari irin na Malkisadak.” (aiōn )
la kwama weri ker Yeesu ki. teluwe werum man cha fulong kwaka nere che ti cho niwabbe manki dika.”' (aiōn )
Amma Allah yayi rantsuwa game da Yesu cewa, “Ubangiji ya rantse ba kuwa zai fasa tunaninsa ba; 'Kai firist ne har'abada.'” (aiōn )
la nyo cho Yeesu yim chembo manki dika, nangen wabi to chew mani Afolong ti nyo. (aiōn )
Amma da shi ke Yesu na rayuwa ne har'abada, aikinsa na firist ba a musanya shi sam sam. (aiōn )
nyo bulango ki yom nob nyo nyom kako lachinen be na nob wabbi bo che. lan ker werido, wo bob bwikob bolange, yo bwe. wo nyom ka che ko maki dika. (aiōn )
Domin shari'a na nada mutane da ke da gazawa a matsayin firistoci, amma maganar rantsuwa, wadda ta zo a bayan shari'a, ta nada Dan, wanda ya ke cikakke har'abada. (aiōn )
kebo ki bwiyal nibe kange nenne di la ki bwiyale che, cho do'o fiye wuchake kiriti win chwat na nobo gwame che, yo'o binen fanka wo dire. (aiōnios )
Ba ta jinin awaki da 'yan, maruka bane, amma Almasihu da jininsa ya shiga wuri mafi tsarki sau daya tak domin kowa dukka ya karbo mana fansa ta har abada. (aiōnios )
Tenkang bwiyale Almachiya wo bo fiye yuwa tangbeko wuchake bak-ni-bak neken dor chero twika ficha-nger, kwama wo nir nerberoti fiye nange do yorbo bwiyam bwiya na bo wab kwama nii dume. (aiōnios )
To balle kuma jinin Almasihu, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya mika kansa hadaya marar aibi ga Allah, wanda yake wanke lamirinmu daga matattun ayyuka domin muyi bautar Allah mai rai? (aiōnios )
cho dige bwiye, Almachiya cho fiye wab kanka noro fwiko, wuro bwi nyo, ma bwaro wo chokkum nobo dimer noro chare, ker bwirangke chi, wuro kwama cho na yo'o nor kwali chi bak-ni-bak. (aiōnios )
Domin wannan dalili, Almasihu shine magamin sabon alkawari. Wannan kuwa ya kasance ne domin anyi mutuwar da ta 'yantar da wadanda ke karkashin tsohon alkawari daga sakamakon zunubansu, saboda wadanda Allah ya kira su karbi alkawarin gadonsu madawwami. (aiōnios )
tano nyori tamyo cha nuwa dotange kiriti-kiriti fiye kabak dor bitiner, di na weu kiriti win chi fwetanche, chwile kalewo nin na tum bwirangke, cho chwi cho nẽẽ ken gor chere. (aiōn )
Idan haka ne, to dole ke nan ya sha wahala akai akai tun farkon duniya. Amma yanzu sau daya ne tak aka bayyana shi a karshen zamanai domin ya kauda zunubi ta wurin mika hadayar kansa. (aiōn )
ki bilengke ba nyumom kalewo kwama fwel ki ker cer, wori dike brombo to ti ki nuweu fwelu bo dike to ti ki nuweu. (aiōn )
Ta wurin ta ne aka hallicci duniya da umarnin Allah, har ma abubuwan da ake gani ba'a yi su daga abubuwan da suka kasance ba. (aiōn )
Yeesu kiritti dong-dong wure, duwen, kwatti diiri. (aiōn )
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn )
la kwama for neereu, wo kungu nii to ka kwameko durko bwareu, Teluwe be Yeesu kiristi ki bwiyale wore diiyeu, (aiōnios )
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios )
Adum kom ki wi dike bro yor-yoreu gwam nako ma dike co cwitiyeu, kom manangenti more nye. dike wo a lom cinen tiyeu, mor Yeesu kiristi, wo duktangka na ce diiri atinyo. (aiōn )
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn )
James 3:6 (Yaƙub 3:6)
(parallel missing)
Harshe ma wuta ne, a cikin dukan gabobin mu, duniyar zunubai da aka sa cikin fannonin jikunan mu. Yana gurbata dukan jiki, ya kuma sa al'amurar rayuwa su kama da wuta. Shi kuwa gidan wuta ne yake zuga shi. (Geenna )
Na wo mo yiloteneu kebo ki dumbo wo kaya ti kaya, dumbo wo mani fwiyereu ki ker kwama, wii ki dume bak nin bak. (aiōn )
da shike an sake hai'huwarku ba daga iri mai lalacewa ba amma daga iri marar rubewa, ta wurin maganar Allah wadda take rayuwa ta kuma dawwama. (aiōn )
Dii ker kwamaro t kwatti diim kerowo co fule kero ca yi kumeu. (aiōn )
amma maganar Ubangiji tabbatacciya ce har abada. “Wannan ita ce maganar bishara wadda akayi maku wa'azinta.” (aiōn )
Mawuro gwam na kwama fiya caklanka mor denbiwecr yecu caklanka na yecuce diri atiyo. (aiōn )
Idan wani yana yin wa'azi, ya zamana fadar Allah ya ke fadi, idan wani yana hidima, ya yi da karfin da Allah ya ba shi, domin cikin dukkan abubuwa a daukaka Allah ta wurin Yesu Almasihu. Daukaka da iko nasa ne har abada abadin. Amin. (aiōn )
Biko kom nuwa dotan-nge be dob, kwama nii luma wo cokkom mor liyar duktanka ce fiye kritti an ne kom bi kwan na mwekom. (aiōnios )
Bayan shan wuyarku na dan lokaci kadan, Allah mai alheri mara iyaka, wanda ya kiraye ku zuwa ga madawwamiyar daukakarsa cikin Almasihu, zai kammalaku, ya kafa ku, ya kuma karfafa ku. (aiōnios )
Liyar nace diri diri. Dong dong. (aiōn )
Mulki ya tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn )
nure wuro nin, batin fiya doka mor liyar kwama beg kange nii fulo bew yecu kriti. nyori man nyilam ki bati kang nami kulom kumen digero biro, bwenno nyilam kom nyumom duwaleu bwenno kom tinkiti kwan dor bilenkerero kom ciko naweu. (aiōnios )
Ta haka zaku sami shiga cikin mulki na har'abada na Ubangijinmu da Maicetonmu Yesu Almasihu. (aiōnios )
Nyori kwama dobbo nobtomangem ce wucare woma morkumtacile bwiranke, la nyore kwama tunken ci morkumtacile bware, naci ku, kenci luwe kumtacile tabe, kiduka ningtang bolangti. (Tartaroō )
Allah bai kebe mala'ikkun da suka yi zunubi ba. Maimakon haka ya tura su a cikin bakin duhun jahannama daure da sarkoki, har ya zuwa ranar shari'a. (Tartaroō )
dwi mor luma kange nyomka teluwe nii fuloka Yeecu kiritti duktangka na ce diri-diri (aiōn )
Amma ku yi girma a cikin alheri da sanin Ubangijinmu da mai ceto Yesu Almasihu. Bari daukaka ta tabbata a gare shi yanzu da har abada. Amin. (aiōn )
dumeu lan fwetanco, bon warker nyon yi kom fulen kerero kwatti diiriyeu, wuro ki no teenmeu lan kwa dir cer (aiōnios )
Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios )
dor bitinero ti cui kange dilanka ceko na nii ma dike kwama cwitiyeu con nowi kwatti diri (aiōn )
Duniya tana wucewa tare da sha'awarta. Amma dukkan wanda ya aikata nufin Allah zaya kasance har abada. (aiōn )
noro co nebeu dume diiriyeu, (aiōnios )
Alkawarin da ya bamu kenan, rai na har abada. (aiōnios )
nii wona ko ke ce tiyeri nii twalka duwek. lakom nyumom dume diiriyeu man na nii twalka duweko ce. (aiōnios )
Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios )
wuro co kero, kwama nebo dume wo man ki dika dume wuro wi mwor bibwe ce (aiōnios )
Wannan ita ce shaida: Allah ya bamu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Dansa. (aiōnios )
mi mulang kumen wuro na kom nyimom kom wi ki dume manki dika wi kumen nubo buro bilangke ki de kwama (aiōnios )
Na rubuto maku wannan ne don ku tabbata kuna da rai madawwami—a gare ku wadanda suka gaskata da sunan Dan Allah. (aiōnios )
la bin nyimom bi bwe kwama bo, la con ne fwetangka na bi nyimom wuro co na bilingka ce nyo tok bi ki no wuro na bilingkece yila mwor bi bwece kiritti Almaciya. co ki kwama na biling kece, kange na dume ce diiri (aiōnios )
Amma mun sani Dan Allah yazo, kuma ya bamu fahimta, domin mu san wanda yake shi ne mai gaskiya. Haka kuma muna cikin wannan wanda shine gaiskiya, kuma cikin Dansa Yesu Almasihu. Shine Allah na gaskiya, da kuma rai na har abada. (aiōnios )
ker bilenkero wo bineneu an yii tibinen diiri (aiōn )
domin gaskiya da take cikinmu za ta kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn )
nob. tomange ce wucakke wuro tabo dur bikwan ciyere di cin dubom fiye ciye kwattiye, kwama bwelmaro diri mor kumtacile fir nimde kakuko durko, wo bolange ce. (aïdios )
Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios )
Ci nyo na saduma kange Gomarata, kange bertinimbo kentangum kange ciyeu wuro neken dor ciyero kayaka, ci bwangten dilankakoti wo kebo wo daten. di cin yilam diker danke wuro ci nuwa kira manki dika. (aiōnios )
Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios )
cin mwelangka mwemek wima wo ki ki bibutetwele, ci kwilangti mor funi kwenduwe ciye. Ciki no nabitirendo certiye wuro ci tank kumtacili fi kiriti kiriti diri diri. (aiōn )
Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn )
Kom tam dor kumero mor cwika kwama, tak kom nintang cireduwe teluwe yeesu Almasiya wo boti ki dume diriye. (aiōnios )
Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios )
Fiye kwama wine nii fulokabe fiye Yeesu Almasiya Teluwe, duktangka, dur kange liyar kange bikwan a no nimde fiyang gwam, nawo kange diri, A ti nyo. (aiōn )
zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn )
Yilam yokenbo wob liyarebceb, nob kwa ama ceb kange teeceduktangka kange bikw amliyaret kino fiye awiye diri, afi nyo. (aiōn )
ya maishe mu masu mulki, firistoci na Allahnsa da Ubansa - daukaka da iko su tabbata gare shi har abada abadin, Amin. (aiōn )
kange wo kidumeu. min buyam, dila to miki dume diri! miki nyilo buwarek kange fiye yoka dumekocetak. (aiōn , Hadēs )
da kuma wanda ke raye. Na mutu, amma duba ina raye har abada! Kuma ina da mabudin mutuwa da na hades. (aiōn , Hadēs )
Fiya chuwo dike buro ki dume ne duktongka, dur kange buka kangeke ri, nobbo durko wo kuni yob chulombo naaren, yarken bitine kabum nii wo yiim kutile liyare wab cho wo fuloti bak-ni-bakeu. (aiōn )
A dukan lokacin da rayayyun hallittun nan suke ba da girma, daukaka, da godiya ga shi da ke zaune bisa kursiyin, wanda ke raye har abada abadin, (aiōn )
chi yoken wambile liyare chiweu kabum kutile liyare, takti ki, (aiōn )
sai dattawan nan ashirin da hudu suka fadi da fuskokinsu a kasa gaban shi da ke zaune bisa kursiyin. Suka yi sujada ga shi da ke rayuwa har abada abadin, suna jefar da kambinsu a gaban kursiyin, suna cewa, (aiōn )
Min nuwa dike chi fuli, dii kwaam, kange kale, kange mor kale kange wo dor wima, gwam dikero more chiye tokti ki, “Fiye nii wo yim kutile liyareu, fiye be kwame ninne, a ne chaklamka, dur, duktongka kange bi kwan liyaret bak-ni-bak”. (aiōn )
Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin. (aiōn )
Laminto tuwa kange Mwom bituwamen Nii kwiikaceko cii neco den buwar bwangfen cotitak ciin neco bikwan duret dor wumero naar wo dorbitineroceu ciiya twalangum ki kulen, wura, buwaratinim, kange nannagentindo kiyetak wo dorboitinerocu. (Hadēs )
Sai na ga wani doki ruwan toka. Mai hawansa an bashi suna mutuwa, hades kuma tana biye da shi. An basu iko bisa kashi hudu na duniya su kashe da takobi, yunwa, cututtuka, da kuma namomin jeji na duniya. (Hadēs )
cii toki, Atinyo! caklangks duktangka, Dali, buka kangek, dwika, bikman duret, ciiyilam na kwaama bece yaken diri diri! Atinyo!” (aiōn )
suna cewa, “Amin! yabo, daukaka, hikima, godiya, girma, iko, da karfi su zama na Allahnmu har abada abadin! Amin!” (aiōn )
Dila nii tomange nung'eu cu cumeceu. Minto bitirendo dii kwama yanu bou dorbitiner. Ciine bitirendowo nyilo nurekowo manikiyikau. (Abyssos )
Sa'annan mala'ika na biyar ya busa kahonsa. Na ga tauraro daga sama da ya fado zuwa duniya. An ba tauraron nan mabudin hanyar rami marar iyaka. (Abyssos )
Wumom nyilo nurekowo maniki yikau, La yilombo cirou na yilombo buwak kirake diore. Kakuk kang yuwako yilam kumta cile, kiker yilomero ceruuti nyilo buwake ninneu. (Abyssos )
Ya bude hanyar rami marar iyaka, sai hayaki ya fito daga kofar kamar hayaki daga babban ramin wuta. Rana da iska suka juya duhu, sabili da hayakin da ke fitowa daga kofar ramin. (Abyssos )
Ciin wiki kange naliya dorciir, nii tomange buwakko maniki yika. Dencero ki Ibrancin Abadon, Ki Helengnci ri Afoliyon. (Abyssos )
Suna da wani kamar sarki a kansu, mala'ikan rami marar iyaka. Sunansa da Ibraniyanci Abadon, da Helenanci kuma Afoliyon. (Abyssos )
Lan warum kangewo kiduwe diri diriyeu-wo fwel dikwsmau kange dikero worece gwsmes kange dorbitinero kange gwamr dike dorceru, kange wima kange dike gwamm moreceu, diks rii tomangeu yiki,” tabka bwiyeko kange main. (aiōn )
Sai ya rantse da wannan da ke raye har abada abadin - wanda ya halicci sama da duk abinda ke cikinsa, da duniya da duk abin da ke a kanta, da teku da dukan abin da ke cikinsa, sai mala'ikan ya ce, “Babu sauran jinkiri. (aiōn )
Kambo cii dim worko cori, Atrican tureidorcir twalumci. (Abyssos )
Sa'adda suka gama shaidarsu, dabban da ke fitowa daga rami marar iyaka zai yi yaki da su. Zai ci nasara da su ya kashe su. (Abyssos )
Lana nyime niitowange nibereu cu cumeceu, dila dirtinimbo ciya ciyau tokker dikwame ki, “Liyarodor bitineru yilam liyar teluweber kangewo Almaciyaceceu. Anma liyaro diri drir.” (aiōn )
Sa'annan mala'ika na bakwai ya busa kahonsa, sai muryoyi masu kara suka yi magana cikin sama cewa, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Almasihunsa. Zai yi mulki har abada abadin.” (aiōn )
Man tô bwetomange wucchake kang-nge kweni tiber dii kwama, wo ki fulen do bak lumi nyeu, a yi dorbitinerotiye, na wo a yii bertinimbo ti gwamme kang-nge nyini, kang-nge nubo. (aiōnios )
Na ga wani mala'ika na firiya a tsakiyar sararin sama, wanda yake da madawwamin sako na labari mai dadi domin a sanar da ita ga mazaunan duniya - ga kowacce al'umma, da kabila, da harshe, da kuma jama'a. (aiōnios )
Yilom dotang-nge chiye to kweni dii diri-diri, take chi mankind fobka kume Lange kalck-buro chi nubo chi wab bi chirp Lange dubi che, Lange gwam buro yo yirom dene che. (aiōn )
Hayaki daga azabarsu yana tashi sama har abada abadin, kuma ba su da hutu dare ko rana - wadannan masu sujada ga dabban da siffarsa da kuma dukan wadanda suka karbi alamar sunansa. (aiōn )
Win mor fuléwo nar kwache né bibei tomange wuchak ni bere tacha mwine niber olinki funer kwamar wo kwarche diri diriyeu. (aiōn )
Daya daga cikin rayyayun halitu hudu ya ba mala'iku bakwai tasoshin zinariya bakwai cike da fushin Allah wanda yake raye har abada abadin. (aiōn )
Bisiro wo mo to kwattiyeu, mari can, darom a ceruti-mor buwarke cuwau, la can yakan twalan ka. Nubo yim dor bitinereu, ki kulka dor bitinereu. ci an nyuma ngi na ci tobisiro wo wi kwatti mani can, la da-dom bouka. (Abyssos )
Dabban da ka gani da, yanzu ba ta, amma ta na kusan hawowa daga rami marar iyaka. Sa'annan za ta je hallaka. Wadanda ke zaune a duniya, wadanda ba a rubuta sunayensu cikin littafin rai ba tun kafuwar duniya - za su yi mamaki idan suka ga dabbar da da ta kasance, ba ta nan yanzu, amma ta kusa zuwa. (Abyssos )
Ciin tok ker owo yobe ceu. Haliluya yilombo ceru cinen bak-nin bak. (aiōn )
Suka yi magana a karo na biyu: “Halleluya! Hayaki na tasowa daga wurinta har abada abadin.” (aiōn )
Cin tam liya dor bitinere durko kange nob tomangeb dukumer cwerke wo merang diker nyimanka ti kaceu. Ki diker nyimangka tini buro cin bolang buro yom yirom biciro wo kange buro ma tati bak-bakeu (Limnē Pyr )
Aka kama dabban tare da makaryatan annabawa da suka yi ayyukan al'ajibai a gabansa. Da wadannan alamu ya yaudari wadanda suka karbi alamar dabbar da wadanda suka yi wa siffarta sujada. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin farar wuta mai ci. (Limnē Pyr )
La min to ni nagen kwama yirauti firen di kwama, wiki diker kang cek. (Abyssos )
Sai na ga mala'ika na saukowa daga sama. Yana da makullin rami marar iyaka, yana kuma da babar sarka a hannunsa. (Abyssos )
Ciin merken co mor buwakke wo manki dikau nung. co kwati dur liyar cerwi dor cer. Nyo na wo kariyilo ci bolangten nubo nyombo ker kwamaere wo adimti coro lam bikate. bwiko wo di tam nyo a nyamkang cimen bi duwar. (Abyssos )
Ya jefa shi cikin rami marar iyaka, ya rufe shi ya kuma sa hatimi a bisansa. Hakan ya faru ne domin kada ya kara yaudarar al'ummai har sai bayan shekaru dubu. Bayan wannan, dole a sake shi na dan lokaci. (Abyssos )
Bwekelkele wo bolcitiyeu merken co mor kire wo furko cabie, fiye ci merum nange nicwerke ni wabka ciya nuwa dotange kume kange kakuk bak-ni-bak. (aiōn , Limnē Pyr )
Shaidan, wanda ya yaudare su, aka jefa shi cikin korama ta farin wuta mai ci, inda aka jefa dabban da makaryacin annabin. Za su sha azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn , Limnē Pyr )
Wima nubo wanang mureceu. Bwararo kange lo bibwetinim, nubo bwangten mbwanang mureceu ci macimen bolang dong dong kange diker ci maneu. (Hadēs )
Teku ta ba da matattun dake cikinta. Mutuwa da hades suka ba da matattun da ke cikinsu, aka yi masu shari'a gwargwadon abin da suka yi. (Hadēs )
La ci merken wuro kang lobibwiti kira. Wuro co bwaro wo yobbe bitike Kira. (Hadēs , Limnē Pyr )
Aka jefa mutuwa da hades cikin tafkin wuta. Wannan shine mutuwa ta biyu - tafkin wuta. (Hadēs , Limnē Pyr )
Kwarub niwo ci fibo dencer mulang mulange mor bifumer dumeri, can merken co kira. (Limnē Pyr )
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce cikin littafin rai ba, aka jefar da shi cikin tafkin wuta. (Limnē Pyr )
Dila nubo buro tārangi nyeu, nob bwini bilenkeb, nnubo ma dikero ti yei nyeu, nubo twal dortiyeu, nubo ma bwiratum tiyeu, nub buwabbebo, nubo wab fulen tiyeu, kange nob cwerke bo gwam, fiye yime ceu an yila mor kirako diriye. Cuwo bwaro yobeu. (Limnē Pyr )
Amma ga matsorata, da marasa bangaskiya, da masu kazanta, da masu kisan kai, da fasikai, da masu sihiri, da masu bautar gumaka, da dukan makaryata, mazaunin su zai kasance cikin tafki mai ci da farar wuta. Mutuwa ta biyu kenan.” (Limnē Pyr )
kume ka-nge man tak, mani ciya do'o filang tal kiristi kaka filang kakuker, wori Teluwe kwama an wen cinen. ci an ca liyar bak-ni-bak. (aiōn )
Babu sauran dare; ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba gama Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su yi mulki har abada abadin. (aiōn )
Nobo buro ci na buir man kimwem na bilor wo yuwa mwe meko yeecu cike kumtacile durwi ningtang ci ti. ()