< Romans 9 >
1 Mambu ndituba mu Klisto madi makiedika ayi ndikadi vuna. Mayindu mama ma ntima meti kuthelimina kimbangi mu Pheve Yinlongo:
Ina faɗin gaskiya a cikin Kiristi ba ƙarya nake yi ba, lamirina ya tabbatar da wannan a cikin Ruhu Mai Tsarki.
2 ti kiadi kingolo kidi yama ayi phasi yika yilendi suka ko yidi yama mu ntima.
Ina da baƙin ciki mai yawa da kuma rashin kwanciyar rai marar ƙarewa a zuciyata.
3 Bila minu veka nditomba singu kuidi Nzambi ayi vambana ayi Klisto mu diambu di bakhomba ziama, bibutu biama bi dikanda.
Gama da so na ne, sai a la’anta ni a kuma raba ni da Kiristi saboda’yan’uwana, waɗannan na kabilata,
4 Bawu badi basi Iseli, bobo bakitulu bana bandi ayi bavuidi nkembo, zinguizani, dikaba di tambula Mina; tsambudulu yi kiedika ayi zitsila;
mutanen Isra’ila. Su ne Allah ya mai da su’ya’yansa, ya bayyana musu ɗaukakarsa, ya ba su alkawarinsa da Dokarsa, ya nuna musu hanyar sujada ta gaske, ya kuma ba su sauran alkawura.
5 bawu bavuidi bakulu. Mu kimutu, Klisto wutotukila mu bawu: Niandi wunyadila bima bioso. Nzambi niandi wunsakumunanga mu zithangu zioso. Amen. (aiōn )
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn )
6 Bika sia ti mambu ma Nzambi mabedoso bila baboso batotukila mu Iseli basiko basi Iseli.
Ba cewa maganar Allah ta kāsa ba ne. Gama ba duk waɗanda suke zuriyar Isra’ila ne suke Isra’ila na gaske ba.
7 Bobuawu, babo badi mu nkuna Abalahami basi ko bana bandi. Bila Nzambi wukamba Abalahami: Mu Isaki kaka muela totukila nkunꞌaku.
Ba kuwa don su zuriyarsa ne dukansu suka zama’ya’yan Ibrahim ba. A maimako, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”
8 Bu dinsundula ti: bika sia ti bana bobo babutukila mu kinsuni bawu bana ba Nzambi, vayi bobo babutukila mu tsila bawu bantangulungu bana ba nkuna.
Ana iya cewa zaman zuriyar Ibrahim, ba shi ne zama’ya’yan Allah ba, a’a, zuriya ta alkawarin nan su ne ake lasaftawa zuriyar Ibrahim.
9 Bila mambu mama madi mambu ma tsila: Mu tsungi yayi ndiela kuiza ayi Sala wela buta muana wu bakala.
Ga yadda aka yi alkawarin nan, “A ƙayyadadden lokaci zan dawo, Saratu kuma za tă haifi ɗa.”
10 Bika sia ti mambu momo kaka vayi buawu bobo mu Lebeka, mutu wowo wubutulu bitsimba kuidi dise dimosi, nkulu eto Isaki.
Ba ma haka kaɗai ba,’ya’yan Rifkatu suna da mahaifi guda ne, wato, mahaifinmu Ishaku.
11 Bila tuamina bitsimba bibutuka ayi buna bavengi ko kadi diambu dimosi di mboti voti di mbimbi mu diambu di dedikisa tsobodolo yi Nzambi; bika sia ti mu diambu di mavanga vayi mu diambu di mutu wowo wutela;
Duk da haka, tun ba a haifi tagwayen nan ba, balle su yi wani abu mai kyau ko marar kyau don nufin Allah bisa ga zaɓensa ya tabbata, ba ga aikin lada ba, sai dai ga kiransa,
12 niandi bakamba ti: nleki wela yadila nkulutu.
ba ta wurin ayyuka ba sai dai ta wurin shi wanda ya kira, aka faɗa mata cewa, “Babban zai bauta wa ƙaramin.”
13 Banga bu disonimina: minu ndizola Yakobi ayi ndilenda Esawu.
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Yaƙub ne na so, amma Isuwa ne na ƙi.”
14 Buna mbi tutuba e? Nzambi kasi wusonga ko e? Nana buawu ko.
Me za mu ce ke nan? Allah marar adalci ne? Sam, ko kaɗan!
15 Bila niandi wukamba Moyize: Minu ndiela monina kiadi woso mutu thidi mona kiadi. Ayi ndiela vangila mamboti kuidi woso thidi vangila mamboti.
Gama ya ce wa Musa, “Zan nuna jinƙai ga wanda zan nuna jinƙai, zan kuma ji tausayin wanda zan ji tausayi.”
16 Momo masi ko mu diambu di luzolo lu mutu voti mu diambu di zingolo zi mutu vayi madi mu diambu di Nzambi wummonanga batu kiadi.
Saboda haka, bai danganta ga sha’awar mutum ko ƙoƙarinsa ba, sai dai ga jinƙan Allah.
17 Bila mu masonoko Nzambi wukamba Falawo ti: Mu bila kioki minu nditotula muingi ndimonisa lulendo luama mu ngeyo; muingi dizina diama diyamukusu va ntoto wumvimba.
Gama Nassi ya ce wa Fir’auna, “Na ɗaga ka saboda wannan manufa, saboda in nuna ikona a cikinka domin kuma a shaida sunana a duniya duka.”
18 Diawu niandi weti mona kiadi woso mutu katidi mona kiadi ayi weta kitula mfua matu woso mutu wu kazodidi.
Saboda haka Allah yana nuna jinƙai ga wanda yake so, yana kuma taurara zuciyar wanda yake so.
19 Buna ngeyo wela kukhamba: bila mbi kakidi tubidilanga e? Bila nani wulenda kakidila luzolo luandi e?
Waninku zai iya ce mini, “To, don me har yanzu Allah yake ganin laifinmu? Gama wa zai iya tsayayya da nufinsa?”
20 Mutu, ngeyo widi nani mu findana ziphaka ayi Nzambi e? Kima kivangu kilenda tuba kuidi mutu wuvanga kiawu ti: “Bila mbiwuphangila buabu e?”
Amma wane ne kai, ya mutum, da za ka mayar wa Allah magana? “Ashe, abin da aka gina zai iya ce wa wanda ya gina shi, ‘Don me ka gina ni haka?’”
21 Mbumbi kasi ko minsua mu vanga mu tuma tumosi nzungu yi nzitusu ayi yinkaka yikambulu nzitusu e?
Ashe, mai ginin tukwane ba shi da iko yin amfani da yumɓu guda yă gina tukunya domin ayyuka masu daraja da kuma waɗansu don ayyuka marasa daraja?
22 Buna mbi wulenda tuba enati Nzambi, bu kazola monisa nganzi andi ayi monisa lulendo luandi, wuvibidila mu thangu yinda zinzungu zituma zi nganzi zikubuku mu bivusu e?
Haka ma aikin Allah yake. Ya so yă nuna fushinsa yă kuma sanar da ikonsa, ya yi haka cikin haƙuri ƙwarai ga waɗanda suka cancanci fushinsa, waɗanda aka shirya domin hallaka?
23 Bosi mbi diaka wulenda tuba enati Nzamni wuvanga buawu mu diambu di monisa kimvuama ki nkemboꞌandi mu zinzungu zituma zi kiadi zikakubika tona thama mu diambu di nkembo e?
Haka kuma ya so yă sanar da wadatar ɗaukakarsa ga waɗanda suka cancanci jinƙansa, waɗanda ya shirya tun kafin lokaci don ɗaukaka
24 Bila beto katela, bika sia ti muidi Bayuda kaka vayi ayi mu Bapakanu.
har da mu ma, mu da ya kira, ba daga cikin Yahudawa kaɗai ba amma har ma daga cikin Al’ummai?
25 Banga bu katubila mu nkanda Oze: Bobo basia ba batu bama ko, ndiela ku batedila “batu bama” Nketo wowo wusia ba kiluzolo kiama ko, ndiela kuntedila kiluzolo.
Kamar yadda ya faɗa a Hosiya. “Zan kira su ‘mutanena,’ su da ba mutanena ba; zan kuma kira ta ‘ƙaunatacciyata,’ ita da ba ƙaunatacciyata ba,”
26 Va buangu kioki baba kambila ti: “beno luisi batu bama ko” vana bela ku batedila: “bana ba Nzambi yi moyo.”
kuma, “Zai zama cewa a daidai inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba,’ za a ce da su, ‘’ya’yan Allah mai rai.’”
27 Ezayi wutuba mu diambu di Iseli ti: Enati thalu yi bana ba Iseli yilenda dedakana banga nzielo yi mbu, ndambu yela siala yawu kaka yela vuka.
Ishaya ya ɗaga murya game da Isra’ila ya ce, “Ko da yake yawan Isra’ilawa yana kama da yashi a bakin teku, ragowa ce kaɗai za su sami ceto.
28 Bila mu nsualu ayi mu bufuana Pfumu kela zengila mambu va ntoto.
Gama Ubangiji zai zartar da hukuncinsa a bisan duniya da sauri kuma ba da ɓata lokaci ba.”
29 Banga Ezayi bu katuama tuba: Enati Pfumu yi minkangu mi masodi kasia kutubikila ndambu wu nkuna wu batu ko, nganu tudedakana banga basi Sodoma; nganu tuba banga basi Ngomola.
Yana nan kamar yadda Ishaya ya riga ya faɗa. “Da ba don Ubangiji Maɗaukaki ya bar mana zuriya ba, da mun zama kamar Sodom, da mun kuma zama kamar Gomorra.”
30 A diambu mbi tutuba e? Bapakanu, bankambu kuawu landakananga busonga babakudi busonga; busonga bobo buntotukilanga mu minu.
Me za mu ce ke nan? Ai, Al’ummai da ba su nemi adalci ba, sun same shi, adalcin da yake ta wurin bangaskiya;
31 Vayi Iseli bu kalandakana Mina mu diambu di ba wusonga kasia tula ku Mina beni ko.
amma Isra’ila da suka yi ƙwazo wajen bin Dokar adalci, ba su same shi ba.
32 Bila mbi e? Bila Iseli kasia kumilandikinina ko mu minu vayi mu mavanga. Babumina thutu mu ditadi,
Don me? Domin sun yi ƙwazo wajen binta ba ta wurin bangaskiya ba sai dai ta wurin ayyuka. Sun yi tuntuɓe a kan “dutsen sa tuntuɓe.”
33 banga bu masonimina: Tala, minu thudidi ditadi mu Sioni ditadi di mbumina batu thutu ayi ditadi dinneni di mbuisa batu;
Kamar yadda yake a rubuce, “Ga shi, na sa dutse a Sihiyona da yake sa mutane yin tuntuɓe da kuma dutsen da yake sa su fāɗi wanda kuwa ya dogara gare shi ba zai taɓa shan kunya ba.”