< varumi 1 >

1 uPaulo unsung'ua ghwa Yesu Kilisite, juno akemhelilue kuva nsung'ua, na kubaghulua vwimila ilivangili lya Nguluve.
Bulus, bawan Yesu Almasihu, kirayayye ya zama manzo, kuma kebabbe domin bisharar Allah.
2 ili lwe livangili lino akalifingile pakali kukilila avavili vaake mu malembe amimike.
Wannan itace bisharar da ya alkawarta tuntuni ta wurin annabawansa ta wurin tsarkakakkun littattafan sa.
3 sa nswambe, juno akaholilue kuhuma mu kikolo kya Davidi mu lwa m'bili.
Game da Dansa ne, haifaffe daga zuriyar Dauda ga zancen jiki.
4 umwene akapulisivue kwa mwana ghwa Nguluve ku nguu ja Mhepo uMwimike ku vusyukue vwa vafue, uYesu Kilisite Mutwa ghwitu.
Ta wurin tashinsa daga mattatu aka aiyana shi ya zama Dan Allah ta wurin ikon Ruhu na tsarkakewa. Yesu Almasihu Ubangijimu.
5 kukilila umwene twupile uvumosi nu vusung'ua kwa kwitikila ulwitiko mu luhala lwoni, vwimila ilitavua lyake.
Ta wurinsa muka karbi alheri da manzanci sabo da biyayyar imani a cikin dukkan al'ummai, domin darajar sunansa.
6 mu luhala ulu, najumue kanga mukemhelilue kuva va Yesu Kilisite.
cikin wadannan al'ummai kwa, ku ma an kiraku ku zama na Yesu Almasihu.
7 ikalata iji ja kuvoni vano vali ku Rumi, vaghanike va Nguluve, vano vakemhelilue kuva vimike. uvumosi nu lutengano fivisaghe numuekuhuma kwa Nguluve Nhaata ghwitu nu Mutwa Yesu Kilisite.
Wannan wasika ga dukkanku ne da kuke cikin Roma, kaunatattu na Allah, kirayayyun mutane tsarkakakku. Bari alheri ya kasance tare daku, da salama daga Allah Ubanmu, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
8 muvwandilo, nikumuhongesia uNguluve ghwango mwa Yesu Kilisite vwimila jinu mweni. ulwakuva ulwitiko lwinu ludalikivue mu iisi jooni.
Abu na farko dai ina yi wa Allah na godiya ta wurin Yesu Almasihu domin ku duka, domin kuwa ana labarta bangaskiyarku ko ina a cikin dukkan duniya.
9 ulwakuva uNguluve nsaidi ghwango, juno nikumwuvila mu numbula jango mu livangili lya Nswambe, ndavule nikukala na kukuvakemhela.
Domin kuwa Allah shi ne shaida ta, wanda nake bautawa a cikin ruhuna a cikin bisharar Dansa, yadda a koyaushe na ke ambaton ku.
10 jaatu nikuvasumila mu nyifunyo sango kuuti, ku sila jojoni nikave uvusililo kuva lughinio ku lughano lwa Nguluve kukwisa kulyumue.
A kullum ina roko cikin addu'o'ina domin ta kowanne hali in yi nasarar zuwa gare ku da izinin Allah.
11 lwa kuva nonoghelua kukuvagha, neke nikave kukuvapela ifipelua ifya munumbula, nikave kukuvakangasia.
Gama ina marmarin ganin ku, domin in baku wata baiwa ta ruhaniya, domin in karfafa ku.
12 ni lolelela kukuvakangasia inumbula ku sila ija lwitiko kwa muunhu ghweni. ijinu ni jango.
Wato ina dokin in sami cikakkiyar karfafawa a cikin ku, ta wurin bangaskiyar junanmu, wato tawa da taku.
13 lino vanyalukolo nanilonda muleka kukagula kuuti, ke kinga nihuvila kukwisa kulyumue neke kuhanga lino nisighilie. nilonda ndiki neke kuva ni mheke kulyumue ndavule lulivua kuvapanji.
Yanzu fa bana so ku rasa sani, yan'uwa, sau da yawa nake yin niyyar zuwa wurinku, amma har yanzu hakan din bata samu ba. Na so yin hakan din ne don in sami 'ya'ya na ruhu a cikinku kamar dai yadda ya ke a sauran Al'ummai.
14 nidajivua na vaYunani navaghesi kange, averefu na vajaasu.
Ina dauke da nawayar Hellinawa da ta sauran jama'a, masu hikima da marasa hikima.
15 lino ku lubale lwango, une nili tayale kupulisia ilivangili kulyumue na kuvano vali ku Rumi.
Don a shirye na ke in sanar da bishara a gare ku, ku da kuke cikin Roma.
16 ulwakuva nanikulivonela soni ilivangili, ulwakuva se ngufu sa Nguluve uvuvangi ku vano vikumwitika, kwa muYahudi taasi neke kwa muYunani kange.
Don kuwa ni ba na jin kunyar yin bishara, don ita ce ikon Allah don samun ceto ga duk wanda ya gaskata, da farko dai Yahudawa kana kuma Hellinawa,
17 ulwakuva ikyang'hani ja Nguluve jivonike kuhuma ulwitiko nu lwitiko, ndavule jilembilue,” inya lwitiko ikukala mu lwitiko.
Domin a cikin ta adalcin Allah ya bayyana daga bangaskiy zuwa bangaskiya, kamar yadda yake a rubuce, “Mai adalci zai rayu ne tawurin bangaskiya.”
18 ulwakuva ing'alasi ja Nguluve jivonike kuhuma kukyanya kulutila uvuhosi vwoni vwa vaanhu, vano kusila ja vuhosi vikujifisa ikyang'haani.
Domin fushin Allah ya bayyana ne daga sama gaba da rashin ibada da rashin adalci na yan'adam, wadanda suke danne gaskiya ta wurin rashin adalcin su.
19 ulu lwe lukuva, sooni sino ndepoonu sikagulika kwa Nguluve sesa vuvalafu kuveene. ulwakuva uNguluve avamamnyisie.
Dalili kuwa abinda yakamata a sani game da Allah a bayyane ya ke a gare su. Domin kuwa Allah ya bayyana masu shi a zahiri.
20 ulwakuva imbombo sake sino nasivoneka vunono sili pavuvalafu kuhuma muvutengulilo vwa iisi. sivoneka kukilila ifinu finofivumbilue. imbombo isi se vuwesia vwake vwa kusila na kusila nu vutengulilo vwa vunguluve. amahumile ghake avaanhu ava vasila vutavulilua (aïdios g126)
Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios g126)
21 . ulu lwe lyakuva nave valyakagwile isa Nguluve, vakampaala umwene ndavule uNguluve nambe navamuhongisie. pe pano valyale vajaasu mu musaghe ghave na moojo ghave agha vujaasu ghakaponesivue ing'iisi.
Dalili kuwa, koda suna jin sun san Allah, amma basu darajanta shi a matsayin Allah ba, ko kuma su nuna masa godiya. Maimakon haka, suka zama wawaye a cikin tunaninsu, zukatansu marasa tunani sun duhunta.
22 vajikemelagha vanyaluhala neke vakava vajaasu.
Suna daukar kansu akan masu hikima ne su, amma sai ga su sun zama wawaye.
23 valyavwandwile uvwimike vwa Nguluve juno nsila vunangifu vwa kihwanikisio kya muunhu juno ali nuvunangifu, nagha fijuni, nagha fidimua ifinya maghulu ghane, na fifing'onyo fino fikwafuala.
Sun musanya daukakar Allah madawwami da ta kamannin abubuwan da basa dawwama, kamar mutum, da tsuntsaye, da dabbobi masu kafafu hurhudu, da masu jan ciki.
24 pe uNguluve akavaleka vasivingilile inogheluo indamafu sa moojo ghave, ku mavili ghave kusukunalua vavuo ku vavuo.
Saboda haka Allah ya bashe su ga sha'awoyin kazantar zukatansu, su wulakantar da jukunansu a junansu.
25 vope vano vandwile ilweli ja Nguluve kuuva vudesi, na vano vakifunyilagha na kufivombela ifidimua na kukumuleka juno afivumbile juno ighinilua ifighono ifisila na kusila. Amina. (aiōn g165)
Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
26 mu ulu uNguluve alyavelekile vavingilile inoghelua saave isa soni, ulwakuva avadala vaave vakandwile kutumila amavili ghave ndavule lulyamunoghile uNguluve. na
Saboda haka Allah ya bashe su, ga sha'awowin su na lalata da wulakanci, har matansu suka canza ka'idar jima'i da aka saba zuwa madigo mace da mace.
27 vavaghosi vakaleka kutumila amavili ku vadala vaave looli vavuo ku vavuo. ava valyale ve vaghosi vano vavombagha na vaghosi vajanave sino nasinoghile, valyupile uluhombo luno lunoghile ku vusofi vwave.
Mazajensu ma suka sauya ka'idar jima'i tsakanin mace da miji zuwa namiji da namiji suna yin aikin lalata. Maza su na kwana da maza suna aikata aikin ban kyama, suna kuwa girbe sakamakon aiknsu na ban kyama.
28 ulwakuva navakighanile kuuva nu Nguluve mu luhala lwavo, akavaleka valuvingililaghe uluhala lu vanave luno nalunoghile, vavombe sino nasinoghile.
Tunda shike ba su amince da Allah a cikkin al'amuransu ba, Allah ya bashe su ga bataccen hankalinsu, su aikata wadannan munanan abubuwa.
29 vamemilue ni nuvuhosi, uvunoghelua nu vuvivi. vamemilue nu vwifu, ilibaatu, uvusyangi nu vufumbue vuvivi,
Suna cike da dukkan rashin adalci, mugunta, kyashi, keta, kuma cike da kishi, kisan kai, tarzoma, makirci, da kuma munanan manufafofi.
30 avene kange vajova fivi, vahomeleng'ani kange vanya kun'kalalia unguluve. avanya vulugu, imbedo, na vanya lughinio. aveene vanya kusagha imbivi, navikuvitika avapafi vaave.
Masu gulma da kage, makiyan Allah. Masu tada zaune tsaye, masu taurin kai, da ruba, masu kaga kowadanne miyagun abubuwa, kuma masu kin yin biyayya ga iyayensu.
31 aveene vasila vukagusi; navikwitikika, vasila lughano kange vasila ikisa.
Masu duhun zuciya; masu cin amana, marasa soyayya, da kuma rashin tausayi.
32 vikwelevua uvutavike vwa Nguluve, lwa kuuti avaanhu vano vivomba mu isio vanoghile kufua. neke nakwekuti vano vivomba aghuo vene, looli avene vikwiting'ana na vala vano vivomba aghuo.
Suna sane da tsarin Allah cewa masu yin irin wadannan al'amura sun cancanci hukuncin mutuwa. Ba kuwa yin wadannan abubuwan ka dai suke yi ba, harma goyon bayan masu yinsu suke yi.

< varumi 1 >