< Filipo 4 >

1 Lino vaghanike vango, vano nivaghanile vano lwe lukelo ni ngigha jango. mwime kanofu nu Mutwa, umue vamayani vaghanike.
Saboda haka’yan’uwana, ku da nake ƙauna, nake kuma marmarin ganinku, ku da kuke farin cikina da kuma rawanina, ku dāge ga Ubangiji, ya ku ƙaunatattuna!
2 Nikukusuma uve Eudia, kange nikukusuma uve Sintike, mugomosie ulughano lwa mapuling'ano kati jinu, lwakuuva umwe mweni mwe vavili mulyalungine nu Mutwa.
Ina roƙon Yuwodiya ina kuma roƙon Sintike, su yi zaman lafiya da juna saboda su na Ubangiji ne.
3 lwa lweli, nikuvasuma kange umue mwevavomba mbombo vajango muvatange avavakijuva lwakuva vaka vombile palikimo nune kutwala ilivangili lya Mutwa, tulyale nu Kelementi palikimo navasung'wua avange va Mutwa, vano amatavua ghavo ghalembilue mukilembe kya vwumi.
I, ina kuma roƙonka, abokin famata, ka taimaki matan nan waɗanda suka yi fama aikin bishara tare da ni, haka ma Kilemen da kuma sauran abokan aikina, waɗanda sunayensu suna cikin littafin rai.
4 Mufighono fyoni ifya Mutwa nilijova muhovokaghe.
Ku yi farin ciki a cikin Ubangiji kullum. Ina sāke gaya muku ku yi farin ciki!
5 Uvuhugu vwinu vumanyike kuvanhu voni. UMutwa ali pipi pikwisa.
Bari kowa yă kasance da sauƙinkai. Ubangiji ya yi kusan zuwa.
6 namungapumukaghe mu lyolyoni. Pe lino muvombaghe imbombo sinu soni kwa kumfunya, kukunsuma na kumhongesia. naghano mulonda ghakagulike kwa Nguluve.
Kada ku damu game da kome sai dai a cikin abu duka, ku gabatar da roƙe-roƙenku ga Allah ta wurin addu’a da roƙo, tare da godiya.
7 Pe ulutengano lwa Mutwa juno m'baha kukila vooni, ililololela amojo namasaghe ghinu kuvutangilisi vya Kilisite Yesu.
Salamar Allah, wadda ta wuce dukan fahimta, za tă tsai da zukatanku da tunaninku cikin Kiristi Yesu.
8 Muvusililo, vanyalukolo vango musighanule fijo imbombo soni sino sa lweli, kujilolelela, sa kyangani, sakuvalasivua, ulughano na ghala aghanya mhola inofu, ghanya luhala, palikimo na ghala ghanoghanoghile kughinisivua.
A ƙarshe,’yan’uwa, duk abin da yake na gaskiya, duk abin da yake na girmamawa, duk abin da yake daidai, duk abin da yake da tsarki, duk abin da yake kyakkyawa, duk abin da yake na sha’awa, in ma wani abu mafifici ne, ko ya cancanci yabo, ku yi tunani a kan irin abubuwan nan.
9 ghavombele ghala ghano mukamanyile, mukupile, ghanomukapulike na ghala ghanomukaghaghile kulyune ghwope uNhaata ghwitu ghwa mapuling'ano iliiva numue.
Duk abin da kuka koya ko kuka karɓa ko kuka ji daga wurina, ko kuka gani a cikina, ku yi aiki da shi. Allah na salama kuma zai kasance tare da ku.
10 Nilinulukelo luvaha kyongo uvwimila mwa Mutwa ulwakuva umue muvonesisie uvufumbue vwa mbombo jinu mulunoghelua lwango. sa lweli pavwandilo mulyanoghilue kukunanga uvugumbue vwango nambe namulyapatile inafasi ja kukunanga.
Na yi farin ciki sosai ga Ubangiji don yanzu kun sāke nuna kun kula da ni. Ko da yake dā ma kun kula da ni sai dai ba ku sami dama ku nuna mini ba.
11 Nanijova anala neke nikave kimonga kinange une muvufumbue vwango, ongo nimanyile kukwilana ku uluo lwoni.
Ba na faɗin haka domin ina cikin bukata, gama na koya yadda zan gamsu a cikin kowane hali.
12 Nikimanyile kukukala muluvelo lwa vukolofu nakuva nifinga mulikaja lwoni ili. une nilumanyile ulufiso lwa pano mulininjala, finga na kuva muvufumbue.
Na san mene ne zaman rashi, na kuma san mene ne zaman samu. Zan iya zama cikin kowane hali, ko cikin ƙoshi ko cikin yunwa, ko cikin yalwa ko kuma cikin fatara.
13 Nikimanye kuvomba isi kuvutangilisi vwa jujuo juno ikumhela ingufu.
Ina iya yin kome ta wurin wannan wanda yake ba ni ƙarfi.
14 Nambe ifyo mulyavombile vunono kuva nune Mulupumuko lwango.
Duk da haka kun kyauta da kuka yi tarayya da ni cikin wahalolina.
15 Umue mweva Filipo mulumanyile kuti uvutengulilo vwa livangili yenivukile ku Makedonia kusila litembile lino likanitangile musinosijova agha kuhumia na kukwupila neke jumue mwevene.
Ban da haka, kamar yadda ku Filibbiyawa kuka sani, a farkon kwanakin da kuka ji bishara, sa’ad da na tashi daga Makidoniya, babu wata ikkilisiyar da tă yi tarayya da ni a fannin bayarwa da karɓa, sai ku kaɗai;
16 Nambe panonilyale kuva Tesalonika umue mukanisung'ile uvutangilisi kukila lwa kamo kwajili ja vufumbue vwango.
gama ko sa’ad da nake a Tessalonika ma, kun aiko mini da taimako sau da sau sa’ad da nake cikin bukata.
17 Nanivaghile kuti nilonda uvutangilisi. loli niti neke mupate imeke sinosileta uluvumbulilo kulyumue.
Ba cewa ina neman kyauta ba ne, sai dai ina neman abin da za a ƙara a kan ribarku.
18 Nupile ifinu fyoni, na lino nimemilue nifinu finga nupile ifinu finu kuhuma kwa Epafradito. fyefinu finono finya kunukila hene manukato, ghano ghitikike panofyoni ilitekelo linolimunoghile uNguluve.
An biya ni duka, biyan da ya wuce misali. Bukatata ta biya, da yake na karɓi kyautarku da kuka aiko ta hannun Afaforiditus. Baiwa mai ƙanshi, hadaya abar karɓa, mai faranta wa Allah rai.
19 Neke muuluo, uNguluve ghwango ikuvamemesia uvufumbue vwinu muvutajili vwa vwimike vyake mwa Yesu Kilisite.
Allahna kuma zai biya dukan bukatunku bisa ga ɗaukakar wadatarsa cikin Kiristi Yesu.
20 Lino kwa Nguluve Nhaata ghwitu vuve vwimike vuno navulikusila nakusila. Ameni. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
21 Inyungilo sango sivafikile kila junoikumwitikila u Kilisite Yesu. Vaghanike vanonilinavyo apa vikuvahungila.
Ku gai da dukan tsarkaka cikin Kiristi Yesu.’Yan’uwan da suke tare da ni suna gaishe ku.
22 Kange avitiki vooni apa vikuvahungila, neke looli vala ava kikolo kya Kaisari.
Dukan tsarkaka suna gaishe ku, musamman waɗanda suke na gidan Kaisar.
23 Na lino uvumosi vwa Mutwa ghwitu uYesu Kilisite vuve munumbula sinu.
Alherin Ubangiji Yesu Kiristi yă kasance da ruhunku. Amin.

< Filipo 4 >