< Mataayi 9 >
1 UYesu akapanda ingalava, akalovoka ilisumbe ilya Galilaya, akagomoka mu likaaja lyake Kapelenaumu.
Yesu ya shiga jirgi ya haye ya je birninsa.
2 Pe avaanhu vamonga vakamuletela umuunhu unya nhamu ija liteela, aghonile pa keteefu. UYesu ye aluvwene ulwiltikko lwave kwa mwene, akati kwa ntamu, Mwanango, ghukangasie! Upyanilue inyivi saako.”
Sai gashi, sun kawo masa wani mutum shanyayye kwance a tabarma. Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, ''Da, ka yi farin ciki. An gafarta maka zunuban ka.''
3 Pe aqvavulanisi va ndaghilo vamonga vakasaagha mu moojo ghaave vakati, “Umuunhu uju ikumulingha kyongo uNguluve!”
Sai wadansu marubuta suka ce a tsakaninsu, ''Wannan mutum sabo yake yi.''
4 Neke uYesu akasitang'hania sino vakva visaagha, akavaposia akati, “KIki musaagha imbiivi mu moojo ghiinu?
Yesu kuwa da yake ya san tunaninsu, yace, ''Don me kuke mugun tunani a zuciyarku?
5 Lino luhuugu luliku? Kukumbuula unya liteela kuuti, Upyanilue inyivi saako; nambe kuuti, Ima, ughendaghe?'
Wanne ya fi sauki, a ce, 'An gafarta maka zunubanka,' ko kuwa a ce, 'Tashi ka yi tafiya'?
6 Lino pe mukagule kuuti une ne Mwana ghwa Muunhu nili nu vutavulilua uvwa kupyanila inyivi mu iisi muno” Pe akam'buula unya liteela akati, “Ima, veghela iliteefu lyako, vujagha.”
Amma domin ku sani Dan mutum yana da ikon gafarta zunubai a duniya...'' Sai ya ce wa shanyayyen, ''Tashi, ka dauki shimfidarka ka tafi gida.''
7 Umuunhu jula akiima, akavuuka ivuja.
Mutumin kuwa ya tashi ya tafi gida.
8 Avaanhu mu lipugha ye vasivwene isio, lukavakola uludwesi, vakamughinia uNGuluve juno avapeliile avaanhu uvutavulilua ndavule uvuo.
Da taron suka ga haka sai suka yi mamaki, suka daukaka Allah, wanda ya ba mutane irin wannan iko.
9 UYesu akavuuka pala. Ye ighenda iluta, akamwagha umuunhu jumonga, ilitavua lyake ghwe Mataayi, ikalile pano isongekesia isongo. UYesu akam'buula akati, “Umbingililaghe.” Pe akavuuka, akamb'bingilila.
Da Yesu ya yi gaba, ya ga wani mutum mai suna Matiyu a zaune, yana aiki a wurin karbar haraji. Yace masa, ''Ka biyo ni.'' Ya tashi ya bi shi.
10 Pe uYesu akaluta kulia ikyakulia kwa Mataayi. Ye vali mu nyumba jila, vakingila avasongesi songo vinga na vahosi, vakikala vuhanga ikikyakulia nu Yesu palikimo n a vavulanusivua vaake vakati.
Sa'adda kuma Yesu yake cin abinci a gida, sai ga masu karbar haraji da masu zunubi da yawa sun zo, sun zauna tare da shi da almajiransa.
11 AVafalisayi ye vasivwene isio, vakavaposia avavulllanisivua vaake vakati, “Kiki um'bulanisi ghwinu ihagha ikyakulia na vasongesia songo na vahosi?”
Da Farisawa suka ga haka, sai suka ce wa almajiransa, ''Don me malamin ku ya ke ci tare da masu karbar haraji da masu zunubi?''
12 Neke uYesu ye apuliike isio avavuula akati, “Avakafu navifumbua kuluta kwa mughanga, looli avatamu!
Amma da Yesu ya ji haka ya ce, ''Ai, lafiyayyu ba ruwansu da likita, sai dai marasa lafiya.
13 Lino, lutagha mkamanyile umuluvo ghwa masio agha, 'Nilonda umuunhu avisaghe nya lusungu kukila kuhumia ilitekelo; ulwakuva une nanilyakisisie kukuvakemeela vano vikuvona vagholofu, looli vano vitang'hinia kuuva vahosi.”
Sai ku fahimci ma'anar wannan tukuna, 'Ni kam, ina bukatar jinkai ba hadaya ba.' Ba domin in kira masu adalci su tuba na zo ba, sai dai masu zunubi.
14 Pambele avavulanusivua va Yohani uMwofughi vakaluta kwa Yesu, vakamposia vakati, “Usue na Vafalisayi twatuvuhiila kulia mulwa kufuunya, ongo avavulanisivua vaako navivingilila ulwiho uluo?”
Sai almajiran Yahaya suka zo wurinsa, suka ce, ''Don me mu da Farisawa mu kan yi azumi a kai a kai, amma naka almajiran ba su yi?''
15 Uyesu akavamula akati, “Vano vaghongolilue pa vutolani vali nu ntolan'dala, lwakiki vasukanalaghe? Looli filikwisa ifighono, pano untolan'dala ilivusivua. Apuo pepano vilivuhiila kulia mulwa kufuunya.
Sai Yesu ya ce masu, ''Masu hidimar buki za su yi bakin ciki tun ango yana tare da su? Ai, lokaci yana zuwa da za a dauke masu angon. A sa'annan ne fa za su yi azumi.''
16 Nakwale umuunhu juno ihonela ikigamba ikipia mu mwenda unkuulu, ulwakuva ikigamba ikio kidemule umwenda unkuulu ughuo, pe uvudemule vukwongelela kyoko.
Babu mutumin da zai sa sabon kyalle a kan tsohuwar tufa, domin kyallen zai yage daga tufar, har ma yagewar ta fi ta da.
17 Kange, avaanhu naviviika uluhuuje uluuje ulupia mu nyambe ing'huulu, nave fye vavombe uluo, inyambe sipusuka, uluhuuje kukung'hika nasi nyambe sinangika. Looli viviika uluhuuje ulupia mu nyambe imia, pe inyambe nu luhuuje fijigha vunofu!”
Mutane kuma ba su dura sabon ruwan inabi a tsofaffin salkuna. Idan sun yi haka, sai salkunan kuma su fashe inabin ya tsiyaye, sai salkunan su lalace. A maimakon haka, ana sa sabon inabi cikin sababbin salkuna, ta haka an tsirar da duka biyun kenan.''
18 UYesu ye ikavavuula amasio aghuo, akiisa umulongosi jumonga, akafughama pa mwene, akam'buula, akati, “Umwalivango afwile unsiki ghughuughu, sivuo tuvuuke uluvoko lwako pa mwene, neke aave mwinu.”
Yesu kuwa yana cikin yi masu magana sai ga wani shugaban jama'a ya zo ya yi masa sujada, ya ce, ''Yanzun nan 'yata ta rasu, amma ka zo ka dora mata hannu, za ta rayu.''
19 Pe uYesu akavvka palikimo na vavulanisivua vaake, akam'bingilila umulongosi jula.
Sai Yesu ya tashi ya bi shi tare da almajiransa.
20 Pwealyale umukijuuva jumonga juno alyale ni nhanu ija kuhuma idanda. Inhamu ijio jilyammwisie ammaka kijigho na ghavili. Umukijuuva ujuo akiisa kunsana kwa Yesu, akabasia uluvilo ulwa mwenda gwake.
Sai ga kuma wata mace wadda ta yi shakaru goma sha biyu tana zubar da jini sosai, ta rabo ta bayan Yesu, ta taba gezar mayafinsa.
21 Akavomba uluo ulwakuva akasaghagha kuuti, “Ningabasie ghu mwenda ghwake, nisooka.
Domin ta ce a ran ta, ''Ko da mayafinsa ma na taba, sai in warke.''
22 Ye abasisie, uYesu akasyetuka, akamwagha, akam'buula akati, “Mwalivango, kangala! Usokile vwimila ulwitiko lwako!” Unsiki ghula, umukijuuva jula akasooka.
Sai Yesu ya juya, ya gan ta ya ce, '''Yata, ki karfafa. Bangaskiyarki ta warkar da ke.'' Nan take matar ta warke.
23 Uyesu ye afikile mu nyumba ija mulongosi jula, akavaagha avaanhu vinga vakong'hanile, vilila nu lusukunalo ulukome, vamonga vikuva ifilongilongi.
Da Yesu ya isa gidan shugaban jama'ar, ya kuma ga masu busar sarewa da taro suna ta hayaniya sosai.
24 uYesu akavavuula akati, “Muvuuke! Ulwakuva umhija uju naafwiile, looli aghoneliile! Avaanhu vala vakanseka kyoyo.
Sai ya ce, ''Ku ba da wuri, ai, yarinyar ba matacciya take ba, barci ta ke yi.'' Sai suka yi masa dariyar raini.
25 Umwene akavahumia kunji avaanhu vala, pe akingila kukate kwa mhinjajula, akankola uluvoko, umhinja jula akiima.
Sa'adda aka fitar da taron waje, ya shiga ya kama hannunta, sai kuwa yarinyar ta shi.
26 Imhola isio sikakwila mu iisi jooni.
Labarin kuwa ya bazu a duk yankin.
27 UYesu akavuuka pa kaaja ja mulongosi jula. Ye avukile pala pavabofu amaaso vavili, vakam'bingilila kumo vikemeela fiijo viiti, “Ghwe Mwana ghwa Davidi, utusungukile!
Da Yesu ya yi gaba daga nan, sai wadansu makafi biyu suka bi shi, suna daga murya suna cewa, ''Ya Dan Dauda, ka ji tausayinmu.''
28 UYesu akingila mu nyumbba, voope avabofu vala vakingila. Pe akavaposia akati, “Asia, mukwitika kuuti une nili ni ngufu isa kuvasosia?” Aveene vakamwamula vakati, Eena, Mutwa! Tukwitika.”
Da Yesu ya shiga wani gida sai makafin suka zo gareshi. Yesu ya ce masu, “Kun gaskata ina da ikon yin haka?'' Sai suka ce masa. ''I, ya Ubangiji.''
29 Pe uYesu akavabasia amaaso ghaave, akavavuula akati, “Sivombeke kulyumue ndavule lulivuo ulwitiko lwinu.
Sai Yesu ya taba idanunsu, ya ce, ''Ya zama maku gwargwadon bangaskiyarku.''
30 Amaaso ghaave ghakadinduka. Pe uYesu akavavuula akati, “Namungam'bulaghe nambe muunhu imhola isi!”
Sai idanunsu suka bude. Amma Yesu ya umarce su kwarai, ya ce, ''Kada fa kowa ya ji labarin nan.''
31 Neke aveene vakavuuka, vakakwisia imhola saake mu iisi jila jooni.
Amma suka tafi suka yi ta baza labarinsa a duk yankin.
32 Avaanhu vavili avuo ye vavukile pala, avaanhu vamonga vakamuletela uYesu umuunhu juno alyale ni lipepo. Ilipepo ilio lilyampeleliile kuuva kinuunu.
Da makafin biyu suka tafi, sai aka kawo wa Yesu wani bebe mai aljani.
33 Pe uYesu akalidaga ilipepo lil, unsiki ghughuo umuunhu jula akateghula kuvoja kange. Avaanhu vano pwepalyale pala vakadegha kyongo, vakat, “Isi nasighelile kuvoneka nambe padebe mu iisi jooni ija Isilaeli.”
Bayan da an fitar da aljanin, sai beben ya yi magana, taron kuwa suka yi mamaki, su ka ce, ''Kai, ba a taba ganin irin wannan a cikin Isra'ila ba!''
34 Neke aVafalisayi vakatisagha, “Umuunhu uju idaga amapepo mu ngufu isa livaha lya mapepo!
Amma sai Farisawa suka ce, ''Ai, da ikon sarkin aljanu ya ke fitar da aljanu.''
35 Pe uYesu akava iluta mu makaaja ghooni na mu fikaaj. Akava ikwingila mu masinagogi ghaave ivulania na kupulisia iMhola iNofu ija vutwa vwa Nguluve, kange akavasyagha avatamu inhamu saave sooni.
Sai Yesu ya zazzaga dukan garuruwa da kauyuka, yana koyarwa a majami'unsu, yana yin bisharar mulkin Allah, yana kuma warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.
36 Ye ikulivona ilipugha ilya vaanhu, akavavonela ikisa, ulwakuva valyale vihangajika, navalyale nu ghwa kuvatanga, valyale hwene ng'holo isila n'diimi.
Amma da ya ga taro masu yawa sai ya ji tausayinsu, domin suna shan wahala kuma sun karaya. Suna nan kamar tumaki da babu makiyayi.
37 Pe akavavuula avavulanisivua vaake akati, “Mu mughunda ifiinu fimotwike, neke avanya kupeta vadebe.
Sai ya ce wa almajiransa, ''Girbin yana da yawa, amma ma'aikatan kadan ne.
38 Lino, munsuume unya mughunda, asuung'he avvanhu avange avanya kupeta.”
Saboda haka sai ku yi sauri ku roki Ubangijin girbin ya turo ma'aikata cikin girbinsa.''