< Mataayi 6 >
1 “Mulolaghe! Namungavombaghe inofu pamaaso gha vaanhu kuuti vavaghinie. Ulwakuva mungavombe uluo, namungupile uluvonolo kuhuma kwa Nhaata ghwinu juno ali kukyanya.
Ku yi hankali kada ku yi ayyukan adalcinku gaban mutane domin su ganku, idan kun yi haka, ba za ku sami sakamako a wurin Ubanku da yake sama ba.
2 Lino, pano mukuvantanga avakatofu namungakwisyaghe imhola isio ku vaanhu ndavule vivomba avake dusi mu masinagogi na mu sila, kuuti avaanhu vavaghinie. Kyang'haani nikuvavuula, viivi vamalie pikwupila uluhombo lwave.
Saboda haka, in za ku yi sadaka, kada ku busa kaho yadda munafukai suke yi a majami'u da kuma akan tituna domin mutane su yabesu. Gaskiya ina gaya maku, sun samu ladansu.
3 Neke uve pano ukuvatanga avakotofu, uvatanhaghe kisyefu kuuti nambe ummanyaani ghwako alekaghe pikagula.
Amma in za ku yi sadaka, kada hannunku na hagu ya san abin da hannunku na dama yake yi,
4 Ulutango lwako luvombekaghe kisyefu, ulwakuva uNhaata gwako juno ilola sino sili ku vusyefu, ilikukuhomba
domin sadakarku ta zama a asirce. Ubanku kuwa da yake ganin abin da ake yi a asirce, zai saka maku.
5 “Pano mukufuunya kwa Nguluve, namungavisaghe ndavule avakedusi, ulwakuva aveene pano vikufuunya vilonda kukwima mu masinagogi na mu silamalekano kukuvonia ku vaanhu. KYang'haani nikuvavuula, avuo vamalile pikwupila uluhombo lwave.
Sa'adda za ku yi addu'a kuma, kada ku zama kamar munafukai, domin sun cika son yin addu'a a tsaye a majami'unsu da kuma a gefen tituna, domin mutane su gansu. Gaskiya ina gaya maku, sun sami ladarsu kenan.
6 Looli uve pano ghukufuunya kwa Nguluve, ghwingilaghe kukate na kudinda umulyango. Pe ghufunyaghe kwa Nhaata ghwako juno naivoneka na maaso. UNhaata ghwako juno ilola sino sivombeka ku vusyefu, ilikukuhomba.” “
Amma ku, idan za ku yi addu'a, sai ku shiga cikin daki. Ku rufe kofa, ku yi addu'a ga Ubanku wanda yake a asirce, Ubanku kuwa da ke ganin abin da ake yi a asirce, zai saka maku.
7 Kange, pano mukufuunya kwa Nguluve, mulekaghe kukeela kujova amasio aminga amasila muluvo ndavule vivomba vano navikumwitika uNguluve. Ulwakuva aveene visaagha kuuti uNguluve ghwave ikuvapulika vwimila amasio ghaave aminga.
Idan za ku yi addu'a, kada ku yi ta maimaici marar anfani, kamar yadda al'ummai suke yi, domin a tunanin su za a saurare su saboda yawan maganganunsu.
8 Lino, namungifunyaghe ndavule vivomba aveene, ulwakuva uNhaata ghwinu akaghwile sino mulonda nambe ye mukyale kukunsuuma.
Domin haka, kada ku zama kamarsu, domin Ubanku ya san bukatar ku tun kafin ku roke shi.
9 Umue pano mukufuunya kwa Nguluve, mutisaghe, 'Gwe Nhaata uve uli kukyanya, ilitavua lyako lyimikwaghe.
Saboda haka sai ku yi addu'a kamar haka: 'Ubanmu da ke sama, bari a tsarkake sunanka.
10 Uvutwa vwako vwisaghe. Sino ukeliile sivimbekaghe pa iisi apa, ndavule sivombeka kukyanya ukuo.
Bari mulkinka shi zo. Bari nufinka ya yiwu a duniya kamar yadda ake yi a sama.
11 Utupelaghe umusyughu ifyakulia fiitu.
Ka ba mu yau abincinmu na kullum.
12 Utupyaninilaghe uvuuvuhosi vwitu, ndavule na jusue vule tukuvapyanila vano vatuhokile.
Ka gafarta mana basussukanmu, kamar yadda mu ma muke gafarta ma wadanda muke bi bashi.
13 Nungatulekaghe kuuva mu ngelo, looli utupokaghe kwa mhosi jula. Ulwakuva uvutwa vwako, ingufu saako nu vuvaha vwako vuli fighono fyoni! Amina'
Kuma kada ka kawo mu cikin jaraba, amma ka kubutar da mu daga Mugun.' [Gama mulki da iko da daukaka naka ne har abada. Amin]
14 “Ulwakuva nave mukuvyapyanila avange vano vavahokile, ghwope unhaata ghwinu juno ali kukyanya, ikuvapyanila uvuhosi vwinu.
Domin in kun yafe wa mutane laifuffukansu, Ubanku na Sama shima zai yafe maku.
15 Looli, nave namukuvapyanila vano vavahokile, naju Nhaata ghwinu ughwa kukyanya naikuvapyanila uvuhosi vwinu.
In kuwa ba ku yafe wa mutane laifuffukansu ba, Ubanku ma ba zai yafe muku laifuffukanku ba.”
16 “Pano muvuhiila kulia mulwa kufuunya, mulekaghe kusukunala ndavule vivomba avakedusi, ulwakuva aveene visukunala kuvonia avaanhu kuuti vavuhilile kulia mulwa kufuunya. Kyang'haani nikuvavuula, avuo vamalile pikupila uluhombo lwave.
Haka kuma, in za ku yi azumi, kada ku zama da fuska kamar masu makoki yadda munafukai ke yi, domin sukan yankwane fuskokinsu, domin su bayyana ga mutane kamar suna azumi. Gaskiya, ina gaya maku, sun sami ladansu ke nan.
17 Looli uve nave uvuhimle kulia mulwa kufuunya, ghwoghaghe ku maaso na kupakala amafuta.
Amma in kuna azumi, ku shafa mai a ka, ku kuma wanke fuska,
18 Kuuti uleke kuvoneka ku vaanhu, looli kwa Nhaata ghwako mwene juno naivoneka na maaso. Ghwope uNhaata juno ikusaagha sino ku vusyefu, ilikukuhomba.”
don kada mutane su gane kuna azumi, sai dai Ubanku da yake a asirce. Kuma Ubanku da ke ganin abinda ke a asirce, zai saka maku.”
19 “Namungavutaghe ifiinu mu iisi iji, muno umhehe ni ng'husa nafinangania, kange avaahiji navimatula nambe kuhiija.
“Kada ku tara wa kanku dukiya a duniya, inda asu da tsatsa ke batawa, inda barayi kuma ke fasawa su yi sata.
20 Looli muvataghe ifiinu kukyanya kuno umhehe ni ng'husa nafinangania, kange avahiija navimatula nambe kuhiija
Maimakon haka, ku tara wa kanku dukiya a sama, inda babu asu da tsatsa da za su bata, inda kuma ba barayi da za su fasa su yi sata.
21 Ulwakuva pano uvutile ifiinu fyako, pepano naghu mwojo ghwako ghuuva bahapuo.
Domin inda dukiyar ka take, a nan zuciyar ka ma take.
22 Amaaso ghaako taala ja m'bili ghwako ghwoni ghuuva mu mu lumuli.
Ido shi ne fitilar jiki. Saboda haka, idan idonka na da kyau, dukan jiki na cike da haske.
23 Neke nave iliiso lyako libofu, um'bili ghwako ghwoni ghuuva mu ng'hiisi. Lino, nave ikinu kino kiveele kinoghiile kuuva lumuli, nakimulika, pe ing'hiisi iijio jiiva mbaha kyongo!”
Amma in idonka na da lahani, dukan jiki na cike da duhu. Saboda haka, in hasken da yake cikinka duhu ne, ina misalin yawan duhun!
24 “nakwale umuunhu juno iiva m' banda ghwa vatwa vavili. Ulwakuva pano ikumughana na kukum'bombela vunofu untwa uju, pepano ikukalalila na kukum'beda utwa ujunge. Ikyuma kingakutema nungam'bombele uNguluve!
Ba mai iya bauta wa iyayengiji biyu, ko dai ya ki daya, ya so daya, ko kuma ya amince wa dayan ya raina dayan. Ba dama ku bauta wa Allah da kuma dukiya.
25 “Lino nikuvavuula niiti, mulekaghe kuhangaika vwimila uvwumi vwinu kuuti kyande mulia kiki, nambe mufwala kiki. Asia, uvwumi navwe vuvaha kukila ikyakulia? Naghu m'bili naghwe m'baha kukila amenda?
Saboda haka ina gaya maku, kada ku damu a kan rayuwarku, game da abin da za ku ci, da abin da za ku sha- ko kuwa jikinku, abin da za ku yi tufafi da shi. Ashe rai bai fi abinci ba, jiki kuma bai fi tufafi ba?
26 Mulolaghe injuni Nasivyala, nasipeta nambe kuvuta mu kihenge, neke uNhaata ghwinu ughwa kukyanya, ikusiswila. Asi, umue namunoghiile kukila injuni isio
Ku dubi tsuntsayen da ke sararin sama. Ai, ba su shuka, balle girbi, ba su kuma tarawa a cikin rumbuna, amma Ubanku na Sama na ciyar da su. Ashe, ba ku fi su martaba ba?
27 Ghwe veeni mulyumue juno ndepoonu ihangajika, kuuti ongelesie uvwumi vwake nambe akavaliko kamo? “kiki musaagha vwimila ifya kufwala?
Kuma wanene a cikinku, don damuwarsa, zai iya kara ko taki ga tsawon rayuwarsa?
28 Lolagha amaluva ndavule ghikula, naghivomba imbombo nambe kuhona amenda ghaake agha kufwala.
To, don me kuke damuwa a kan tufafi? Ku dubi furannin jeji, yadda suke girma. Ba su aiki, kuma ba su sakar kaya.
29 Neke nikuvavuula kuuti, nambe uSolomoni mu vuvaha vwake vwoni, naalyaghelile kufwalilila neke anoghele ndavule ililuva limonga!
Duk da haka ina gaya maku, ko Sulaimanu ma, cikin dukan daukakar sa bai yi ado kamar daya daga cikin wadannan ba.
30 Nave uNguluve ikughafwasia enendiiki amamele agha mu lihaka ghano ghinofia unsiki n'debe vuvule neke nakalinga ghijoghotoka na kutaghua pa mwoto, lino nakyaikuvafwasia umue na kukila, umue mwe vavya lwitiko ludebe?
Idan Allah yayi wa ciyawar jeji ado, wadda yau tana wanzuwa, gobe kuwa a jefa ta cikin murhu, ina misalin adon da za ya yi maku, ya ku masu karancin bangaskiya?
31 “Lino, mulekaghe kutungumala kuuti, “Tulia kiki, tunyua kiki, nambe tufwala kiki,'
Don haka kada ku damu, kuna cewa, 'Me za mu ci? ko, Me za mu sha?' ko kuwa, 'Wadanne tufafi za mu sa?'
32 ulwakuva ifio fyoni vihangajikila vano navammanyile uNguluve. UNhaata ghwinu juno ali kukyanya akaghwile vunofu kuuti mulonda sooni isio.
Ai, al'ummai ma suna neman dukan irin wadannan abubuwa, Ubanku na sama kuwa ya san kuna bukatarsu.
33 Looli mulondaghe taasi uvutwa vwa Nguluve na kuvomba sino ikeela umwene, neke ifio fyoni ikuvongelesia”.
Amma ku nemi mulkinsa da farko da adalcinsa, kuma dukan wadannan abubuwa za a baku.
34 “Lino, namungasaghaghe vwimila ifya pakilaavo, ulwakuva ifya pakilaavo pwefili vwimila ikighono ikio. Kila kighono kili na mahangaiko ghaake.
“Saboda haka kada ku damu don gobe, ai, gobe za ta damu da kanta. Kowace rana ta na cike da wahalarta”.