< Vagalatia 6 >

1 nyalukolo ndeve umuunhu ghweni akolilue mu vuhosi, umue mwe va Mhepo, lunoghile kukun'gomosia unyalukolo ujuo ku numbula ija vukola. kuno mukujilololela jumue kuuti namungaghesivuaghe.
'Yan'uwa, idan an kama mutum yana yin wani laifi, ku da kuke da ruhaniya sai ku dawo da mutumin a hanya cikin ruhun tawali'u, ka lura da kanka don kada kai ma ka fada a cikin gwaji.
2 mutolelanilanaghe amasigho, mu uluo mukujikamilisia indaghilo ja Kilisite.
Ku dauki damuwar juna, ta yin haka za ku cika shari'ar Almasihu.
3 ndeve umuunhu ghweni ukughinia kuuti umwene ghw nono kukila himbe na kiinu, ikujisyanga jujuo.
Domin idan kowa ya zacci shi wani abu ne alhali shi ba komai ba ne rudin kansa yake yi.
4 amuunhu ghweni na akagule imbombo jake, pepano iva ni kiinu kyake mwene ikya kukughinia, kisila kukulinganisia umwene nu junge.
Sai kowa ya auna aikin sa. Sa'annan zai sami abin da zai yi takama, ba sai ya kwatanta kansa da wani ba.
5 ulwakuva umuunhu ghweni litola un'sigho ghwake jujuo.
Domin kowa zai dauki nauyin kayansa.
6 umuunhu juno avulanisivue ilisio lunoghile kuhanga amanono ghoni nu m'bulanisi ghake.
Wanda aka koya masa maganar, wajibi ne ya ci amfanin abubuwansa masu kyau duka tare da malaminsa.
7 namungasyanguaghe. uNguluve naihighua, kino avyalile jumonga kye ilitavula.
Kada fa a yaudare ku ba a yi wa Allah ba'a. Dukan abin da mutum ya dasa, shine abin da zai girba.
8 juno ivyala imbeju jake mu sambi ilitavula uvunangifu, looli juno ivyala imbeju mwa Mhepo ilitavula uvwumi vwa kusila na kusila kuhuma kwa Mhepo. (aiōnios g166)
Domin shi wanda ya shuka wa kansa dabi'ar zunubi zai girbi hallaka, amma shi wanda ya shuka cikin Ruhu, zai girbi rai madawwami daga Ruhu. (aiōnios g166)
9 natungakatalaghe kuvomba sino sinoghiile ulwakuva mu nsiki ghwake tulipeta ndeve natilidenyeka inumbula.
Kada mu gaji da aikata nagarta, domin a lokacin da ya dace za mu yi girbi idan ba mu gaji ba.
10 pe lino unsiki ghuno tuuva ni nafasi umuunhu ghweni atendaghe sino sinoghile. looli vano vali mu n'kate ja lwitiko.
Saboda haka, lokacin da muke da zarafi, sai mu yi nagarta ga kowa. Mu yi nagarta mussamman ga wadanda suke na iyalin bangaskiya.
11 lola uvukome vwa kalata sino nikavalembile ku luvoko lwango june.
Dubi yawan wasikun da na rubuta maku da hannuna.
12 vala vano vinoghua kuvomba inono isa m'bili vevene vikuvalasimisia kukekua. vivomba ndikio kuuti navangingilaghe mu mhumhuko sa kikovekano kya Kilisite.
Wadanda suke so su nuna hali mai kyau cikin jiki suke tilasta ku yin kaciya. Suna yin haka ne kadai saboda kada a tsananta masu saboda gicciyen Almasihu.
13 ulwakuva vope avuo vano vakekilue avene navivomba inaghilo. pe pano vilonda umue mukekue neke viise kukughinia amavili ghinu.
Domin ko su wadanda suke masu kaciya ba su kiyaye shari'a. Maimakon haka suna so ne a yi maku kaciya don su yi fahariya game jikinku.
14 nalungahumilaghe kukughinia kisila kikovekano kya Mutwa ghwitu uYesu Kilisite. mwa mwene iisi jikapumusivue kulyune, nu mwene mu iisi.
Bari kada ya zama ina fahariya sai dai ta gicciyen Ubangijinmu Yesu Almasihu. Ta wurinsa ne aka gicciye duniya a gare ni, ni kuma ga duniya.
15 ulwakuva tukakekilue nambe kisila kukekua kuuva kye kiinu. pe pano uluholuo ulupia lwe lunghanike.
Domin kaciya ko rashin kaciya ba komai ba ne. Maimakon haka, sabon halita ne ke da muhimmanci.
16 ku vooni vano vikukala muvutavike uvu, vavisaghe nu lughano ni kisa fivisaghe lu vooni, na ku Isilaeli ja Nguluve.
Ga dukan wadanda za su zauna cikin wannan ka'ida, bari salama da jinkai su kasance tare da su da kuma bisa Isra'ila na Allah.
17 kuhuma lino umuunhu ghweni nangamhumhusiaghe, lwakuva nipindile ilitavua lya Yesu mu m'bili ghwango.
Daga yanzu zuwa nan gaba kada wani ya dame ni, domin ina dauke da tabbai na Yesu a jikina.
18 uvumosi vwa Mutwa ghwitu uYesu Kilisite vuve mu numbula sinu vanyalukola vango. Ameni
Alherin Ubangijinmu Yesu Almasihu ya kasance da ruhun ku, 'yan'uwa. Amin.

< Vagalatia 6 >