< 1 Wakoritho 8 >

1 Lino vwimila vwa kyakulia fino fihumisivue litekolo kufihwani: tukagwile kuuti “Usue tweeni tulinuvumang'anyi.” Uvumang'anyi vuleta ulughinio, looli ulughano lujenga.
Game da abinci da ake yiwa gumakai hadaya: Mun sani cewa, “Dukanmu muna da ilimi.” Ilimi ya kan kawo takama, amma kauna tana ginawa.
2 Nave umuunhu ghweni isagha kuuti akagwile limongo, umuunhu ujua nambe nakagwile heene jilondua akagule.
Idan wani yana tunanin ya san wani abu, wannan mutumin bai rigaya ya san abinda ya kamata ya sani ba.
3 Looli nave umuunhu amughanile u Nguluve, umuunhubujuo ikagulika nu mwene.
Amma idan wani yana kaunar Allah, to ya san da wannan mutum.
4 Kange vwimila vwa fakulia fino fihumisivue fihumisivue litekelo ku fihweni: tukagwile kuuti “Ikihwani nakwekuuti kinu mu iisi iji,” ulwakuva nakwale u Nguluve ila jumo mwene.”
Game da abincin da aka yiwa gumakai hadaya: Mun san cewa, “Gunki a duniyan nan ba wani abu bane,” kuma cewa” Babu wani Allah sai guda daya.”
5 Ulwakuva kwevale vinga vano vitambulua manguluve ndavuve vulanga, nambe iisi, ndavule ghalivuo “Amanguluve na vatua vinga.”
To wata kila ma a ce wadanda ake kira alloli sun kasance, ko a cikin sama ko duniya, kamar yadda akwai wadanda ake ce dasu “alloli dabam dabam a duniya ko a sama,” kamar yadda akwai “alloli da iyayengiji” da yawa.
6 “Palikimo nakuva kulyusue kwale u Nguluve jumo mwene juno ghwa Nhaata, ifinu fyoni fihumile kwa mwene, tatusue tukale kwa mwene, u Mutwa jumo u Yesu Kilisite, juno vwimila umwene ifinu fyoni kwefile, kwa mwene jujuo na jusue kwetule.”
“Amma a wurin mu, Allah daya ne, Uban dukan duniya, daga wurinsa aka halita dukan abu, domin sa muke rayuwa, Ubangiji Yesu Almasihu daya, wanda ta wurin sa kome ya kasance, mu kuma daga wurinsa muke.”
7 Nambe vulevule, uvukagusi uvuo namwevule n'kate mwa muunhu ghweni. pauluo, avange valyahasing'ine kukufunya ku fihwani pakali apuo, nambe lino vali ifakulia ifi hwene kuuti kinu kino kihumisivue kuva litekelo ku fihwani. Inyivonelo save sisoveleng'ine ulwakuva mbotembote.
Amma ba kowa ke da wannan ilimi ba. Shi ya sa tun da, wadan su na bauta wa gunki, kuma suna cin wannan abincin kamar abin da aka mika wa gunki. Lamirin su ya kazantu sabo da yana da rauni.
8 Looli ikyakulia nakyekino kilatuhufia usue kwa Nguluve. Usue natulivavivi kyoongo nave natulile ikyakulia, nave uvulugu kyoongo nave tulile.
Amma ba abinci ke bamu tagomashi a wurin Allah ba. Ko mun ci, bamu kara karbuwan mu ba, ko ba mu ci ba, ba mu rage karbuwan mu ba.
9 Looli mulolelaghe ulwakuuti uvwavuke vwiinu vuleke kuva vwe vwambusio ulwa kun'kuvasia um'botebote mulwitiko.
Amma, ka yi hatara kada 'yancin ka ya zama sanadiyar tuntuben wani mai rarraunar bangaskiya.
10 Leka usaghaghe kuuti umuunhu akuvwene, uve ghwejuno ulinuvukagusi, ghulia ikyakulia mu nyumba ija kufunyila ija fihwani. Inyivonelo sake umuunhu ujuo kwande sikunua pikagulika nambe jumwene jujuo valisaghe ifiinu fino vasanguile kuva litekelo kufihwani?
Anar misali, idan wani mai rarraunar lamiri ya hango ka mai ilimi, kana cin abincin da aka mika wa gunki, ai ba ka bashi kwarin gwiwa kenan yaci abincin da aka mika wa gunki ba?
11 Pa uluo vwimila vwa vukagusi vwako uvwa lweli ulwa muvuhumo vwa fihwani, n'kulu nambe umwanilumbu juno m'botem'bote, juno kange n'kilisite alyafwile vwimila umwene, itipulua.
Sabili da ganewar ka akan yanayin gumaka, dan'uwa rarrauna wanda Yesu ya mutu domin sa ya hallaka.
12 Pauluo, pano ghuvomba inyivi palikimo avakuulu nava lumbu vakomukusilemasia inyivonelo sivanave sino mbotembote, muvomba inyivi kwa Kilisite.
Saboda haka, idan ka saba wa 'yan'uwa masu raunin a lamiri, ka yi zunubi a gaban Almasihu.
13 Pauluo, nave ikyakulia kikwambusia pikunkuvasia un'kulu nambe umwanilumbu, nanilalia inyama kange, ulwakuuti nimwambusie unkulu nambe umwanilumbu kughua. (aiōn g165)
Idan abinci zai sa dan'uwa na yayi tuntube, zan huta cin nama, domin kada in jawo wa 'yan'uwana faduwa. (aiōn g165)

< 1 Wakoritho 8 >