< 1 Wakoritho 14 >
1 Mululondaghe ulughano na kunoghelua kyongo ifipelua ifya munumbula, looli mughinaghe kyongo ulwakuuti muka kyongo uvuviili.
Ku dafkaci kauna kuma ku himmatu domin baye bayen ruhaniya, musamman domin kuyi anabci.
2 Ulwakuva umwene juno ijova injovele imia naijova na vaanhu looli ijova nu Nguluve. Ulwakuva nakwale juno ajitang'inie ulwakuva ijova sino sifisime mu Mhepo.
Domin wanda yake magana da harshe bada mutane yake magana ba amma da Allah. domin babu mai fahimtarsa saboda yana zancen boyayyun abubuwa ciki Ruhu.
3 Looli umwene juno ivila uvuviili, ijova navaanhu na pikuvakangasia inumbula, nakuvanyamasia.
Amma wanda yake anabci da mutane yake magana domin ya gina su, ya karfafa su, kuma ya ta'azantar dasu.
4 Umwene juno ijova injovele imia ikujimika mwene, looli umwene juno ivila uvuvili ikujenga ulukong'ano.
Wanda yake magana da wani harshe, kansa yake ginawa, amma mai yin annabci kuwa, ikilisiya yake ginawa.
5 Lino ninoghelua kuuti umue mweni mujovaghe injovele imia. looli pa isio sooni, ninoghelua kuuti muvilaghe uvuviili. Umwene juno ivila uvuviili ghwe mbaha kukila juno ijova injovele imia (nakuava avisaghe ughwa kughanula), ulwakuuti ulukong'ano lukagule kujengeka.
To, fatana ace dukan ku kuna magana da harsuna. Amma fiye da hakama, fatana ace kuyi anabci. Wanda yake anabci yafi wanda yake magana da harsuna ( sai dai idan wani ya fassara domin ikilisiya ta ginu).
6 Looli lino, vakuulu numue va mwanilumbu vango, ningise kulyumue nakujova injovele imia, nikuvavumbulila kiki umue? Nanighwesia, ulwene kuuti nijova numue kusila ija lusetulilo, nambe kusila ija vumang'anyi, nambe uvuvili, nambe kusila ija luvulanisio.
Amma yanzu, 'yan'uwa, in na zo wurin ku ina magana da harsuna, ta yaya zaku karu dani? ba zaya yiwu ba, sai idan nayi maku magana da wahayi, ko sani, ko anabci, ko koyarwa.
7 Nambe ifinu ifisila vwumi heene filimbi nambe kilongilongi fingaleke kuhumia ilisio lino lipungilanile, kwande fikagulika ndani kye kiliku kino kinenilue?
Idan kayan kida marasa rai suna fitar da sauti - kamar su sarewa da algaita - kuma basu fitar da amo daban daban, ta yaya wani zaya san irin amon da sarewar da algaitar suke kadawa?
8 Ulwakuva nave lukelema luhumia ilisio lino nalimanyika, luvisaghe ndani umuunhu ikagula kuuti ghwe nsiki ghwa kuling'ania ku lilugu.
Domin idan aka busa kaho da sauti marar ma'ana, ta yaya wani zaya san lokacin da ya dace ya shirya zuwa yaki?
9 Lulivulevule najumue. Mungahumie nulumili ilisio lino nalyelyene, pe luva ndani umuunhubakagule kino mujova? Mujovaghe, nakwele juno kwande ikuvaling'ania.
Haka yake game da ku. Idan kuka furta zance marar ma'ana, ta yaya wani zaya fahimci abinda kukace? zaku yita magana, kuma babu wanda zaya fahimce ku.
10 Nasakughanania kuuti kuliinjovele nyinga sili papinga mu iisi, nakwili nambe jimo insila luvumbulilo.
Babu shakka akwai harsuna daban daban a duniya, kuma babu wanda baya da ma'ana.
11 Looli nave nanijikagwile injovele jiiti kiki, niva mesia kwa mwenejuno ijova, ghwop juno ikujijova iva mesia kulyune.
Amma idan ban san ma'anar wani harshe ba, zan zama bare ga mai maganar, kuma mai maganar zaya zama bare a gareni.
12 Fye lulivuo kulyumue, Ulwakuva munoghelua kyongo kulola ivusilo sa Mhepo, mulondaghe kuuti lughinaghe kyongo kukulujenga ulukong'ano.
haka yake gare ku. Tun da kuna da dokin bayyanuwar Ruhu, ku himmatu da habaka cikin gina ikilisiya.
13 Pa uluo, umwene juno ijova injovele imia ifunyaghe ulwakuuti apelue kukusighanula.
To wanda yake magana da harshe yayi addu'a domin ya iya fassarawa.
14 Ulwakuva ningifunye injovele imia, inumbula jaango jikufunya, looli uluhala lwango lusila meke.
Domin idan nayi addu'a da harshe, ruhuna yayi addu'a, amma fahimtata bata karu ba.
15 Nivomba kiki? Nikufunyagha mu numbula jaango, looli kange nikufunyagha nuluhala lwango. Nikwimbagha mu numbula jaango, nikwimbagha nhuluhala lwango kange.
To, me zan yi? Zan yi addu'a da ruhuna, in kuma yi addu'a da fahimtata. Zan yi raira waka da ruhuna, kuma in raira waka da fahimtata.
16 Neke looli, ungamughinie u Nguluve mu numbula, umwene juno mesia mu numbula ikwitika “Ameni” pano ghuhumia uluhongesio, nambe nasikagwile sino ghujova?
In ba haka ba, idan ka yi yabon Allah da ruhu kawai, ta yaya wanda yake waje zai ce, “Amin” a kan godiyar da kake yi in bai san abin da kake fada ba?
17 Ulwakuva kyang'haani uve ghuhongesia vunofu, looli ujunge jula naijengeka.
Babu shakka kayi godiya sosai, amma wanin baya ginu ba.
18 Nikumongesia u Nguluve ulwakuva nijova injovele imia kukuvakila umue mweni.
Nagodewa Allah ina magana da harsuna fiye da ku duka.
19 Looli mu ng'ong'ano kiba nijovaghe amasio ghahano muno nikitang'anisie une ulwakuuti nikagule kukuvavulanisia avange, kukila amasio imbilima kijigho khu njovele imia.
Duk da haka dai a taron ikilisiya na gwammace in yi magana da kalmomi biyar cikin fahimta saboda inganta wadansu fiye da dubu goma da harshe.
20 Vakuulu numue va mwanilumbu vango, mulekaghe kuuva vaanha musaghile jiinu, pa uluo pipuling'ana nuvu hosi, muvisaghe heene vaanha vafyele. Looli mulwa kusagha mulyumue muvisaghe vaanhu vagoyo.
'Yan'uwa, kada ku zama yara cikin tunani, sai dai a wajen aikin mugunta, ku yi halin jarirai, amma a tunaninku ku girma.
21 Jilembilue mu ndaghilo, “Kuvaanhu va munjovele ijinge na mumalomo agha vahesia nijovaghe na vaanhu ava. Looli nave vulevule navangamulikaghe,” ijova u Mutwa.
A rubuce yake a shari'a cewa, “zan yi magana da mutanen nan ta wurin mutane masu bakin harsuna, da kuma lebunan baki. Duk da haka kuwa ba za su saurare ni ba”, in ji Ubangiji.
22 Pa uluo, imili fye fidegho, nakwekuuti kuvala vala vano vitike, looli kuvano navitike. Looli kuhumia uvuviili kye kidegho, nakwekuuti kuvano navitike, looli vwimila vala vano vitike.
Amma harsuna alamu ne, ba ga masu bada gaskiya ba, sai dai ga marasa ba da gaskiya. Annabci kuwa alama ce ga masu ba da gaskiya, amma ba don marasa bangaskiya ba.
23 Lola, nave ulukong'ano lwoni lukong'anile palikimo neke vooni vajovaghe injovele imia, navahesia navala vano navitiki viingilevuuli navanoghile kukuvavula kuuti muli namapepo?
Saboda haka, in dukan ikilisiya ta taru, kowa kuwa yana magana da wasu harsuna, wadansu na waje da kuma marasa ba da gaskiya suka shigo, ashe, ba sai su ce kun haukace ba ba?
24 Looli nave mweni muvila uvuvili juno naitike nambe mesia ingela, ikwesuagha ku sooni sino ipulika. Ihighuagha kusoni sino sijovua.
In kuwa kowa yana yin annabci, wani kuma marar ba da gaskiya ko wani daga waje ya shigo, maganar kuwa zata ratsa shi. Za a ma hukanta shi a kan maganar,
25 Uvusyefu vwa mwoojo ghwa mwene vwale vwifwikuka. Sino kwande sihumila, ale ighua na pikupama na pikufunya kwa Nguluve. Ale ilaata kuuti u Nguluve alinumue.
asiran zuciyarsa kuma za su tonu. Sakamokon haka, sai ya fadi ya yi wa Allah sujada, zaya furta cewa lallai Allah yana tare da ku.
26 Kiki kivingilila kange, vakuulu numue va mwanilumbu vaango? Pano mutang'ana palikimo, umuunhu ghweni ilulutila, imbulanisio, isyetulilo, injovele imia nambe uvughanule. Muvombaghe iisi sooni ulwakuuti mujengaghe ulukong'ano.
Sai me kuma 'yan'uwa? idan kuka tattaru, wani yana da zabura, koyarwa, wahayi, harshe, ko fassara. Kuyi komai domin gina ikilisiya.
27 Nave jumonga ijova injovele imia, pe vavisaghe vaviili nambe vatatu, nujunge muvutavike. Umuunhu lunoghile kyongo aghanulaghe kino kijovilue.
Idan wani yayi magana da harshe, bari a sami mutum biyu ko uku a yawansu, kuma kowa yayi daya bayan daya. Sai wani ya fassara abinda aka fada.
28 Looli nave napwale umuunhu juno ighanula, looli umuunhu ghweni mu avuo ikalaghe kiimie mun'kate mulukong'ano. Looli umuunhu ghweni ajovaghe mwene na kwa Nguluve.
Amma idan babu wanda zaya fassara, bari dukansu suyi shiru a ikilisiya. Bari kowa yayi wa kansa maganar a gida shi kadai da kuma Allah.
29 Na vaviili vavili nambe vatatu vavilaghe, neke avange vapulikisiaghe na kughanula sino sijovilue.
Bari annabawa biyu ko uku suyi magana, bari sauran su saurara tare da bambance abinda ake fada.
30 Looli ujunge juno ikalileanga fwikulilue lumonga mumbombo, juno juno avele iviila ajikaghe.
Idan kuma anba wani fahimta wanda yana zaune a cikin sujadar, bari wanda yake ta magana kafin yanzu yayi shiru.
31 Ulwakuva ghweni mulyumue anoghile kuhumia uvuvili vumo ye ujunge ulwakuuti umuunhu ghweni anoghile kumanyila kange vooni va noghele kukangasivua.
Dukanku kuna iya yin annabci daya bayan daya, domin kowannen ku yayi koyi, a kuma samu karfafawa.
32 Ulwakuva inumbula isa vavili sili pasi pavuloleli pa vavili.
Gama ruhohin annabawa suna karkashin annabawa,
33 Ulwakuuva u Nguluve naghwe Nguluve ughwa vulamafu, looli ghwe lutengano. Ndavule jilivuo mu ng'ong'ano sooni isa vitiki,
domin Allah ba Allahn rudu ba ne, na salama ne. Haka yake kuwa a duk ikllisiyoyin masu bangaskiya.
34 lonoghile avamama vikalaghe kimie mu ng'ong'ano. Ulwakuuva navitavulilua kujova. Pa uluo, vanoghile kuva vakoola, ndavule kange indaghilo pano jijova.
Mataye suyi shiru a ikilisiyoyi. Domin ba a basu dama ba suyi magana. A maimako, su zama masu sadaukar da kansu, kamar yadda doka ta ce.
35 Nave kulikimonga vinoghelua kumanyila, looli vavaposie avaghosi vavanave munyumba. Ulwakuva se soni kwa mumama kujova mulukong'ano.
Idan akwai abinda suke so su koya, bari su tambayi mazajen su a gida. Domin abin kunya ne mace tayi magana a ikilisiya.
36 Vuli ilisio lya Nguluve likahumile kulyumue? Vuli lilisile jumue mwe veene?
Daga wurinku maganar Allah ta zo ne? ko kuwa a gare ku kadai ta iso?
37 Nave umuunhu ikuvona kuuti ve vavili nambe lwa mhepo, lumunoghile aghakagule amasio ghano nikuvalembela kuuti lwe lulaghilo lwa Mutwa.
In wani yana zaton shi ma annabi ne, ko kuwa mai ruhaniya, to, sai ya fahimta, abin nan da nake rubuta maku umarni ne daga wurin Ubangiji.
38 Looli nave nakagwile agha, mumuleke aleke kukagulika.
In kuwa wani ya ki kula da wannan, shi ma kada a kula da shi.
39 Pa uluo, vakuulu numue va mwanilumbu vango, mulondaghe fiijo kuhumia uvuviili, namungansighaghe umuunhu ghweni kujova ni njovele.
Saboda haka, 'yan'uwa, ku yi marmarin yin annabci sosai, sa'an nan kada ku hana kow yin magana da harsuna.
40 Looli amasio ghoni gha vombeke vunofu nuvutavike.
Sai dai a yi komai ta hanyar da ta dace bisa ga tsari.