< Zǝbur 112 >

1 Ⱨǝmdusana! Pǝrwǝrdigardin ǝyminidiƣan, Uning ǝmrlirini zor hursǝnlik dǝp bilidiƣan adǝm bǝhtliktur!
Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
2 Uning nǝsli zeminda turup küq-ⱪudrǝtlik bolidu; Duruslarning dǝwri bǝhtlik bolidu.
’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
3 Uning ɵyidǝ dɵlǝt ⱨǝm bayliⱪlar bolidu; Ⱨǝⱪⱪaniyliⱪi mǝnggügǝ turidu.
Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
4 Ⱪarangƣuluⱪta turƣan durus adǝmgǝ nur pǝyda bolidu; U xǝpⱪǝtlik, rǝⱨimdil ⱨǝm ⱨǝⱪⱪaniydur.
Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
5 Hǝyrhaⱨ, ɵtnǝ berip turidiƣan adǝmning bǝhti bolidu; U ɵz ixlirini adilliⱪ bilǝn yürgüzidu.
Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
6 Bǝrⱨǝⱪ, u ǝbǝdiy tǝwritilmǝydu; Ⱨǝⱪⱪaniy adǝm mǝnggügǝ ǝslinidu.
Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
7 U xum hǝwǝrdin ⱪorⱪmaydu; Uning kɵngli toⱪ ⱨalda, Pǝrwǝrdigarƣa tayanƣan.
Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
8 Dili mǝⱨkǝm ⱪilinƣan, u ⱪorⱪmaydu; Ahirida u rǝⱪiblirining mǝƣlubiyitini kɵridu.
Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
9 U ɵziningkini mǝrdlǝrqǝ tarⱪatⱪan, Yoⱪsullarƣa beridu; Uning ⱨǝⱪⱪaniyliⱪi mǝnggügǝ turidu; Uning münggüzi izzǝt-xɵⱨrǝt bilǝn kɵtürülidu.
Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
10 Rǝzil adǝm buni kɵrüp qidimaydu, Qixlirini ƣujurlitidu, u erip ketidu; Rǝzillǝrning arzu-ⱨǝwisi yoⱪitilidu.
Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.

< Zǝbur 112 >