< ज़बूर 114 >
1 जब इस्राईल मिस्र से निकलआया, या'नी या'क़ूब का घराना अजनबी ज़बान वाली क़ौम में से;
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 तो यहूदाह उसका हैकल, और इस्राईल उसकी ममलुकत ठहरा।
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 यह देखते ही समन्दर भागा; यरदन पीछे हट गया।
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 पहाड़ मेंढों की तरह उछले, पहाड़ियाँ भेड़ के बच्चों की तरह कूदे।
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 ऐ समन्दर, तुझे क्या हुआ के तू भागता है? ऐ यरदन, तुझे क्या हुआ कि तू पीछे हटता है?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 ऐ पहाड़ो, तुम को क्या हुआ के तुम मेंढों की तरह उछलते हो? ऐ पहाड़ियो, तुम को क्या हुआ के तुम भेड़ के बच्चों की तरह कूदती हो?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 ऐ ज़मीन, तू रब्ब के सामने, या'क़ूब के ख़ुदा के सामने थरथरा;
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 जो चट्टान को झील, और चक़माक़ की पानी का चश्मा बना देता है।
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.