< До євреїв 1 >
1 Багато разі́в і багатьма́ способа́ми в давнину́ промовляв був Бог до отців через пророків,
A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
2 а в останні ці дні промовляв Він до нас через Сина, що Його настанови́в за Наслідника всього, що Ним і віки́ Він створив. (aiōn )
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn )
3 Він був сяєвом слави та образом істоти Його, трима́в усе словом сили Своєї, учинив Собою очи́щення наших гріхів, — і засів на прави́ці величности на висоті.
Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.
4 Він остільки був ліпший понад анголі́в, оскільки славніше за них успадкува́в Ім'я́.
Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.
5 Кому́ бо коли з анголів Він промовив: „Ти Мій Син, — Я сьогодні Тебе породив“! І зно́ву: „Я буду Йому за Отця, а Він Мені буде за Сина“!
Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
6 І коли знов Він уводить на світ Перворі́дного, то гово́рить: „І нехай Йому вкло́няться всі анголи Божі“.
Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
7 А про анголів Він говорить: „Ти чиниш духів ангола́ми Своїми, а палю́чий огонь — Своїми слугами“.
Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
8 А про Сина: „Престол Твій, о Боже, навік віку; бе́рло Твого царюва́ння — бе́рло праведности. (aiōn )
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn )
9 Ти полюбив праведність, а беззако́ння знена́видів; через це намасти́в Тебе, Боже, Твій Бог оливою радости більше, ніж дру́зів Твоїх“.
Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka, ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”
10 І: „Ти, Господи, землю колись закла́в, а небо — то чин Твоїх рук.
Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
11 Загинуть вони, а Ти будеш стояти, — всі вони, як той одяг, поста́ріють.
Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
12 Як одежу, їх змі́ниш, — і минуться вони, а Ти за́вжди Той Са́мий, і роки Твої не закі́нчаться“!
Za ka naɗe su kamar mayafi, kamar riga za su sauya. Amma kai ba za ka canja ba, shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”
13 Кому з анголів Він промовив коли: „Сядь право́руч Мене, доки не покладу́ Я Твоїх ворогів підніжком ногам Твоїм“!
Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka”?
14 Чи не всі вони ду́хи служебці, що їх посилають на службу для тих, хто має спасіння вспадкувати?
Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?