< Дії 22 >
1 Мужі брати й батьки, вислухайте тепер мов оправданнє перед вами.
“’Yan’uwa da iyaye, ku saurari kāriyata yanzu.”
2 Почувши ж, що Жидівською мовою говорив до них, ще більш утихомирились.
Da suka ji ya yi musu magana da Arameyik, sai suka yi tsit. Sai Bulus ya ce,
3 І рече: Я справді чоловік Жидовин, роджений у Тарсї Киликийському, зрощений же у сьому городї при ногах Гамалиїла, навчений добре отцївського закону, бувши ревнителем Бога, якож вв всї тепер.
“Ni mutumin Yahuda ne haifaffen Tarshish na Silisiya, amma a nan birnin ne aka rene ni. Aka horar da ni sosai cikin dokokin kakanninmu a ƙarƙashin Gamaliyel ni ma dā mai himma ne cikin bauta wa Allah kamar yadda kowannenku yake a yau.
4 Я сей путь гонив до смерти, вяжучи та віддаючи в темниці чоловіків і жінок;
Na tsananta wa masu bin wannan Hanyar har ga mutuwarsu, ina kama maza da mata ina kuma jefa su cikin kurkuku,
5 яко ж і архиєрей засьвідкує менї, і вся старшина, від котрих і листи взявши до братів, ішов я в Дамаск, щоб звязавши привести у Єрусалим тих, що там були, щоб скарано їх.
kamar yadda babban firist da dukan Majalisa za su iya shaida. Na ma karɓi wasiƙu daga gare su zuwa ga’yan’uwansu a Damaskus, na kuma tafi can don in kawo waɗannan mutane a daure zuwa Urushalima don a hukunta su.
6 Стало ся ж мені, як ішов я і наближавсь до Дамаску, о полуднї зразу осияло мене велике сьвітло з неба.
“Wajen tsakar rana da na yi kusa da Damaskus, ba zato ba tsammani sai wani babban haske daga sama ya haskaka kewaye da ni.
7 І впав я на землю, і почув голос, глаголючий менї: Савле, Савле, чого мене гониш?
Sai na fāɗi a ƙasa na kuma ji wata murya ta ce mini, ‘Shawulu! Shawulu! Don me kake tsananta mini?’
8 Я ж озвавсь: Хто єси, Господи? і рече до мене: Я Ісус Назорей, котрого ти гониш.
“Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ya amsa ya ce, ‘Ni ne Yesu Banazare, wanda kake tsanantawa.’
9 Ті ж, що були зо мною, видїли сьвітло і полякались; голосу ж не чули, що глаголав мені.
Abokan tafiyata suka ga hasken, amma ba su fahimci muryar mai magana da ni ba.
10 Сказав же я: Що робити мені, Господи? Господь же рече до мене: Уставши йди в Дамаск; а там скажеть ся тобі про все, що постановлено тобі робити.
“Sai na yi tambaya, na ce, ‘Me zan yi, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Tashi, ka tafi cikin Damaskus. A can za a faɗa maka duk abin da aka shirya za ka yi.’
11 Як же не бачив я від сяйва того сьвітла, то ведений за руку від тих, що були зо мною, увійшов я в Дамаск.
Abokan tafiyata suka ja ni a hannu zuwa cikin Damaskus, saboda ƙarfin hasken ya makanta ni.
12 Ананїя ж, чоловік один побожний по закону, доброї слави у всіх тамешнїх Жидів,
“Wani mutumin da ake kira Ananiyas ya zo ya gan ni. Shi mai ibada ne wajen kiyaye dokoki wanda dukan Yahudawan da suke zama a can suna girmama shi ƙwarai.
13 прийшовши до мене і ставши, рече менї: Савле брате, прозри. І я тій ж години побачив його.
Ya tsaya kusa da ni ya ce, ‘Ɗan’uwa Shawulu, ka sami ganin garinka!’ A daidai lokacin kuwa na iya ganinsa.
14 Він же рече: Бог отцїв наших вибрав тебе розуміти волю Його, й видїти Праведника, й чути голос із уст Його.
“Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
15 Бо будеш сьвідком Йому перед усіма людьми у тому, що ти бачив і чув єси.
Za ka zama mai shaidarsa ga dukan mutane game da abin da ka gani ka kuma ji.
16 А тепер чого гаєш ся? уставши охрестись, та обмий гріхи твої, призвавши імя Господнє.
Yanzu me kake jira? Ka tashi, a yi maka baftisma, a wanke zunubanka, ta wurin kira bisa ga sunansa.’
17 І сталось, як вернувсь я в Єрусалим та моливсь у церкві, то був у захопленню,
“Sa’ad da na dawo Urushalima ina cikin addu’a a haikali, sai na ga wahayi
18 і видів Його, глаголючого мені: Поспіши та вийди боржій з Єрусалиму, бо не приймуть сьвідчення твого про мене.
na ga Ubangiji yana magana. Ya ce mini, ‘Maza! Ka bar Urushalima, gama ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.’
19 А я сказав: Господи, вони знають, що я вкидав у темниці та бив по школах тих, що вірували в Тебе.
“Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka.
20 І як пролилась кров СтеФана, сьвідка Твого, я сам стояв і похваляв убийство його, стережучи одежі убийцїв його.
Sa’ad da kuma aka zub da jinin Istifanus mashaidinka, na tsaya can ina ba da goyon bayana ina kuma tsaron tufafin masu kisansa.’
21 І рече до мене: Іди: бо я до поган далеко пішлю тебе.
“Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, ‘Je ka; zan aike ka can nesa a wurin Al’ummai.’”
22 Слухали ж його аж до сього слова, а тепер зняли голос свій, кажучи: Геть із землі такого! не жити йому.
Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
23 Як же кричали вони та кидали одежу, та підкидали порохом на воздух,
Da suna ihu suna kaɗa mayafansu suna da tā da ƙura sama,
24 звелїв тисячник вести його в замок, і казав бійкою допитуватись у него, щоб дознатись, чого так гукають на него.
sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.
25 Як же розтягнуто (вязано) його реміннєм, рече Павел до сотника стоячого: Хиба годить ся вам чоловіка Римлянина, та й несудженого, бити?
Suna kwantar da shi ke nan domin a yi masa bulala, sai Bulus ya ce wa jarumin da yake tsaye a nan, “Ashe, daidai ne bisa ga doka a yi wa ɗan ƙasar Roma bulala wanda ba a ma tabbatar da laifi a kansa ba?”
26 Почувши ж сотник, приступивши до тисячника, сповістив, говорячи: Дивись, що хочеш робити; чоловік бо сей Римлянин.
Da jarumin ya ji haka sai ya je wurin shugaban ƙungiyar sojan ya ce masa, “Me kake so yi ne? Wannan mutum ɗan ƙasar Roma ne.”
27 Прийшовши тисячник промовив до него: Скажи мені, чи Римлянин єси ти? Він же рече: Так.
Sai shugaban ƙungiyar sojan ya je ya tambayi Bulus ya ce, “Faɗa mini, kai ɗan ƙasar Roma ne?” Bulus ya ce, “I.”
28 І відказав тисячник: За велику суму здобув я се горожанство. Павел же рече: Я ж і родивсь (у йому).
Sai shugaban ƙungiyar sojan ya ce, “Sai da na biya kuɗi mai yawa kafin in zama ɗan ƙasa.” Bulus ya ce, “Ni kuwa an haife ni ɗan ƙasa.”
29 Зараз тоді відступили від него ті, що мали в него допитуватись; і тисячник злякав ся, довідавшись, що се Римлянин, і що він його закував.
Waɗanda dā suke shirin yin masa tambayoyi suka ja da baya nan da nan. Shugaban ƙungiyar sojan kansa ya tsorata da ya fahimci cewa ya sa wa Bulus, ɗan ƙasar Roma sarƙa.
30 Назавтра ж, хотівши довідатись певно, за що винуватять його, зняв з него кайдани, і звелїв прийти архиєреям і всій раді їх і, вивівши Павла, поставив перед ними.
Kashegari da yake shugaban ƙungiyar sojan ya so yă tabbatar da ainihin abin da ya sa Yahudawa suke zargin Bulus, sai ya sake shi ya kuwa umarci manyan firistoci da dukan Majalisar su taru. Sa’an nan ya kawo Bulus ya sa ya tsaya a gabansu.