< Nnwom 120 >
1 Ɔsoroforo dwom. Misu frɛ Awurade wɔ mʼahohiahia mu, na ogye me so.
Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
2 Awurade, gye me fi atoro ano, ne nnaadaa tɛkrɛma nsam.
Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
3 Dɛn na ɔbɛyɛ wo, na dɛn na ɛka ho bio, wo nnaadaa tɛkrɛma?
Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
4 Ɔde asraafo bɛmma a ano yɛ nnam ne nnyansramma bɛtwe wʼaso.
Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
5 Nnome nka me sɛ metena Mesek, na mete Kedar ntamadan mu!
Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
6 Matena wɔn a wokyi asomdwoe mu akyɛ dodo.
Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
7 Meyɛ asomdwoe nipa; nanso sɛ mekasa a, wɔde yɛ ɔko.
Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.