< Mmebusɛm 27 >

1 Mfa ɔkyena nhoahoa wo ho, na wunnim nea ɛda bi de bɛba.
Kada ka yi fariya a kan gobe gama ba san abin da ranar za tă kawo ba.
2 Ma ɔfoforo nkamfo wo; na ɛnyɛ wo ankasa; ma emfi ɔfoforo anom na ɛnyɛ wo.
Ka bar wani ya yabe ka, ba kai kanka ba; wani dabam, ba leɓunanka ba.
3 Ɔbo mu yɛ duru, na nwea yɛ adesoa, nanso ɔkwasea abufuwhyew yɛ duru sen emu biara.
Dutse yana da nauyi yashi kuma wahala ce, amma tsokanar wawa ta fi su duka nauyi.
4 Abufuw tirim yɛ den, na abufuwhyew sɛe ade, na hena na obetumi agyina ninkutwe ano?
Fushi mugun abu ne mai hallakarwa, amma wa zai iya tsaya a gaban kishi?
5 Animka a ɛda gua ye sen ɔdɔ a asuma.
Gara tsawatawar da ake yi a fili da ƙaunar da ake yi a ɓoye.
6 Apirakuru a efi adamfo nkyɛn no ye sen ɔtamfo mfewano bebrebe.
Za a iya amince da rauni daga aboki, amma abokin gāba ko da ya sumbace ka kada ka sake da shi!
7 Ɛwo nyɛ nea wamee akɔnnɔ, nanso nea ɛyɛ nwen mpo yɛ nea ɔkɔm de no no nʼanom dɛ.
Duk wanda ya ƙoshi da zuma, ba ya marmarinsa kuma amma wanda yake yunwa ko abin da yake da ɗaci ma zai ji shi da zaƙi.
8 Onipa a wayera ne fi kwan, te sɛ anomaa a wafi ne berebuw mu rekyinkyin.
Kamar tsuntsun da ya ɓace daga sheƙarsa haka yake da mutumin da ya bar gidansa.
9 Ngo ne aduhuam ma koma ani gye, adamfo ho anigye fi nʼafotu pa a ɔma.
Man shafawa mai ƙanshi da kuma turare kan faranta zuciya, gaisuwar amini kuma takan fito daga shawarar kirki.
10 Nnyaa wʼadamfo ne wʼagya adamfo mu, nkɔ wo nuabarima fi bere a ɔhaw ato wo, na ɔyɔnko a ɔbɛn wo no ye sen onuabarima a ɔwɔ akyirikyiri.
Kada ka manta da abokinka da kuma abokin mahaifinka, kuma kada ka tafi gidan ɗan’uwanka sa’ad da masifa ta same ka, gara ka je wurin maƙwabci na kusa da ka je wurin ɗan’uwan da yake da nisa.
11 Me ba, hu nyansa na ma me koma ani nnye; ɛno na ɛbɛma manya mmuae ama obiara a obu me animtiaa.
Ka zama mai hikima, ɗana, ka kuma faranta mini zuciya; zan iya amsa kowace irin suƙar da wani zai yi mini.
12 Mmadwemma hu asiane na wohintaw, nanso ntetekwaafo kɔ wɔn anim kɔtɔ mu.
Mai basira kan hango hatsari ya kuma kauce, marar azanci zai yi ta kutsa kai ciki, daga baya ya yi da na sani.
13 Fa atade a ɛhyɛ obi a odi ɔhɔho akagyinamu; sɛ ɔregyina ɔbea huhufo akyi a, fa si awowa.
A karɓe rigunan wanda ya ɗauki lamunin baƙo; a riƙe shi jingina in ya yi shi don mace marar aminci.
14 Sɛ obi teɛ mu hyira ne yɔnko anɔpahema a, wɔbɛfa no sɛ ɛyɛ nnome.
In mutum ya albarkaci maƙwabcinsa da murya mai ƙarfi da sassafe, za a ɗauka shi a matsayin la’ana.
15 Ɔyere tɔkwapɛfo te sɛ ahumtuda nsusosɔ wɔ ɔdan a enwin so;
Mace mai fitina kamar ɗiɗɗigar ruwa take ba ƙaƙƙautawa;
16 sɛ wopata no a, ɛte sɛ nea wopata mframa anaa wode wo nsa beso ngo mu.
hana ta yana kamar yin ƙoƙari tsai da iska ne ko yin ƙoƙarin cafke mai a tafin hannunka.
17 Dade sew dade, saa ara na onipa sew ɔfoforo.
Kamar yadda ƙarfe kan wasa ƙarfe haka mutum kan koyi daga mutum.
18 Nea ɔhwɛ borɔdɔma dua so no bedi so aba, na nea ɔsom ne wura no, wɔbɛhyɛ no anuonyam.
Duk wanda ya lura da itacen ɓaure, zai ci’ya’yansa, kuma duk wanda ya lura da maigidansa za a girmama shi.
19 Sɛnea nsu yi animdua kyerɛ no, saa ara na onipa koma da onipa no adi.
Kamar yadda ruwa kan nuna yadda fuska take, haka zuciyar mutum kan nuna irin mutumin.
20 Sɛnea Owu ne Ɔsɛe bo ntɔ da no, saa ara, na onipa ani nso bo ntɔ da. (Sheol h7585)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol h7585)
21 Kyɛmfɛre wɔ hɔ ma dwetɛ na fononoo wɔ hɔ ma sikakɔkɔɔ, nanso wɔnam nkamfo a onipa nya so na ɛsɔ no hwɛ.
Ana gwajin azurfa da kuma zinariya da wuta, amma akan gwada mutum ta wurin yabon da ya samu.
22 Sɛ wowɔw ɔkwasea wɔ ɔwaduru mu, sɛ wode ɔwɔma wɔw no te sɛnea wusiw aburow a, worentumi nyi agyimisɛm mfi ne ho.
Ko da ka daka wawa a turmi, kana daka shi kamar hatsi da taɓarya, ba za ka fid da wauta daga gare shi ba.
23 Ma ɛnyɛ wo asɛnhia sɛ wubehu wo nguankuw tebea, na ma wʼani nkɔ wo anantwikuw so;
Ka tabbata ka san lafiyar garken tumakinka, ka mai da hankali ga garken shanunka;
24 efisɛ, ahonya ntena hɔ daa, na ahenkyɛw ntena hɔ mma awo ntoantoaso nyinaa.
domin dukiya ba ta dawwama har abada, ba a kuma kasance da rawani daga tsara zuwa tsara.
25 Sɛ wotwa sare no na foforo fifi, na wɔboaboa nkoko so sare no ano a,
Sa’ad da aka yanki ingirci sabon toho kuma ya bayyana aka kuma tattara ciyawa daga tuddai,
26 ɛno de, nguantenmma no bɛma wo ntama, na mmirekyi ama sika a ɛtɔ mfuw.
gashin raguna za su tanada maka tufafi, za ka iya sayi gonaki masu kyau da kuɗin awaki.
27 Wubenya mmirekyi nufusu bebree ama wo ne wʼabusuafo adi ne aduan ama wo mmaawa.
Za ka kasance da madarar awaki mai yawa don ka ciyar da kanka da kuma iyalinka ka kuma inganta bayinka mata.

< Mmebusɛm 27 >