< Hiob 38 >
1 Afei, Awurade fi ahum mu buaa Hiob se,
Sa’an nan Ubangiji ya amsa wa Ayuba. Ya ce,
2 “Hena ne nea ɔde nsɛm a nimdeɛ nni mu kata me nhyehyɛe so?
“Wane ne wannan da yake ɓata mini shawarata da surutan wofi?
3 Hyɛ wo ho den sɛ ɔbarima; mebisa wo nsɛm, na wubebua me.
Ka sha ɗamara kamar namiji; zan yi maka tambaya, za ka kuwa amsa mini.
4 “Bere a metoo asase fapem no, na wowɔ he? Sɛ wote ase, ka ɛ.
“Kana ina lokacin da na aza harsashen duniya? Gaya mini, in ka sani.
5 Hena na osusuw ne tenten ne ne trɛw? Ampa ara wunim! Hena na ɔtwee susuhama faa ani?
Wane ne ya zāna girmanta? Ba shakka ka sani! Wane ne ya ja layin aunawa a kanta?
6 Dɛn so na egyina, anaa hena na ɔtoo ne tweatibo no,
A kan me aka kafa tushenta, ko kuma wa ya sa dutsen kan kusurwarta,
7 bere a anɔpa nsoromma bɔɔ mu too dwom, na abɔfo nyinaa de anigye teɛɛ mu no?
yayinda taurarin safe suke waƙa tare dukan mala’iku kuma suka yi sowa don farin ciki.
8 “Hena na ɔkaa po hyɛɛ apon akyi, bere a epue fii ɔyafunu mu,
“Wane ne ya rufe teku a bayan ƙofofi, lokacin da ya burtsatso daga cikin ciki.
9 bere a mede omununkum yɛɛ nʼadurade na mede sum kabii kyekyeree no,
Lokacin da na yi wa gizagizai riga na kuma naɗe su a cikin duhu sosai,
10 bere a metoo ɔhye maa no na misisii nʼapon ne nʼadaban,
sa’ad da na yi masa iyaka na sa masa ƙofofi da wurin kullewa.
11 bere a mekae se, ‘Ɛha ara na wubedu na worentra ha; ɛha na wʼahantan asorɔkye no bɛso no?’
Sa’ad da na ce ga iyakar inda za ka kai, ga inda raƙuman ruwanka za su tsaya?
12 “So woahyɛ mmara ama adekyee da? Na woakyerɛ ahemadakye nso afa,
“Ko ka taɓa ba safiya umarni ko kuma ka sa asuba ta fito,
13 sɛ ɛnkɔka asase ano na ontu amumɔyɛfo mfi so?
don ta kama gefen duniya ta kakkaɓe mugaye daga cikinta?
14 Asase fa ne bɔbea sɛ dɔte a ɛhyɛ nsɔwano ase; na ɛsow tebea da wɔn ho adi te sɛ atade.
Ƙasa ta sāke siffa kamar laka da aka yi wa hatimi; ta fito a fili kamar riga.
15 Wɔde amumɔyɛfo hann akame wɔn, na wɔn abasa a wɔama so no mu abu.
An hana mugaye haskensu, hannun da suka ɗaga an karya shi.
16 “So woapɛɛpɛɛ mu ahu nea po aniwa wɔ anaa woanantew ne bun mu pɛn?
“Ko ka taɓa tafiya zuwa maɓulɓulan teku, ko kuma ka taɓa zuwa cikin zurfin lungun teku?
17 So wɔde owu apon akyerɛ wo? Woahu owu sunsuma apon ana?
Ko an taɓa nuna maka ƙofar mutuwa? Ko ka taɓa ganin ƙofar inuwar duhun mutuwa?
18 Woate wiase a ɛda hɔ tamaa no ase ana? Sɛ wunim eyinom nyinaa a, ka kyerɛ me.
Ko ka gane fāɗin duniya? Gaya mini, in ka san wannan duka.
19 “Ɔkwan bɛn na ɛkɔ hann atenae? Na ɛhe na sum te?
“Ina ne hanyar zuwa gidan haske? Kuma a ina duhu yake zama?
20 Wubetumi de wɔn akɔ wɔn sibea? Wunim akwan a ɛkɔ wɔn atenae?
Ko za ka iya kai su wurarensu? Ka san hanyar zuwa wurin da suke zama?
21 Ampa ara wunim, efisɛ na wɔawo wo dedaw. Woanyin yiye!
Ba shakka ka sani, gama an riga an haife ka a lokacin! Ka yi shekaru da yawa kana rayuwa.
22 “Woakɔ sukyerɛmma adekoradan mu da anaa woahu mparuwbo adekoradan
“Ka taɓa shiga rumbunan dusar ƙanƙara ko ka taɓa ganin rumbunan ƙanƙara
23 a makora so ama ahohia bere, ɔsa ne akodi nna?
waɗanda nake ajiya domin lokacin wahala, domin kwanakin yaƙi da faɗa?
24 Ɔkwan bɛn na ɛkɔ faako a anyinam fi ba, anaa faako a apuei mframa fi na ɛbɔ fa asase so?
Ina ne hanyar zuwa wurin da ake samun walƙiya, ko kuma inda daga nan ne ake watsa iskar gabas zuwa ko’ina cikin duniya?
25 Hena na otwaa ɛka maa osuhweam, ne ɔkwan maa aprannaa mmubomu,
Wane ne ya yanka hanyar wucewar ruwa, da kuma hanyar walƙiyar tsawa
26 sɛ ɛbɛtɔ agu asase a obiara nte so so, nweatam a obiara nni so,
don ba da ruwa a ƙasar da ba kowa a wurin jeji inda ba mai zama ciki
27 na ama asase kesee a ɛda mpan afɔw na sare afifi wɔ so?
don a ƙosar da wurin da ya bushe a sa ciyawa ta tsiro a can?
28 Osu wɔ agya ana? Hena na ɔyɛ agya ma obosu a ɛsosɔ?
Ruwan sama yana da mahaifi? Wa ya zama mahaifin raɓa?
29 Hena yafunu mu na sukyerɛmma fi? Hena na ɔwoo sukyerɛmma mporoporowa fi soro
Daga cikin wane ne aka haifi ƙanƙara? Wane ne ya haifi jaura daga sammai
30 bere a nsu kyen dan sɛ ɔbo, na bun ani kyen?
lokacin da ruwa ya zama da ƙarfi kamar dutse, lokacin da saman ruwa ya daskare?
31 “Wubetumi de hama akyekyere Akokɔbeatan ne ne mma? Wubetumi asan Nyankrɛnte hama ana?
“Za ka iya daure kyakkyawar kaza da’ya’yanta? Ko za ka iya kunce igiyoyin mafarauci da kare da zomo?
32 Wubetumi de anɔpa nsoromma aba wɔ ne bere mu anaasɛ wubetumi ayi sisi ne ne mma afi hɔ?
Za ka iya tattara taurari bisa ga lokacinsu ko kuma ka bi da beyar da’ya’yanta zuwa waje?
33 So wunim mmara a ɛfa ɔsoro ho? Wubetumi de Onyankopɔn ahenni aba asase so ana?
Ka san dokokin sammai? Ko za ka iya faɗar dangantakar Allah da duniya?
34 “Wubetumi ama wo nne adu omununkum so na wode nsu akata wo ho ana?
“Za ka iya tsawata wa gizagizai ka kuma rufe kanka da ambaliyar ruwa?
35 Wutumi ma anyinam twa? Wɔka kyerɛ wo se, ‘Yenni’ ana?
Kai ne kake aika walƙiya da tsawa zuwa inda suke zuwa? Ko suna zuwa wurinka su ce, ‘Ga mu nan mun zo?’
36 Hena na ɔde nyansa ma koma anaasɛ ɔde ntease hyɛ adwene mu?
Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?
37 Hena na ɔwɔ nyansa a wɔde kan omununkum? Hena na obetumi akyea ɔsoro nsu nkotoku,
Wane ne yake da hikimar iya ƙirga gizagizai? Wane ne zai iya karkato bakunan tulunan sammai
38 bere a mfutuma ayɛ den ama dɔte atɔwatɔw keka bɔ mu.
sa’ad da ƙura ta yi yawa ta daskare a wuri ɗaya?
39 “Wokɔ ahayɛ ma gyatabere ma gyata didi mee
“Za ka iya farauto wa zakanya nama, ka kuma kawar wa zakoki yunwarsu.
40 bere a wobutubutuw wɔn abon ano anaasɛ wɔtetɛw adɔtɔ ase?
Lokacin da suka kwanta cikin kogunansu, ko kuma lokacin da suke a wurin ɓuyansu?
41 Hena na ɔma kwaakwaadabi aduan bere a ne mma su frɛ Onyankopɔn na wonni aduan nti wokyinkyin?
Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?