< Zekeriya 5 >

1 Gözlerimi yine kaldırıp bakınca, uçan bir tomar gördüm.
Na sāke dubawa sai ga naɗaɗɗen littafi mai firiya a gabana!
2 Melek, “Ne görüyorsun?” diye sordu. “Uçan bir tomar görüyorum. Uzunluğu yirmi, genişliği on arşın” diye yanıtladım.
Sai ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Sai na amsa na ce, “Na ga naɗaɗɗen littafi mai firiya, tsawonsa ƙafa talatin da fāɗinsa kuma ƙafa goma sha biyar.”
3 Melek, “Bütün ülkeye yağacak lanettir bu” dedi, “Tomarın bir yanına yazılanlar uyarınca, hırsızlık eden herkes sökülüp atılacak; öbür yanına yazılanlar uyarınca da yalan yere ant içenler kovulacak.
Sai ya ce mini, “Wannan ce la’anar da za tă ratsa dukan ƙasar; gama bisa ga abin da ya ce a gefe ɗaya, za a kawar da kowane ɓarawo, kuma bisa ga abin da ya ce a ɗaya gefen za a kawar da duk mai rantsuwar ƙarya.
4 Her Şeye Egemen RAB, ‘Lanet yağdıracağım’ diyor, ‘Hırsızın ve benim adımla yalan yere ant içenin evi üzerine lanet yağacak. Ve lanet o evin üzerinde kalacak; kerestesiyle, taşlarıyla birlikte evin tümünü yok edecek.’”
Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Zan aika shi, zai shiga gidan ɓarawo, da gidan mai rantsuwar ƙarya da sunana. Zai kasance a gidansa yă hallaka gidan da katakon da duwatsun.’”
5 Sonra benimle konuşan melek yaklaşıp, “Gözlerini kaldır” dedi, “Ortaya çıkan şu nesnenin ne olduğuna bak.”
Sai mala’ikan da yake mini magana ya zo gaba ya ce mini, “Duba ka gani ko mene ne wannan da yake fitowa.”
6 “Nedir?” diye sordum. “Bir ölçü kabı” dedi, sonra ekledi: “Bu, bütün ülke halkının suçudur.”
Na tambaya na ce, “Mene ne?” Ya amsa ya ce, “Kwando ne na awo.” Ya ƙara da cewa, “Wannan shi ne laifin mutanen a duk fāɗin ƙasar.”
7 Derken kurşun kapak kaldırıldı. Kabın içinde bir kadın oturuyordu.
Sa’an nan aka ɗaga murfin dalman, a ciki kuwa ga mace zaune!
8 Melek, “İşte bu kötülüktür!” diyerek kadını gerisingeri ölçü kabına itip kurşun kapağı yerine koydu.
Ya ce, “Wannan mugunta ce,” ya kuma tura ta cikin kwandon ya rufe da murfin dalman, ya kuma danna da dutse.
9 Gözlerimi kaldırıp bakınca, rüzgarda uçarak yaklaşan iki kadın gördüm. Leylek kanatlarına benzeyen kanatları vardı. Kabı yerle gök arasına kaldırdılar.
Na ɗaga idona sama, sai ga mata biyu a gabana, iska tana hura fikafikansu! Suna da fikafikai kamar na shamuwa, suka kuma ɗaga kwandon sama.
10 Benimle konuşan meleğe, “Kabı nereye götürüyorlar?” diye sordum.
Na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Ina za ku kai kwandon?”
11 “Kadın için bir ev yapmak üzere Şinar topraklarına” diye yanıtladı, “Ev hazır olunca kap oraya, yerine konulacak.”
Ya amsa ya ce, “Zuwa ƙasar Babiloniya don a gina masa haikali. Sa’ad da aka gama ginin, za a ajiye shi a ciki.”

< Zekeriya 5 >