< Mezmurlar 46 >
1 Müzik şefi için - Tiz sesliler için - Korahoğulları'nın ezgisi Tanrı sığınağımız ve gücümüzdür, Sıkıntıda hep yardıma hazırdır.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Bisa ga alamot Waƙa ce. Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu, kullum yana a shirye yă taimaka a lokacin wahala.
2 Bu yüzden korkmayız yeryüzü altüst olsa, Dağlar denizlerin bağrına devrilse,
Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza duwatsu kuma suka fāɗi cikin zurfin teku,
3 Sular kükreyip köpürse, Kabaran deniz dağları titretse bile. (Sela)
ko da ruwansa suna ruri suna kumfa duwatsu kuma suna girgiza da tumbatsansu. (Sela)
4 Bir ırmak var ki, suları sevinç getirir Tanrı kentine, Yüceler Yücesi'nin kutsal konutuna.
Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna, tsattsarkan wuri inda Mafi Ɗaukaka ke zama.
5 Tanrı onun ortasındadır, Sarsılmaz o kent. Gün doğarken Tanrı ona yardım eder.
Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba; Allah zai taimake ta da safe.
6 Uluslar kükrüyor, krallıklar sarsılıyor, Tanrı gürleyince yeryüzü eriyip gidiyor.
Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
7 Her Şeye Egemen RAB bizimledir, Yakup'un Tanrısı kalemizdir. (Sela)
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
8 Gelin, görün RAB'bin yaptıklarını, Yeryüzüne getirdiği yıkımları.
Zo ku ga ayyukan Ubangiji, kangon da ya kawo a kan duniya.
9 Savaşları durdurur yeryüzünün dört bucağında, Yayları kırar, mızrakları parçalar, Kalkanları yakar.
Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit ko’ina a duniya. Ya kakkarya bakkuna ya kuma ragargaza māsu, ya ƙone garkuwoyi da wuta.
10 “Sakin olun, bilin ki, Tanrı benim! Uluslar arasında yüceleceğim, Yeryüzünde yüceleceğim!”
“Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
11 Her Şeye Egemen RAB bizimledir, Yakup'un Tanrısı kalemizdir. (Sela)
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)