< Mezmurlar 22 >

1 Müzik şefi için - “Tan Geyiği” makamında - Davut'un mezmuru Tanrım, Tanrım, beni neden terk ettin? Niçin bana yardım etmekten, Haykırışıma kulak vermekten uzak duruyorsun?
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da salon “Matar Zomon Safiya.” Zabura ta Dawuda. Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni? Me ya sa ka yi nisa da cetona, ka yi nesa daga kalmomin nishina?
2 Ey Tanrım, gündüz sesleniyorum, yanıt vermiyorsun, Gece sesleniyorum, yine rahat yok bana.
Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba, da dare kuma ban yi shiru ba.
3 Oysa sen kutsalsın, İsrail'in övgüleri üzerine taht kuran sensin.
Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan; kai ne yabon Isra’ila.
4 Sana güvendiler atalarımız, Sana dayandılar, onları kurtardın.
A gare ka ne kakanninmu suka sa bege; sun dogara ka kuwa cece su.
5 Sana yakarıp kurtuldular, Sana güvendiler, aldanmadılar.
Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto; a gare ka suka dogara kuma ba su sha kunya ba.
6 Ama ben insan değil, toprak kurduyum, İnsanlar beni küçümsüyor, halk hor görüyor.
Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba, wanda mutane suke yi wa ba’a suka kuma rena shi.
7 Beni gören herkes alay ediyor, Sırıtıp baş sallayarak diyorlar ki,
Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a; suna yin mini ashar, suna kaɗa kansu suna cewa,
8 “Sırtını RAB'be dayadı, kurtarsın bakalım onu, Madem onu seviyor, yardım etsin!”
“Ya dogara ga Ubangiji; bari Ubangiji yă cece shi. Bari yă cece shi, da yake yana jin daɗinsa.”
9 Oysa beni ana rahminden çıkaran, Ana kucağındayken sana güvenmeyi öğreten sensin.
Duk da haka ka fitar da ni daga ciki; ka sa na dogara gare ka, ko ma a ƙirjin mahaifiyata.
10 Doğuşumdan beri sana teslim edildim, Ana rahminden beri Tanrım sensin.
Daga haihuwa an jefa ni a kanka; daga cikin mahaifiyata kai ne Allahna.
11 Benden uzak durma! Çünkü sıkıntı yanıbaşımda, Yardım edecek kimse yok.
Kada ka yi nesa da ni, gama wahala na kusa kuma babu wani da zai taimaka.
12 Boğalar kuşatıyor beni, Azgın Başan boğaları sarıyor çevremi.
Bijimai masu yawa sun kewaye ni; bijimai masu ƙarfi na Bashan sun sa ni a tsaka.
13 Kükreyerek avını parçalayan aslanlar gibi Ağızlarını açıyorlar bana.
Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama sun buɗe bakunansu a kaina.
14 Su gibi dökülüyorum, Bütün kemiklerim oynaklarından çıkıyor; Yüreğim balmumu gibi içimde eriyor.
An zubar da ni kamar ruwa, kuma dukan ƙasusuwana sun fiffito daga mahaɗai. Zuciyata ta zama kaki; ta narke a cikina.
15 Gücüm çömlek parçası gibi kurudu, Dilim damağıma yapışıyor; Beni ölüm toprağına yatırdın.
Ƙarfina ya bushe kamar kasko, harshena kuma ya manne wa dasashina na sama; ka kwantar da ni a ƙurar mutuwa.
16 Köpekler kuşatıyor beni, Kötüler sürüsü çevremi sarıyor, Ellerimi, ayaklarımı deliyorlar.
Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
17 Bütün kemiklerimi sayar oldum, Gözlerini dikmiş, bana bakıyorlar.
Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
18 Giysilerimi aralarında paylaşıyor, Elbisem için kura çekiyorlar.
Sun raba rigunana a tsakaninsu suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.
19 Ama sen, ya RAB, uzak durma; Ey gücüm benim, yardımıma koş!
Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa; Ya Ƙarfina zo da sauri don ka taimake ni.
20 Canımı kılıçtan, Biricik hayatımı köpeğin pençesinden kurtar!
Ka ceci raina daga takobi, raina mai daraja daga ikon karnuka.
21 Kurtar beni aslanın ağzından, Yaban öküzlerinin boynuzundan. Yanıt ver bana!
Ka cece ni daga bakin zakoki; ka cece ni daga ƙahonin ɓauna.
22 Adını kardeşlerime duyurayım, Topluluğun ortasında sana övgüler sunayım:
Zan furta sunanka ga’yan’uwana; cikin taron masu sujada zan yabe ka.
23 Ey sizler, RAB'den korkanlar, O'na övgüler sunun! Ey Yakup soyu, O'nu yüceltin! Ey İsrail soyu, O'na saygı gösterin!
Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi! Dukanku zuriyar Yaƙub, ku girmama shi! Ku girmama shi, dukanku zuriyar Isra’ila!
24 Çünkü O mazlumun çektiği sıkıntıyı hafife almadı, Ondan tiksinmedi, yüz çevirmedi; Kendisini yardıma çağırdığında ona kulak verdi.
Gama bai rena ko yă ƙyale wahalar masu shan wuya ba; bai ɓoye fuskarsa daga gare shi ba amma ya saurari kukansa na neman taimako.
25 Övgü konum sen olacaksın büyük toplulukta, Senden korkanların önünde yerine getireceğim adaklarımı.
Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro; a gaban waɗanda suke tsoronka zan cika alkawarina.
26 Yoksullar yiyip doyacak, RAB'be yönelenler O'na övgü sunacak. Sonsuza dek ömrünüz tükenmesin!
Matalauta za su ci su ƙoshi; su da suke neman Ubangiji za su yabe shi, bari zukatanku su rayu har abada!
27 Yeryüzünün dört bucağı anımsayıp RAB'be dönecek, Ulusların bütün soyları O'nun önünde yere kapanacak.
Dukan iyakokin duniya za su tuna su kuma juya ga Ubangiji, kuma dukan iyalan al’ummai za su rusuna a gabansa,
28 Çünkü egemenlik RAB'bindir, Ulusları O yönetir.
gama mulki na Ubangiji ne kuma yana mulki a bisa al’ummai.
29 Yeryüzündeki bütün zenginler doyacak Ve O'nun önünde yere kapanacak, Toprağa gidenler, Ölümlerine engel olamayanlar, Eğilecekler O'nun önünde.
Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada; dukan waɗanda suka gangara zuwa ƙura za su durƙusa a gabansa, waɗanda ba za su iya bar kansu da rai ba.
30 Gelecek kuşaklar O'na kulluk edecek, Rab yeni kuşaklara anlatılacak.
Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima; za a faɗa wa zuriya na nan gaba game da Ubangiji.
31 O'nun kurtarışını, “Rab yaptı bunları” diyerek, Henüz doğmamış bir halka duyuracaklar.
Za su yi shelar adalcinsa ga mutanen da ba a riga an haifa ba, gama ya aikata shi.

< Mezmurlar 22 >