< Mezmurlar 110 >

1 Davut'un mezmuru RAB Efendim'e: “Ben düşmanlarını ayaklarının altına serinceye dek Sağımda otur” diyor.
Ta Dawuda. Zabura ce. Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
2 RAB Siyon'dan uzatacak kudret asanı, Düşmanlarının ortasında egemenlik sür!
Ubangiji zai fadada ikon sandan mulkinka daga Sihiyona za ka yi mulki a tsakiyar abokan gābanka.
3 Savaşacağın gün Gönüllü gidecek askerlerin. Seherin bağrından doğan çiy gibi Kutsal giysiler içinde Sana gelecek gençlerin.
Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.
4 RAB ant içti, kararından dönmez: “Melkisedek düzeni uyarınca Sonsuza dek kâhinsin sen!” dedi.
Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.”
5 Rab senin sağındadır, Kralları ezecek öfkelendiği gün.
Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
6 Ulusları yargılayacak, ortalığı cesetler dolduracak, Dünyanın dört bucağında başları ezecek.
Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
7 Yol kenarındaki dereden su içecek; Bu yüzden başını dik tutacak.
Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.

< Mezmurlar 110 >